Sashe 28
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shuru yayi bai yi mgana ba Mansur yayi karaf yace"Baba Allah baya sonta baz.."kallon da Mastur ya bishi Dashi ne yasa yayi Shuru yana Sosa keya Kai Mastur yadan gyada kafin yace"Baba nifa ba yanzu zanyi Aure ba..Ta aurar da ita in ta samu Miji nayi mata alkawarin Bata Dukkan wani Taimako in Hskan Tataso.."Aiya tace"Shikenan Fakat.kagama mgana.."Baba Habibu yace"Hakane kayi mgana..Ammh mganar ba yanzu Zakayi aure ba ai Shirme ne Babban Mutum kafa Girma ga Mansur Dukkanku kun Isa Aura Shi yama sani Lokacin Daya samu Kujeran kansila ya samu Tawaye kan Rashin Auransa ba Domin Alhaji ya Shiga ya Fita da bai Samu Ba..Yau da yake neman kujeran Chairman Bamai Zaban sa bai da mata Shima ya sani Ballatana kai da Kake gaba Dashi.."Hajja da Aiya suka Hada Baki wajen Fadin"Gaskiya ne.."Shuru Daga Mastur Har Mansur sukayi Mansur yana so yayi mgana ammh kuma yana Tsoro ganin Mastur bai ce komai ba.
Mikewa Baba Habibu yayi yana Fadin"Ku tashi kuje ku gaida Babanku..Shima nasan mganar zai yi muku Domin Ya Dade Daman yana tuntubata kan mganar.."Batare da Mastur yace komai ba ya Mike yana Fadin"Sai da safen ku.."Mansur ma ya Mike Hajja da Aiya sukayi ma sai da Safe sukuma suka Bisu da Allah ya tashemu Lafiya Domin Daga Gidan Daddy Shashensu zasu wuce.
Har suka shiga Gidan Daddy Ba wanda yayi mgana Mansur yana so yayi mgana kuma ganin Mastur ya Hade rai yasa ya kama Bakinsa Afalon kasa suka Zauna Mama Fadime ta Haura Sama Ta gayama Mommy,Diza na Cikin Dakinta Tun Bayan kukan Datasha bata Fito ba Wanka ta Sakeyi ta Saka Kayan Barci Riga da wando masu Taushi,Ta Fita Kitchen ta Hado Tea ta koma Daki Tana Sha Tana Duba Sakonnin Da aka Turomata Duk Ranta ba Dadi Mommy Data lekota sai tace Batajin Dadi.
Kamar wasa taji muryan Daddy da Mommy a Falon kasa alhalin Tasan basu cika zama ba sai Falon Sama batare da Tayi Tunanin Yafa komai ba ta Fito Ko Dankwali Bata Dashi Kitson Kalaban da Hauwa Tayi mata sun Bazu a Kafadanta Dayake Tana da gashi Wadanda ta gani Zaune saman Cafet gaban Daddy da Mommy ne suka Sakata Ta kasa Karisowa Jikinta sai ya kama Rawa Mastur Da yayi mata kallo Daya ya kauda kai Yana Jin Bugun Zuciya da wani Sanyi Sanyi na Shigarsa Mansur kuwa Kura mata ido Yayi Cikin Soyayyah da Muradi..
Mommy ce ta Ganta Sai ta kalli Daddy Tana Fadin"Ga wata ma Gandamemiyar Budurwan ka manta da ita Alhaji..Itama Diza ya kamata in sun Fito da matan Aure itama kce ta Fitar da Miji mu Aurar da ita mu Huta Tunda ba Karatu take ba.."Ta Fada Tana Nunata
Jin Abunda Mommy tace ne yasa Diza ta Zaro Ido Lokaci Daya ta juya ta koma Cikin Dakinta Gabanta na Faduwa Ta Fito da Mijin Aure..? Suma su Ya Mastur mganar Matan Auran Daddy ke musu..? Wani Mirmishi Ta saki kafin tace"Inaga Lokaci ne yazo..!
Achan Falo kuwa Diza na Shigewa Mansur ya Juyi yana kallon Daddy Cikin Sosa kai yace"Ai ni Daddy ta kwana Gidan Sauki..Daman Lokaci nake jira da kuma Yaya Mastur kada ace nayi gaggawa.."Daddy da Mommy Harda Mastur suka Kafeshi da ido Daddy yace"Gaggwan me Honourble..?
Mansur na sosa kai Duk kunya ta kamashi yace"INA DA WACCE NAKE SO TUN TUNI..!
Gaban Mastur ya Fadi Ras..Ya kara Ware ido yana kallon Mansur Daddy da Mommy suka Washe baki suna Fadin"Masha Allah Abu yayi kyau.."Mommy tace"Yar ina ce Surukar tawa..?
Kan Mansur na kasa yace"Mommy Yaya Mastur zai gaya muku zan Fadamai Daga baya.."Daddy na Dariya yace"Ba Damuwa muna Jira..Kai kuma Babban yaya kaima ka Kokarta a Duba dai zaman haka Bai Dace ba Shekaru nata Tafiya.."Mastur Dayaji Jikinsa yayi sanyi Cikin Ladabi yace"Insha Allahu.."Daganan sukacigaba da Hira Rabin Hiran Ta Bangaran aikin Mastur Ne shiyasa Saboda Daddy nema yake Bude baki yana Bashi amsa,anan ne ma yake Fadamai Tafiyansu Maruka Gobe Daddy yace Shima zai Bisu Goben Daman bazai Fita Kamfani ba,Basu bar Gidan ba sai 11saura na Dare kana suka yi musu Sallama suka Tafi Diza kuwa Farinciki yasa tuni tayi Barci da Wuri batasan Tafiyarsu ba...
Suna Shiga suka Kulle get din suka Nufi Shashensu Ranar Mansur Dakin Mastur ya Tattaro ya kwana ganin Dare yayi ga Gajiyasa yasa bai mai mganar Diza ba ya bari sai Gobe to Gari na Wayewa Karyawa kadai sukayi suka Dauki Hanyan maruka su Hudu Daddy,Baba Habibu ,Mansur da Mastur a Motar Mansur sukayi Tafiyan Kuma Mansur ke jan Motan.
_Albishirunku Masoyana wannan karan na bude muku wani Shashi na musamman Saboda ku..Ina masu Bukatan Atalla musu Hajarsu Ko wani iri ne Domin samun costumer ta ko"ina..? Ku garzayo kakarku ta kusa yanke saka Zan Tallata muku Hajarku a Duka Shafukana Domin inganta Sana"arku da kuma Samun Cinikaya mai Tsabta da kuma kara Hada hada wajen Masi siye da Siyarwa mai Bukatar A tallata mata Hajjarta Zata iya min mgana kai Tsaye ta wannan Lambar Tawa 09069067488 domin karin Bayani...Sai kunzo Kunsan dai mai kasuwa Shi ke da Riba.._
*Domin zama Daya Daga cikin wadanda zasu karanta Labarin SADAUKARWAR SO..! Zaku Biya kudin karatunku kamar haka Masu amfani da Banki Zasu Tura â‚?300 ta wannan asusun banki 0552179550 Jamila umar gtb,Masu Katin waya kuma zasu Turo â‚?400, ta wannan lambar wayar 09069067488 Adauki Hoton katin sai aturo kai Tsaye mutanenmu na Niger kuma zasu Tuntubi wannan lambar kamar haka +22794775574 domin karin bayani,Insha Allahu mutum zai tsinci kansa a paid group ina maraba da ku masoyana Nagode*
*Janafty..*
1/1/22, 18:53 - Maryam Badmsi: *SADAUKARWAR SO..!!*
_(Labarin Yan"uwantaka,Soyayyah Tare da Sadaukarwa)_
*Wattpad:@Jamilaumar315*
*Mallakar:Jamilaumar(Janafty)*
*Page1ï¸âƒ£4ï¸âƒ£*
"Sun isa Doguwa Local goverment da wuri cikin maruka Sun iske Jikin Baba suLe da sauki har ya fara Fita Kofar gida haka yana ganin gari ammh baya Doguwar Tafiya.
Yaji Dadin ganinsu Baba Habibu karin Farinciki ma Har da Daddy,Haka aka Dinga ina aka Saka dasu yan"uwan Mansur kuwa haka suka Zagayesa,Mariya Dake gidan Auranta ana gayamata sai gata Maryama Daman Tana Gida Tunda auranta ya mutu,Sakina kuma ana Shirya Shiryan Auranta ne sai karamar su mardiya,da sauran yaran,Fadan da Mastur yamai yasa yaja su acikin Jikinshi Zainabu kuma tayi sanyi yanzu Tunda Goggo Ta rasu bamai goyamata baya Kuma Taga Mansur din ya Girma Allah ya Daukakashi Shike Taimakonsu Shi da Zuru"an Maryama din.
Sun Dade anan Marukan Da Zasu Tafi Dubu 100k Daddy yabama Baba sule na Hidinar Bikin Sakina Mastur kuma ya bashi 50k yace yaje asibiti a Dubashi Suka Fita waje suka Barsa Tare da Mansur su gana amtsayin D"a da Mahaifi ga Yayyin Babansa Baffanshi suna Waje suma suna Jiransa...
Mansur Shima Dubu 100k ya bama Baba Sule yace na Hidimar Gida,Mgnar kayan Dakin Sakina da komai da komai kuma ya Daukeshi yana Hannunsa,wannan kudin Daya bashi yaje asibiti sauran kuma ayi Hidiman Gida Dashi Baba Sule yana ta Godiya kamar ya kwantamai ya Shiga Dakin Zainabu yayi mata sallama ya bata Dubu 10k ya kuma ce Maryama ta Shiga makaranta Ko ta addini ne Tunda auranta ya Mutu zaman haka ba amfani Tunda sunyi sskaci basu yi karatun Boko ba,mardiya kuma in ya dawo zai tafi da ita wajen Hajja tayi karatu Zainabu ta karba Tana ta Godiya Harda kwallah Tana Tuna irin Zaman daya Gudana Tsakaninta da Maryama sai gashi yau Abunda ta Haifa ne Bangonsu.
Daya Fita suma Baffanin nashi Duk sai da ya Sallamesu 10k kana suka Rabu kan sai Bikin Sakina wanda Zatayi aure Acikin Garin Doguwa,daganan Ririwai suka yada Zango Gidan Karime Wacce kamar ta Fadi Saboda murna bakinta Kamar zai Cire Saboda Fara"a Ita a tunaninta mganar Bushara da Mastur ne ya kawosu nan da nan ta aika akira mata Bushara Daga Bakin Kasuwa inda take Saida Masara Dafaffiya,Bayan tazo Tayi mata Rada a kunni sai gashi tazo gaishe dasu Baba Tana ta wani Sunne kai wai kunyar Surukai Sai Lokacin Baba Habibu ya gayama Daddy mganar da Karime tazo Dashi Kan Bushara din Shima sai da yayi Dariya Shi ko Mansur Vidoe ya Dinga Daukanta Lokacin Datake gaishe da Ya Mastur kanta a kasa Kamar Zata mai Sujada Sai wani Sunne Kanta Take cikin Hijabi Mastur ko bi ta kanta bai yi ba ma Balle ya Fahimci wani Hali take ciki ba Ruwa Kadai suka sha agidanta Saboda sun sha Fura agidan Baba Sule Lokacin da Inna karime Taji bayanin Baba Habibu kan Ra"ayin Mastur kan Bushara sai da taji kamar Tayi kuka Har suka Tafi Bata kara Dariya ba Bayan sun ijiye mata kudi Daga Mansur har Mastur din sai bayan sun Fita ne Bushara ke Tsallen Murna Inna karimen ta Zabgamata Harara Tana gayamata yadda suka kare Dasu sai ga Bushara Har da kuka Tana Tunanin ta Samu Zankadeden Saurayi kuma sai taga samu Taga Rashi..Inna karime najinta Tana kuka Tayi mata Banza Babanta ma Dayazo Yaji Sai da yayi Dariya Daman karime bata jin mgana Sai da ya gayamata Ina Bushara Data Tashi a Kauye ina Mastur wanda Yayi gwagwamaryan ilimi ai Hadin ba Daya bane sai tace ai shima Mastur din A kauyen aka Haifeshi Duka Daya suke Dole yayi mata Shuru,Ammh Yanzu Dataji mganar Daga bakin masu yi ai sai ta bar mganar Dolenta.
Aranar da suka koma kano Mansur yaso yayi ma Mastur mganar Diza sai dai kuma bai Samu Dama ba sun Dawo a agajiye kuma Shima adaran Shugaban Partysu ya Kirashi Dole ya tafi bai dawo da wuri ba Koda ya Dawo Mastur ya gaji Har ya kwanta Gari na waye kuma Karfe 8:30am na Safe Mastur yayi sallama dasu Hajja Da Baba Sule ya shiga Har wajen Daddy da Mommy yayi musu Sallama Har ya Tafi Diza bata sani ba Tana chan Tana Barci mai Cike da Tunanin Burinta ya kusa cika Lokaci yayi da Zata Bayyana ma Mastur Mtsayinsa aranta Saboda tafi Kowa sanin Halinsa in ta Zauna Tana Jiran sai ya gayamata Yana Sonta Haka Zasu yi ta zama Sai dai Tafi Kowa sanin mgana Yana masa matukar Wahala.
Mikewa Baba Habibu yayi yana Fadin"Ku tashi kuje ku gaida Babanku..Shima nasan mganar zai yi muku Domin Ya Dade Daman yana tuntubata kan mganar.."Batare da Mastur yace komai ba ya Mike yana Fadin"Sai da safen ku.."Mansur ma ya Mike Hajja da Aiya sukayi ma sai da Safe sukuma suka Bisu da Allah ya tashemu Lafiya Domin Daga Gidan Daddy Shashensu zasu wuce.
Har suka shiga Gidan Daddy Ba wanda yayi mgana Mansur yana so yayi mgana kuma ganin Mastur ya Hade rai yasa ya kama Bakinsa Afalon kasa suka Zauna Mama Fadime ta Haura Sama Ta gayama Mommy,Diza na Cikin Dakinta Tun Bayan kukan Datasha bata Fito ba Wanka ta Sakeyi ta Saka Kayan Barci Riga da wando masu Taushi,Ta Fita Kitchen ta Hado Tea ta koma Daki Tana Sha Tana Duba Sakonnin Da aka Turomata Duk Ranta ba Dadi Mommy Data lekota sai tace Batajin Dadi.
Kamar wasa taji muryan Daddy da Mommy a Falon kasa alhalin Tasan basu cika zama ba sai Falon Sama batare da Tayi Tunanin Yafa komai ba ta Fito Ko Dankwali Bata Dashi Kitson Kalaban da Hauwa Tayi mata sun Bazu a Kafadanta Dayake Tana da gashi Wadanda ta gani Zaune saman Cafet gaban Daddy da Mommy ne suka Sakata Ta kasa Karisowa Jikinta sai ya kama Rawa Mastur Da yayi mata kallo Daya ya kauda kai Yana Jin Bugun Zuciya da wani Sanyi Sanyi na Shigarsa Mansur kuwa Kura mata ido Yayi Cikin Soyayyah da Muradi..
Mommy ce ta Ganta Sai ta kalli Daddy Tana Fadin"Ga wata ma Gandamemiyar Budurwan ka manta da ita Alhaji..Itama Diza ya kamata in sun Fito da matan Aure itama kce ta Fitar da Miji mu Aurar da ita mu Huta Tunda ba Karatu take ba.."Ta Fada Tana Nunata
Jin Abunda Mommy tace ne yasa Diza ta Zaro Ido Lokaci Daya ta juya ta koma Cikin Dakinta Gabanta na Faduwa Ta Fito da Mijin Aure..? Suma su Ya Mastur mganar Matan Auran Daddy ke musu..? Wani Mirmishi Ta saki kafin tace"Inaga Lokaci ne yazo..!
Achan Falo kuwa Diza na Shigewa Mansur ya Juyi yana kallon Daddy Cikin Sosa kai yace"Ai ni Daddy ta kwana Gidan Sauki..Daman Lokaci nake jira da kuma Yaya Mastur kada ace nayi gaggawa.."Daddy da Mommy Harda Mastur suka Kafeshi da ido Daddy yace"Gaggwan me Honourble..?
Mansur na sosa kai Duk kunya ta kamashi yace"INA DA WACCE NAKE SO TUN TUNI..!
Gaban Mastur ya Fadi Ras..Ya kara Ware ido yana kallon Mansur Daddy da Mommy suka Washe baki suna Fadin"Masha Allah Abu yayi kyau.."Mommy tace"Yar ina ce Surukar tawa..?
Kan Mansur na kasa yace"Mommy Yaya Mastur zai gaya muku zan Fadamai Daga baya.."Daddy na Dariya yace"Ba Damuwa muna Jira..Kai kuma Babban yaya kaima ka Kokarta a Duba dai zaman haka Bai Dace ba Shekaru nata Tafiya.."Mastur Dayaji Jikinsa yayi sanyi Cikin Ladabi yace"Insha Allahu.."Daganan sukacigaba da Hira Rabin Hiran Ta Bangaran aikin Mastur Ne shiyasa Saboda Daddy nema yake Bude baki yana Bashi amsa,anan ne ma yake Fadamai Tafiyansu Maruka Gobe Daddy yace Shima zai Bisu Goben Daman bazai Fita Kamfani ba,Basu bar Gidan ba sai 11saura na Dare kana suka yi musu Sallama suka Tafi Diza kuwa Farinciki yasa tuni tayi Barci da Wuri batasan Tafiyarsu ba...
Suna Shiga suka Kulle get din suka Nufi Shashensu Ranar Mansur Dakin Mastur ya Tattaro ya kwana ganin Dare yayi ga Gajiyasa yasa bai mai mganar Diza ba ya bari sai Gobe to Gari na Wayewa Karyawa kadai sukayi suka Dauki Hanyan maruka su Hudu Daddy,Baba Habibu ,Mansur da Mastur a Motar Mansur sukayi Tafiyan Kuma Mansur ke jan Motan.
_Albishirunku Masoyana wannan karan na bude muku wani Shashi na musamman Saboda ku..Ina masu Bukatan Atalla musu Hajarsu Ko wani iri ne Domin samun costumer ta ko"ina..? Ku garzayo kakarku ta kusa yanke saka Zan Tallata muku Hajarku a Duka Shafukana Domin inganta Sana"arku da kuma Samun Cinikaya mai Tsabta da kuma kara Hada hada wajen Masi siye da Siyarwa mai Bukatar A tallata mata Hajjarta Zata iya min mgana kai Tsaye ta wannan Lambar Tawa 09069067488 domin karin Bayani...Sai kunzo Kunsan dai mai kasuwa Shi ke da Riba.._
*Domin zama Daya Daga cikin wadanda zasu karanta Labarin SADAUKARWAR SO..! Zaku Biya kudin karatunku kamar haka Masu amfani da Banki Zasu Tura â‚?300 ta wannan asusun banki 0552179550 Jamila umar gtb,Masu Katin waya kuma zasu Turo â‚?400, ta wannan lambar wayar 09069067488 Adauki Hoton katin sai aturo kai Tsaye mutanenmu na Niger kuma zasu Tuntubi wannan lambar kamar haka +22794775574 domin karin bayani,Insha Allahu mutum zai tsinci kansa a paid group ina maraba da ku masoyana Nagode*
*Janafty..*
1/1/22, 18:53 - Maryam Badmsi: *SADAUKARWAR SO..!!*
_(Labarin Yan"uwantaka,Soyayyah Tare da Sadaukarwa)_
*Wattpad:@Jamilaumar315*
*Mallakar:Jamilaumar(Janafty)*
*Page1ï¸âƒ£4ï¸âƒ£*
"Sun isa Doguwa Local goverment da wuri cikin maruka Sun iske Jikin Baba suLe da sauki har ya fara Fita Kofar gida haka yana ganin gari ammh baya Doguwar Tafiya.
Yaji Dadin ganinsu Baba Habibu karin Farinciki ma Har da Daddy,Haka aka Dinga ina aka Saka dasu yan"uwan Mansur kuwa haka suka Zagayesa,Mariya Dake gidan Auranta ana gayamata sai gata Maryama Daman Tana Gida Tunda auranta ya mutu,Sakina kuma ana Shirya Shiryan Auranta ne sai karamar su mardiya,da sauran yaran,Fadan da Mastur yamai yasa yaja su acikin Jikinshi Zainabu kuma tayi sanyi yanzu Tunda Goggo Ta rasu bamai goyamata baya Kuma Taga Mansur din ya Girma Allah ya Daukakashi Shike Taimakonsu Shi da Zuru"an Maryama din.
Sun Dade anan Marukan Da Zasu Tafi Dubu 100k Daddy yabama Baba sule na Hidinar Bikin Sakina Mastur kuma ya bashi 50k yace yaje asibiti a Dubashi Suka Fita waje suka Barsa Tare da Mansur su gana amtsayin D"a da Mahaifi ga Yayyin Babansa Baffanshi suna Waje suma suna Jiransa...
Mansur Shima Dubu 100k ya bama Baba Sule yace na Hidimar Gida,Mgnar kayan Dakin Sakina da komai da komai kuma ya Daukeshi yana Hannunsa,wannan kudin Daya bashi yaje asibiti sauran kuma ayi Hidiman Gida Dashi Baba Sule yana ta Godiya kamar ya kwantamai ya Shiga Dakin Zainabu yayi mata sallama ya bata Dubu 10k ya kuma ce Maryama ta Shiga makaranta Ko ta addini ne Tunda auranta ya Mutu zaman haka ba amfani Tunda sunyi sskaci basu yi karatun Boko ba,mardiya kuma in ya dawo zai tafi da ita wajen Hajja tayi karatu Zainabu ta karba Tana ta Godiya Harda kwallah Tana Tuna irin Zaman daya Gudana Tsakaninta da Maryama sai gashi yau Abunda ta Haifa ne Bangonsu.
Daya Fita suma Baffanin nashi Duk sai da ya Sallamesu 10k kana suka Rabu kan sai Bikin Sakina wanda Zatayi aure Acikin Garin Doguwa,daganan Ririwai suka yada Zango Gidan Karime Wacce kamar ta Fadi Saboda murna bakinta Kamar zai Cire Saboda Fara"a Ita a tunaninta mganar Bushara da Mastur ne ya kawosu nan da nan ta aika akira mata Bushara Daga Bakin Kasuwa inda take Saida Masara Dafaffiya,Bayan tazo Tayi mata Rada a kunni sai gashi tazo gaishe dasu Baba Tana ta wani Sunne kai wai kunyar Surukai Sai Lokacin Baba Habibu ya gayama Daddy mganar da Karime tazo Dashi Kan Bushara din Shima sai da yayi Dariya Shi ko Mansur Vidoe ya Dinga Daukanta Lokacin Datake gaishe da Ya Mastur kanta a kasa Kamar Zata mai Sujada Sai wani Sunne Kanta Take cikin Hijabi Mastur ko bi ta kanta bai yi ba ma Balle ya Fahimci wani Hali take ciki ba Ruwa Kadai suka sha agidanta Saboda sun sha Fura agidan Baba Sule Lokacin da Inna karime Taji bayanin Baba Habibu kan Ra"ayin Mastur kan Bushara sai da taji kamar Tayi kuka Har suka Tafi Bata kara Dariya ba Bayan sun ijiye mata kudi Daga Mansur har Mastur din sai bayan sun Fita ne Bushara ke Tsallen Murna Inna karimen ta Zabgamata Harara Tana gayamata yadda suka kare Dasu sai ga Bushara Har da kuka Tana Tunanin ta Samu Zankadeden Saurayi kuma sai taga samu Taga Rashi..Inna karime najinta Tana kuka Tayi mata Banza Babanta ma Dayazo Yaji Sai da yayi Dariya Daman karime bata jin mgana Sai da ya gayamata Ina Bushara Data Tashi a Kauye ina Mastur wanda Yayi gwagwamaryan ilimi ai Hadin ba Daya bane sai tace ai shima Mastur din A kauyen aka Haifeshi Duka Daya suke Dole yayi mata Shuru,Ammh Yanzu Dataji mganar Daga bakin masu yi ai sai ta bar mganar Dolenta.
Aranar da suka koma kano Mansur yaso yayi ma Mastur mganar Diza sai dai kuma bai Samu Dama ba sun Dawo a agajiye kuma Shima adaran Shugaban Partysu ya Kirashi Dole ya tafi bai dawo da wuri ba Koda ya Dawo Mastur ya gaji Har ya kwanta Gari na waye kuma Karfe 8:30am na Safe Mastur yayi sallama dasu Hajja Da Baba Sule ya shiga Har wajen Daddy da Mommy yayi musu Sallama Har ya Tafi Diza bata sani ba Tana chan Tana Barci mai Cike da Tunanin Burinta ya kusa cika Lokaci yayi da Zata Bayyana ma Mastur Mtsayinsa aranta Saboda tafi Kowa sanin Halinsa in ta Zauna Tana Jiran sai ya gayamata Yana Sonta Haka Zasu yi ta zama Sai dai Tafi Kowa sanin mgana Yana masa matukar Wahala.