Sashe 37
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Agidan su Mastur kuwa Haka suka koma Jiki duk yayi sanyi Mansur da Mastur Barayinsu suka wuce Domin Dukkansu Suna Bukatar kadaici Baba Habibu da Aiya da Hajja suka wuce Barayinsu suka yada Zango a Falo Cikin Jimami Hajja ce ta Kalli Baba Habibu Tana Fadin"ni kam mallam Don Allah kayi ma Alhaji mgana kada atursasama Hadiza auran Mansur Tunda bata so sai ta Auri Babban Mutum Tunda Shi Take so bana so ayi abunda Xumunci zai Lalace fa.."
Aiya Dake gefe Tace"Kinji ke kuma Hajara da wata mgana..Yo shi megidan nawa yace baya sonta a kanwarsa ya Dauketa Shi ma sai ayi mai Dole..ni banga Laifi Alhaji ba Abunda yayi Daidai ne Mansur din Shi ya Dace da Hadizan kuma karya Take suna son Juna Akwai Wadanda suka Shaku da juna irinsu ne.."Hajja Tace"Aiya bazaki gane ba Shakuwa Dabam so fa Dabam.."Aiya ta karkace kai Tana Fadin"Duka dai Dayane Hajara..Gwara ayi abunda Za"aji Dadi da ayi abunda rai zai baci Daga baya..
Hajja tayi shuru bata kara mgana ba Zuciyarta Zafi take ganin Halin da Mansur yake ciki tana kaunar Mansur Bata kaunar Duk abunda zai batamai rai sam Baba Habibu kuwa na Zaune kala bai ce ba Sai da Aiya ta kalleshi Tana Fadin"Baka ce komai ba Habibu..?
Baba Habibu ya muskuta yana Fadin'Me zan ce Aiya..? In nayi mgana sai Alhaji yaga kamar na Raina mganarsa ne yana iya bakin kokarinsa akanmu da yaran nan asali ma Shine Silan Zamowarsu wasu yau..Yana da Cikakken Iko akansu..abunda nake so Daku kuma kuyi Shuru da bakin ku abu Daya kawai zamu yi tayi Shine addu"an Allah yasa Alheri acikin Lamarin in babu alheri Allah ya Warware komai Cikin Sauki.."Aiya Tayi karaf Tace"Shikenan kuwa mgana ta kare.."Hajja tayi Shuru sai Chan Tace"Mansur fa Mallam..?
Baba Habibu ya mike yana Fadin"Kada ki Damu Dashi..Yana Tare da Dan"uwansa.."yafada Lokaci Daya yana Shiga Cikin Bedroom din Aiya ma bata kara mgana ba Tatashi Ta Shige suka bar Hajja nan Ta Zabga Tagumi kamar tatashi Taje Shashensu Taga Lafiya sai kuma ta Fasa Tuna yana Tare da Babban Mutum Ta Tabbata Zai kula dashi Jiki a Sanyaye ta mike ta Shige ciki Zuciyarta Duk ba Dadi.
Bangaran su Mansur kuwa Suna Shiga Shashensu Mansur ya Rumgume Mastur Ya fashe da kuka Mastur yaji wani Dum a tsakar kansa Dafa Kansa yayi yana Fadin"Kai miye haka..? Kan Mace Honourable da kansa yana kuka Saboda mace..?
Yafada Cikin karfin Hali Dago kansa Mansur yayi Idanuwansa sun kala sun yi jajie Hannun Mastur Guda Daya ya Damka ya Dora Saitin Zuciyarsa ya lumshe ido yana Fadin"Ya Mastur kaji yadda Zuciyata take Bugawa ko..? To duk Saboda Diza ce..Wlh itace Rayuwata in ta ce bata sona Zaku Rasani.."Yafada Lokaci Daya Hawaye na Gangaromai Mastur Daya zama out of Control yabi sa da kallon mamaki da Rudani Da Sauri ya Dauke Hannunsa ya Share ma Mansur Hawaye yake Fadin"Bata isa tace bata sonka ba. duk Duniya ba macen da Zata saka kanina kuka.."Mansur na jin haka kawai ya duka gaban Mastur yana Fadin"Yauwa na sani kana Sona..Duk Duniya kafi kowa son ganin Farimcikina..Don Allah ka Roki Diza Ta soni Kada ta juyamin baya.."Mastur Dayake jin kamar Shima ya Fashe da kuka ya Saka Hannu ya Dafa kafadun Mansur ya Dagoshi yana Fadin"Kasa aranka ka gama Zama Mijin Diza Insha Allahu.'
Waro idanuwa Mansur yayi yana Fadin"Really..! ? Mastur ya Daki kafasansa yana Jinjina masa kai,Mansur ya saki Mirmishin Farinciki yana Fadin"Promise.."Mastur yayi shuru yana kallonsaa kafin ya gyada mai kai yana Fadin"I promise u.."Rumgumesa kawai Mansur yayi yana Fadin"Tanque..Tanque Very much Yaya..Allah ya barmin kai.."
Mastur ya yi Yake kawai kafin su saki juna Mastur ya kalli Mansur yana Fadin"Ka shiga Dakinka kayi wanka..Ka kwanta ka Huta Banda Damuwa kaji ko..? Kamewa yayi ya saramai yana Fadin"Yes Sir.."Cikin nuna Farimcikin Dayake Ciki,Shima Mastur din Murmusawa kawai yayi ya juya ya taka zuwa Dakinsa Mansur ma ya wuce Cikin Dakinsa Cikin Farinciki ya Fada kan gado yana Fadin"Yes...Yes..!!
Mastur kuwa yana Shiga Dakinsa ya maida Kofa ya Rufe ya Sulale nan kasa yana Dafe da kansa Haka kurun yake so yayi kuka ko zai samu Saukin Wani lamarin ammh kukan yaki zuwa..Wannan Sadaukarwan da zai yi mai girma ne kuma mai Nauyi ne yanajin kamar yayi arauni kuma ya gaza Ballatana Dayaji Diza ma ashe shi Take so Sai kuma bashi da yarda Zai yi Mansur na sonta yana Fadin zai iya Mutuwa Saboda ita kuma yayi mai alkawarin auranta Ya zama Dole ya samu Diza suyi mgana ya Roketa ta auri Mansur Don Allah kada ayi biyu babu Shi kwance mansur kwance gwara shi ya kasance Cikin Halin Ciwon soyayyah Mansur kuma ya kasance Cikin Farimciki.
Dakyar ya iya mikewa ya Rarrafa ya Shiga Tiolet ya yi wanka ya Dauro alwala yazo ya Shimdifa Darduma ya tada Salla Shafa"i da wuturi yayi kafin ya Sallame ya Dade yana addu"an juriya,kafin ya koma ya Jingina da Katifarsa jakar kayansa ya Jawo ya Bude ya Dauko Karamin Diary dinsa da Biro ya Bude ya Fara Rubutu kamar ko yaushe yakai wani Lokaci kafin ya kamallah ya Tattara,komai ya maida Cikin Jakarsa ya Tashi ya Hau kan gado,sai lokscin ya Tuna da mgangunansa sai dai kuma ya Riga ya kwanta bazai iya Tashi ba Kwanciya Sama yayi yana kallon Rufun Dakin ba Domin barci zai iya kwaasansa ba.
******
Washegari Haka Mansur,Diza da Mastur suka Tashi Zukata babu Dadi Dukkansu barci barawo ne ya iya satansu,Da Safe Da Diza Taje gaida Daddy sai ta kara sakamai kuka Tana kara Rokonsa Kada ya aura mata Mansur Shi kuma sai ya Dinga Lallashinta yana Nuna mata Illar Auran wanda baya sonka..Ko bata Hakura ba ammh Tabbas mganar Daddy ta Shigeta,Dakinta ta koma kawai Tayi Shuru sai Hawaye Tana Tunanin irin Tata kaddaran kenan Son wanda baya sonta Tana ganin kiran Hauwa bata iya Dagawa ba batajin Zata iya Fita yau Daga gida Cikin wannan Halin Datake ciki.
Mastur kuwa da kwarin gwiwa ya Tashi..Mansur ma cikin Farinciki ya Tashi Saboda alkawarin da Mastur yayi mai ya kuma san Tabbas He make it,Dukkansu a Shashen Hajja sukayi Breskafast Kuma ba wanda ya kara Tada mganar Har Baba Habibu ya Fita Zuwa kasuwa Sai bayan Fitan sa ne Hajja Tayi mganar Bata son Zuminci ya Lalace,Mansur yace"Kada ta damu..Yayansa yamai alkawarin Diza matarsa ce.."
Mastur dai bai yi mgana ba Ballatana aji bakinsa yana ta Hada Tunanin wani kalma Zai yi amfani Dashi Wajen Lallashin Diza ta Fahimceshi Kuma bazata gane Menene acikin Zuciyarsa ba.
Suna gama karyawa Ya Mike ya kalli Mansur yana Fadin"Bari naje na sameta..Ka jirani yanzu zan Dawo.."Mansur ya kallesa yace"Wajen Diza zaka ka..? Kai Tanque Yaya..Sai ka Dawo Don Allah ka Lallasheta nasan Tana chan Tana kuka Tun Jiya nake kiranta akashe..Tel Her am giong to be a good Husband To her.."Mastur ya Rausayar dakai bai ce komai ba ya Fice Hajja Da Mansur suka Rakashi da ido Ba wanda ya sake mgana Shi Mansur Murna ta kamashi Shi ita kuma Hajja Tunaninta ya Rabu Biyu ganin Mastur yadda Duk ya koma Kamar bashi ba Duk da bai da Hayaniya wannan Karon abun ya wuce Tunaninta.
Yana isa Falon kasa ya iske Daddy ya Riga ya Fita Bayan sun gaisa da Mama Fadime yace ta Haura sama Tayi ma Mommy mgana kan Daya Daga cikin kujerun Falon ya Zauna yana Faman lumshe ido yana Sanye da Wata Bakar Jallabiya da Hulansa Tabani kaji Hadisi.
Mommy Da mamakin jin Mastur ne yazo ta Sauko Kasa ya Sauka suka gaisa kansa na kasa ya kasa mgana Tace"Mastur Lafiya..? Ko da wata mgana ne..?
Kai ya girgiza yana Fadin"A"a mommy..Nazo nayi mgana da Diza ne.."Mirmishi Mommy Tayi kafin Tace"Kuma Shine ka kasa mgana..Allah mai mutane..Bari na Shiga na sanar mata.."Ta Fada Tana Kama Hanyar Dakin Diza Ta Tura Kofa ta Shiga Ta Iske Diza na kwance ta Kurama Waje Daya ido,Sai tazo gabanta ma ta Lura da Mommy gyara kwanciya Tayi kafin Tayi mgana Mommy ta Rigata da Fadin"Ga Mastur yazo wai yana son mgana Dake.."
Zuruf Diza ta Mike Zaune Tana Fadin"Ni wai Mommy..?hararanta Mommy Tayi Tana Fadin"Ya shigo nan ne..!? Kai kawai Diza ta gyada ma Mommy Tana jin Wani Dadi Daga kasan Ranta na Tunanin kila yazo ya gayamata Shima yana sonta ne,har mommy ta Fice Bata sani ba Sai da Taji Budewar kofa ta Siriiriyar Sallamarsa Cikin Muryansa mai Cike da Zati kana Diza ta Zabura Ta Mike Tana Raruman karamin Vail Dinta ta yafa Duk ta Daburce.
Shi ko kallo Daya yayi mata ya kauda kai Daga bakin Kofan ya Tsaya Goye da Hannanunsa abayansa yana Bin Dakinta da kallo Wanda Shine karonsa na Farko kenan da Shigowa.
Bakinta Diza na rawa Tace"Ina kwana.."bai yadda ya kalleta ba Kada ta sakashi Rauni yace"Baki Daina kukan ba kenan Saboda Daddy yace Zaki Auri Mansur..!?ya fada Cikin Dakiya
Da mamaki ta Dago Jajayen Idanuwanta da suka Kumbura Tana kallonsa Shi kuma sai yayi Saurin kauda kansa yana Fadin"Nayu mamakin abunda kikayi Khadija..Bantaba Zaton Zaki yi ma Mansur haka ba..ayaddan nassan Tsskaninku Dashi..Ban zata Zaki ki shi Lokaci Daya ba.."yafada yana Cije bakinsa
Diza ta Durkusa kan kafafunta ta Fashe da kuka kafin ta samu Zarafin mgana mastur yace Cikin kakkausan murya.
"Kin ce ni kike so Ko..?toh indai Gaske ne kina sona..Ina so Ki Tattarashi Duka ki maidashi kan Dan"uwana Mansur Domin Dani Dashi Duk Daya ne Khadija..In kika kishi Tamkar ni kika Watsama kasa acikin Idona.."
Ya karishe Fada yana Sauke Numfaahi Lokaci Daya yayi Saurin Juya baya ganin irin kukan da Diza ke yi wanda ya Fara sakamai Rauni yana neman Fallasa abunda ya Binne acikin Ransa.
*Ki biya ki karanta cikin Salama Mace mai aji bata jiran abun Sata takan mallaki nata na kanta ne saboda ta isa..Domin neman karin bayanin 09069067488*
*Shakira...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS....18*
"Diza ta Durkusa Cikin Rawan jiki Idanuwanta masu kyau da kyalli suna Zubar da Hawaye Tafara mgana cikin Raunin Murya
Aiya Dake gefe Tace"Kinji ke kuma Hajara da wata mgana..Yo shi megidan nawa yace baya sonta a kanwarsa ya Dauketa Shi ma sai ayi mai Dole..ni banga Laifi Alhaji ba Abunda yayi Daidai ne Mansur din Shi ya Dace da Hadizan kuma karya Take suna son Juna Akwai Wadanda suka Shaku da juna irinsu ne.."Hajja Tace"Aiya bazaki gane ba Shakuwa Dabam so fa Dabam.."Aiya ta karkace kai Tana Fadin"Duka dai Dayane Hajara..Gwara ayi abunda Za"aji Dadi da ayi abunda rai zai baci Daga baya..
Hajja tayi shuru bata kara mgana ba Zuciyarta Zafi take ganin Halin da Mansur yake ciki tana kaunar Mansur Bata kaunar Duk abunda zai batamai rai sam Baba Habibu kuwa na Zaune kala bai ce ba Sai da Aiya ta kalleshi Tana Fadin"Baka ce komai ba Habibu..?
Baba Habibu ya muskuta yana Fadin'Me zan ce Aiya..? In nayi mgana sai Alhaji yaga kamar na Raina mganarsa ne yana iya bakin kokarinsa akanmu da yaran nan asali ma Shine Silan Zamowarsu wasu yau..Yana da Cikakken Iko akansu..abunda nake so Daku kuma kuyi Shuru da bakin ku abu Daya kawai zamu yi tayi Shine addu"an Allah yasa Alheri acikin Lamarin in babu alheri Allah ya Warware komai Cikin Sauki.."Aiya Tayi karaf Tace"Shikenan kuwa mgana ta kare.."Hajja tayi Shuru sai Chan Tace"Mansur fa Mallam..?
Baba Habibu ya mike yana Fadin"Kada ki Damu Dashi..Yana Tare da Dan"uwansa.."yafada Lokaci Daya yana Shiga Cikin Bedroom din Aiya ma bata kara mgana ba Tatashi Ta Shige suka bar Hajja nan Ta Zabga Tagumi kamar tatashi Taje Shashensu Taga Lafiya sai kuma ta Fasa Tuna yana Tare da Babban Mutum Ta Tabbata Zai kula dashi Jiki a Sanyaye ta mike ta Shige ciki Zuciyarta Duk ba Dadi.
Bangaran su Mansur kuwa Suna Shiga Shashensu Mansur ya Rumgume Mastur Ya fashe da kuka Mastur yaji wani Dum a tsakar kansa Dafa Kansa yayi yana Fadin"Kai miye haka..? Kan Mace Honourable da kansa yana kuka Saboda mace..?
Yafada Cikin karfin Hali Dago kansa Mansur yayi Idanuwansa sun kala sun yi jajie Hannun Mastur Guda Daya ya Damka ya Dora Saitin Zuciyarsa ya lumshe ido yana Fadin"Ya Mastur kaji yadda Zuciyata take Bugawa ko..? To duk Saboda Diza ce..Wlh itace Rayuwata in ta ce bata sona Zaku Rasani.."Yafada Lokaci Daya Hawaye na Gangaromai Mastur Daya zama out of Control yabi sa da kallon mamaki da Rudani Da Sauri ya Dauke Hannunsa ya Share ma Mansur Hawaye yake Fadin"Bata isa tace bata sonka ba. duk Duniya ba macen da Zata saka kanina kuka.."Mansur na jin haka kawai ya duka gaban Mastur yana Fadin"Yauwa na sani kana Sona..Duk Duniya kafi kowa son ganin Farimcikina..Don Allah ka Roki Diza Ta soni Kada ta juyamin baya.."Mastur Dayake jin kamar Shima ya Fashe da kuka ya Saka Hannu ya Dafa kafadun Mansur ya Dagoshi yana Fadin"Kasa aranka ka gama Zama Mijin Diza Insha Allahu.'
Waro idanuwa Mansur yayi yana Fadin"Really..! ? Mastur ya Daki kafasansa yana Jinjina masa kai,Mansur ya saki Mirmishin Farinciki yana Fadin"Promise.."Mastur yayi shuru yana kallonsaa kafin ya gyada mai kai yana Fadin"I promise u.."Rumgumesa kawai Mansur yayi yana Fadin"Tanque..Tanque Very much Yaya..Allah ya barmin kai.."
Mastur ya yi Yake kawai kafin su saki juna Mastur ya kalli Mansur yana Fadin"Ka shiga Dakinka kayi wanka..Ka kwanta ka Huta Banda Damuwa kaji ko..? Kamewa yayi ya saramai yana Fadin"Yes Sir.."Cikin nuna Farimcikin Dayake Ciki,Shima Mastur din Murmusawa kawai yayi ya juya ya taka zuwa Dakinsa Mansur ma ya wuce Cikin Dakinsa Cikin Farinciki ya Fada kan gado yana Fadin"Yes...Yes..!!
Mastur kuwa yana Shiga Dakinsa ya maida Kofa ya Rufe ya Sulale nan kasa yana Dafe da kansa Haka kurun yake so yayi kuka ko zai samu Saukin Wani lamarin ammh kukan yaki zuwa..Wannan Sadaukarwan da zai yi mai girma ne kuma mai Nauyi ne yanajin kamar yayi arauni kuma ya gaza Ballatana Dayaji Diza ma ashe shi Take so Sai kuma bashi da yarda Zai yi Mansur na sonta yana Fadin zai iya Mutuwa Saboda ita kuma yayi mai alkawarin auranta Ya zama Dole ya samu Diza suyi mgana ya Roketa ta auri Mansur Don Allah kada ayi biyu babu Shi kwance mansur kwance gwara shi ya kasance Cikin Halin Ciwon soyayyah Mansur kuma ya kasance Cikin Farimciki.
Dakyar ya iya mikewa ya Rarrafa ya Shiga Tiolet ya yi wanka ya Dauro alwala yazo ya Shimdifa Darduma ya tada Salla Shafa"i da wuturi yayi kafin ya Sallame ya Dade yana addu"an juriya,kafin ya koma ya Jingina da Katifarsa jakar kayansa ya Jawo ya Bude ya Dauko Karamin Diary dinsa da Biro ya Bude ya Fara Rubutu kamar ko yaushe yakai wani Lokaci kafin ya kamallah ya Tattara,komai ya maida Cikin Jakarsa ya Tashi ya Hau kan gado,sai lokscin ya Tuna da mgangunansa sai dai kuma ya Riga ya kwanta bazai iya Tashi ba Kwanciya Sama yayi yana kallon Rufun Dakin ba Domin barci zai iya kwaasansa ba.
******
Washegari Haka Mansur,Diza da Mastur suka Tashi Zukata babu Dadi Dukkansu barci barawo ne ya iya satansu,Da Safe Da Diza Taje gaida Daddy sai ta kara sakamai kuka Tana kara Rokonsa Kada ya aura mata Mansur Shi kuma sai ya Dinga Lallashinta yana Nuna mata Illar Auran wanda baya sonka..Ko bata Hakura ba ammh Tabbas mganar Daddy ta Shigeta,Dakinta ta koma kawai Tayi Shuru sai Hawaye Tana Tunanin irin Tata kaddaran kenan Son wanda baya sonta Tana ganin kiran Hauwa bata iya Dagawa ba batajin Zata iya Fita yau Daga gida Cikin wannan Halin Datake ciki.
Mastur kuwa da kwarin gwiwa ya Tashi..Mansur ma cikin Farinciki ya Tashi Saboda alkawarin da Mastur yayi mai ya kuma san Tabbas He make it,Dukkansu a Shashen Hajja sukayi Breskafast Kuma ba wanda ya kara Tada mganar Har Baba Habibu ya Fita Zuwa kasuwa Sai bayan Fitan sa ne Hajja Tayi mganar Bata son Zuminci ya Lalace,Mansur yace"Kada ta damu..Yayansa yamai alkawarin Diza matarsa ce.."
Mastur dai bai yi mgana ba Ballatana aji bakinsa yana ta Hada Tunanin wani kalma Zai yi amfani Dashi Wajen Lallashin Diza ta Fahimceshi Kuma bazata gane Menene acikin Zuciyarsa ba.
Suna gama karyawa Ya Mike ya kalli Mansur yana Fadin"Bari naje na sameta..Ka jirani yanzu zan Dawo.."Mansur ya kallesa yace"Wajen Diza zaka ka..? Kai Tanque Yaya..Sai ka Dawo Don Allah ka Lallasheta nasan Tana chan Tana kuka Tun Jiya nake kiranta akashe..Tel Her am giong to be a good Husband To her.."Mastur ya Rausayar dakai bai ce komai ba ya Fice Hajja Da Mansur suka Rakashi da ido Ba wanda ya sake mgana Shi Mansur Murna ta kamashi Shi ita kuma Hajja Tunaninta ya Rabu Biyu ganin Mastur yadda Duk ya koma Kamar bashi ba Duk da bai da Hayaniya wannan Karon abun ya wuce Tunaninta.
Yana isa Falon kasa ya iske Daddy ya Riga ya Fita Bayan sun gaisa da Mama Fadime yace ta Haura sama Tayi ma Mommy mgana kan Daya Daga cikin kujerun Falon ya Zauna yana Faman lumshe ido yana Sanye da Wata Bakar Jallabiya da Hulansa Tabani kaji Hadisi.
Mommy Da mamakin jin Mastur ne yazo ta Sauko Kasa ya Sauka suka gaisa kansa na kasa ya kasa mgana Tace"Mastur Lafiya..? Ko da wata mgana ne..?
Kai ya girgiza yana Fadin"A"a mommy..Nazo nayi mgana da Diza ne.."Mirmishi Mommy Tayi kafin Tace"Kuma Shine ka kasa mgana..Allah mai mutane..Bari na Shiga na sanar mata.."Ta Fada Tana Kama Hanyar Dakin Diza Ta Tura Kofa ta Shiga Ta Iske Diza na kwance ta Kurama Waje Daya ido,Sai tazo gabanta ma ta Lura da Mommy gyara kwanciya Tayi kafin Tayi mgana Mommy ta Rigata da Fadin"Ga Mastur yazo wai yana son mgana Dake.."
Zuruf Diza ta Mike Zaune Tana Fadin"Ni wai Mommy..?hararanta Mommy Tayi Tana Fadin"Ya shigo nan ne..!? Kai kawai Diza ta gyada ma Mommy Tana jin Wani Dadi Daga kasan Ranta na Tunanin kila yazo ya gayamata Shima yana sonta ne,har mommy ta Fice Bata sani ba Sai da Taji Budewar kofa ta Siriiriyar Sallamarsa Cikin Muryansa mai Cike da Zati kana Diza ta Zabura Ta Mike Tana Raruman karamin Vail Dinta ta yafa Duk ta Daburce.
Shi ko kallo Daya yayi mata ya kauda kai Daga bakin Kofan ya Tsaya Goye da Hannanunsa abayansa yana Bin Dakinta da kallo Wanda Shine karonsa na Farko kenan da Shigowa.
Bakinta Diza na rawa Tace"Ina kwana.."bai yadda ya kalleta ba Kada ta sakashi Rauni yace"Baki Daina kukan ba kenan Saboda Daddy yace Zaki Auri Mansur..!?ya fada Cikin Dakiya
Da mamaki ta Dago Jajayen Idanuwanta da suka Kumbura Tana kallonsa Shi kuma sai yayi Saurin kauda kansa yana Fadin"Nayu mamakin abunda kikayi Khadija..Bantaba Zaton Zaki yi ma Mansur haka ba..ayaddan nassan Tsskaninku Dashi..Ban zata Zaki ki shi Lokaci Daya ba.."yafada yana Cije bakinsa
Diza ta Durkusa kan kafafunta ta Fashe da kuka kafin ta samu Zarafin mgana mastur yace Cikin kakkausan murya.
"Kin ce ni kike so Ko..?toh indai Gaske ne kina sona..Ina so Ki Tattarashi Duka ki maidashi kan Dan"uwana Mansur Domin Dani Dashi Duk Daya ne Khadija..In kika kishi Tamkar ni kika Watsama kasa acikin Idona.."
Ya karishe Fada yana Sauke Numfaahi Lokaci Daya yayi Saurin Juya baya ganin irin kukan da Diza ke yi wanda ya Fara sakamai Rauni yana neman Fallasa abunda ya Binne acikin Ransa.
*Ki biya ki karanta cikin Salama Mace mai aji bata jiran abun Sata takan mallaki nata na kanta ne saboda ta isa..Domin neman karin bayanin 09069067488*
*Shakira...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS....18*
"Diza ta Durkusa Cikin Rawan jiki Idanuwanta masu kyau da kyalli suna Zubar da Hawaye Tafara mgana cikin Raunin Murya