Sashe 77
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tashige Dakin Tana gyarawa Ta gyara ko"ina,Har Cikin Wardrope dinsa ta gyara mai kayansa Tana Cikin gyarawan ne saboda Ta Lura in zai saka kayan Duk sai ya Barbaaza goggun Dake wajen ta Gyara wajen ta Sagale na Hanger Sauran su gajerun wandona da Vest ta kwashe takai Tiolet ta Jika Cikin Botiki da Niyar in Tagama Shara Ta wanke
Tana kokarin Rufe Wardrope din Wani littafi ya Fadi a kan kafarta ta Duka ta Dauka Tana Dubawa kamar Zata mayar mai ta Rufe wajen sai taji kamar Zuciyarta Tana Rinjayanta Data karanta sai ta samu kanta da Bude Littafin abun mamaki Rubutun Mastur Tagani acikin Littafin yayi Rubutu da Harshen Hausa da kuma Turanci wanda yaja Ra"ayinta ta Fara karantawa.
Rumana data san me ke Cikin wannan Diary da bata karanta ba Tun Tana Tsaye har takai ga Zama Hawaye ya gama wanke mata Fuska,rubutun ya kare ne Daga Lokacin da akayi Bikinsu aka gama sai yayi wani Rubutu Daga karshe da Cewa.
_Soyayyaata ba Rayayiya bace..Allah ya kaddara cewa Daman chan matattaciyace..Diza ta Haramta gareni Har Abada Tunda Ta zama Halastattaciya wajen Kanina..Nayi Sadaukarwan Abun mafi Daraja a Rayuwata sai dai Hakan yafi yemin da in bude ido naga Dan"uwana Mansur Cikin Wani Hali Alhamdulillah nagode ma Allah da Tarin Ni"imarsa sai dai Soyayyar Diza bani na saka ma kaina ba Har gaban Abada bana ji Zan daina sonta.Sai dai zan Rumgumi Abunda Allah ya Zabamin Wato Rumana itama Din Mace ce mafi soyuwa azukatan wanda ya Zauna da ita Allah ka bani Ikon yi mata adalci.._
Wannan Shine karshen Rubutun Gabadaya sai ga Rumana ta Kwanta a kasa tana kuka,Kukan Tsausayi,Nadama da kuma Wani Rauni Dayake ta Fitowa Daga kasan Ranta Dama Ashe Mastur Diza yake so ba ita ba? Daman ashe Sadaukarwa yayi da abunda yake so ga Dan"uwansa Marigayi Mansur..? Daman Dalilin Ciwon Zuciyarsa kenan..? lalle ta yarda ma kanta komai Allah yake Tsarashi Daki Daki Ta Tabbata Rabo ne yasa Diza ta auri Mansur Rabon Cikin Jikinta,Kuma kila Diza Zata Dauwama karkashin Mastur ne yasa Allah ya Dauki Ran Mansur Allahu akbar Allah mai girma ne.
Ashe Mastur ba ita yake so ba..? Allah sarki ta Shigo Rayuwarsa Cikin Halin Dayake Ciki Ita kuwa wani irin Zuciya Mastur yake da ita..? Tabbas Shi din na Dabam ne.
Tana cikin kuka da wannan Zencen ne taji muryansa yana Kiranta da Sauri ta Tashi ta Maidamai mai Diary dinsa inda ya Fado ta Fada Tiolet ta wanke Fuskarta kana ta Fito,yana ganin ta Sai dai yaji Jikinsa yayi wani iri,Saboda ganin kamar Tayi kuka Daya Tambayeta tace Kura ne ya Shiga idonta.
Sauri tayi ta koma ta gama gyaran Dakin ta wanke Bayin Ta Hada da Boxers din ta wanke ta Shanya anan Tiolet din Kana ta Fito tace ma Mastur ya koma Ciki ta karisa gyaran Gidan Bayan ya koma Haka ta Zage tana gyaran Tana kuka Tana Sharan kwallah ita kadai ta yanke wani Shawara acikin Zuciyarta Ta yarda ta Amince Zatayi Sadaukarwar so Domin ta Tsamo Wanda Take so daga Halin Dayake ciki da yardan Allah..!
*Shakira..*
1/1/22, 18:55 - Maryam Badmsi: *SS....35*
*Kibiya ki karanta cikin Aminci da Salama 09069067488*
"Kwata kwata bata bari ya Fahimci ta karantamai Diary ba,Bayan ta gama gyaran Gidan Ta koma Kitchen ta gyara ta Dora Girki,Shi kuma Mastur ya Dawo Falo Saboda yan Sanda wadanda ke kasansa dama wadanda ke samansa suna ta Shigowa Dubasa ,kuma In sukazo yakan Kira Rumana tazo ya Nuna ta matsayin Matarsa Abun yayi ma Rumana Dadi yau ko da bai aureta Don yana Sonta ba akallah ya Darajata Sosai fiye da kima.
Har ta kara kwana uku Tana kula Dashi bata bari ya Fahimci komai ba,Ranar da Zata tafi da kansa ya kaita Filin Jirgi Tunda yaji Sauki Sosai,Rumana ta kula dashi Tun Ballatana Bangaran Abinci Shiyasa Cikin Lokaci Ya Dawo Daidai.
Sallaman Masoya sallama ne mai Cike da kewa Mastur Bai so Rumana ta koma ba ammh bashi da yarda Zai yi Saboda aikinta Yana Filin Jirgin har sai da Jirgin su Rumana ya tashi kana ya koma Gida Daman already ya kira Headquater dinsu na Kaduna da Ta isa za"a je a Dauketa akaita Zaria hakan kuwa akayi Tana Sauka ta Kira Mastur ta gayamai Shi kuma yayi waya ba Dadewa wani Sargent yazo da Mota ya Dauketa Bai direta ko"ina ba sai Kofar gidan su Hajja sukayi sallama ya juya Tana Shiga da Hajja ta Fara cin kari Saboda Murna sai da ta Rikota Tana mata Maraba.
Ita da Mardiya Ayya ma sai da ta Fiti suna ta Tambayan Jikin Mastur ta Tabbatar musu daya warke Ta na nan har Dare wajen Diza ta Shiga ta Dubata Ta isketa Zaune tana karatun Qur"ani Cikinta ya Turo gaban nan ta Zauna suna ta Hira da Mommy kan dai yanayin Ciwon Mastur ne, Sai da Baba Habibu ya Dawo Daga kasuwa ta koma suka Gaisa Ta Jaddamai Mastur yaji Sauki Kana ta Hau Kekenapep Zuwa Gida.
Haka Rayuwar ta cigaba da gangarawa Da Dadi ba Dadi,Agefe Daya komai yana Tafiya yadda Allah ya Tsara Bangaran Mastur yana zuwa Gida Duk bayan Sati Biyar,Saboda Nauyin Daya hau kansa yanzu in abaya Mansur yana Raye Yau an wayi gari babu Shi Dole ne yanzu
ya Dinga kula da Ahalinsa Tunda Babu Mansur.
Uwa uba ga Diza kuma Daya kasance yana Kula da ita Sosai ita da Abunda ke Cikinta,Balle Mutanen maruka sai Godiya Tsakaninsu da Mastur Mardiya kuwa Har tayi Jarabawa Mastur ya Dauki Nauyinta ta Fara Zuwa Poli Dake nan Zaria.
Diza kuma Tana Cigaba da Zuwa awon Cikin Jikinta gefe Daya kuma Rumana na kula da ita Domin ita take Kaita awon Ta jira agama ta Daukota ta maidata Gida Koda Tana da aiki a asibiti sai Bayan ta kaita ta Dawo Kana Take Tafiya.
Zukata sun Fara Saduda da Rashin Mansur sai dai basu Taba mantawa Dashi ba Koda yaushe suna mai addu"an Gafara da Rahma Wajen Allah sai kuma Hankalun Mutane ya koma kan Diza da Abunda ke Cikinta ko bakomai Shine zasu Rika kallah su Tuna da Marigayi Mansur.
Rumana Tana iya bakin Kokarinta Shiyasa kowa ke Yabonta Hatta Shi Mastur din bazai Taba Juyama Alherinta Baya ba Shiyasa koda wasa bai Taba Nuna mata Saboda Diza yake Zuwa Zaria akai akai ba Kwata kwata Bashi da Natsuwa da Zarar ya koma Porthercourt Tunanin Halin da Diza ke Ciki da Abunda ke Cikinta,ko Daman chan Diza ce Rabin Ransa yazo kuma ga Rashin Mansur ga kuma Ciki sai abubuwan suka karu ba wanda yake ganin Kulawar da Yake bama Diza a matsayin wani abu Ana Duba Yadda suke da Mansur da kuma Cikin Datake Dauke Dashi Rumana ce kadai ta Sani Shima Batare Daya san Ta sani ba.
Wani Lokacin Kishi na Kamata ammh Sai ta Kori Shedan Saboda acikin Zuciyarta Bata son ta saka maRanta wani abu kan Diza Saboda Tana da wani Kuduri acikin Ranta Datake Fatan yuyuwarsa ko Tabbatuwarsa in ko Har Tana son Hakan ya Tabbata sai ta Cire komai acikin Ranta.
Shiyasa Wani Lokacin sai ta Rika Nuna kamar batasan komai ba komai ya kirata ya Umarceta Batamai gaddama,Ballatana Musu Shiyasa Lokaci kadan Rumana ta Shiga Ran Mastur ta samu wani Matsayi Wanda Har yake jin da bai karbi Auranta ba Dayayi Babbar asara ba shi kadai ba Kowa yabonta yake Ko Diza acikin Ranta Tana Girmama alherin Rumana.
*****
*After 3 Month*
Bayan watannin Uku,Tuni Cikin Diza yashiga watansa na Takwas ya Girma Sosai har yana Rinjayanta Duk ta Rame Kafafuntaa sun kumbura da Fuskarta ta Sauya kamar ba Diza,Sai dai an samu Sauki Zuwansu awo na Baya Jininta ya Sauka sosai Kowa yaji Dadi da Rumana tazo Tana Fada Zuwa Lokacin kowa Jiran Haihuwan Diza yake ita kuma Rumana Tana gabda Gama Intenship dinta Saura Service.
Mardiya kuma Tana Cigaba da Zuwa makarantar ta Su Sakina suna zuwa Lokaci Bayan Lokaci Duba Diza Har Baba Sule da Inna Zainaba sun zo sau Wajen uku Duba ita Dizan Allah Sarki Har sai da Daddy yace suyi Zamansu Diza Tana nan Lafiya suyi mata Fatan Allah ya Sauketa Lafiya.
Mastur Yana Kirge da wattanin Cikin Diza kilama ya Fita liasafi Tunda yaga Cikin ya Shiga watan Haihuwansa ya Fara Lissafinsa azuwa Lokacin kuwa abubuwansa sun Fara bama Rumana mamaki sai Mastur ya Biyo Jirgi yazo yaga Diza ya koma Aranar,ammy bazai jira ta Dawo Daga wajen aiki ba Sai dai in Ta dawo Taji Labarin yazo Tun Abun baya Damunta Har ya Fara Damunta,Ganin Yanzu Diza tafita Kusanci da Mastur waya kuwa kowani Lokaci sai ya kirata yaji ya take..? Taci abinci..?ta samu Barci Itama kanta Diza Duka Umarnin Mastur din take bi Tun Shedan bai samu galaba kan Rumana ba Har ya samu Zuciyarta ta Fara gayamata Daman ita yake so Tun Farko bake ba Saboda haka kada ki bari Wani chanjinsa ya Rudeki Da wannan Tunanin ta kame kanta Gefe yanzu ba kowacce Rana take Biyowa in ta Dawo daga aiki ba ganin yana Chan ma kamar yana nan ne..Kuma yakan Taso Daga Chan Saboda Ita,Shiyasa sai ta kama kanta ta koma Gefe ta zama yar kallo.
Tana kokarin Rufe Wardrope din Wani littafi ya Fadi a kan kafarta ta Duka ta Dauka Tana Dubawa kamar Zata mayar mai ta Rufe wajen sai taji kamar Zuciyarta Tana Rinjayanta Data karanta sai ta samu kanta da Bude Littafin abun mamaki Rubutun Mastur Tagani acikin Littafin yayi Rubutu da Harshen Hausa da kuma Turanci wanda yaja Ra"ayinta ta Fara karantawa.
Rumana data san me ke Cikin wannan Diary da bata karanta ba Tun Tana Tsaye har takai ga Zama Hawaye ya gama wanke mata Fuska,rubutun ya kare ne Daga Lokacin da akayi Bikinsu aka gama sai yayi wani Rubutu Daga karshe da Cewa.
_Soyayyaata ba Rayayiya bace..Allah ya kaddara cewa Daman chan matattaciyace..Diza ta Haramta gareni Har Abada Tunda Ta zama Halastattaciya wajen Kanina..Nayi Sadaukarwan Abun mafi Daraja a Rayuwata sai dai Hakan yafi yemin da in bude ido naga Dan"uwana Mansur Cikin Wani Hali Alhamdulillah nagode ma Allah da Tarin Ni"imarsa sai dai Soyayyar Diza bani na saka ma kaina ba Har gaban Abada bana ji Zan daina sonta.Sai dai zan Rumgumi Abunda Allah ya Zabamin Wato Rumana itama Din Mace ce mafi soyuwa azukatan wanda ya Zauna da ita Allah ka bani Ikon yi mata adalci.._
Wannan Shine karshen Rubutun Gabadaya sai ga Rumana ta Kwanta a kasa tana kuka,Kukan Tsausayi,Nadama da kuma Wani Rauni Dayake ta Fitowa Daga kasan Ranta Dama Ashe Mastur Diza yake so ba ita ba? Daman ashe Sadaukarwa yayi da abunda yake so ga Dan"uwansa Marigayi Mansur..? Daman Dalilin Ciwon Zuciyarsa kenan..? lalle ta yarda ma kanta komai Allah yake Tsarashi Daki Daki Ta Tabbata Rabo ne yasa Diza ta auri Mansur Rabon Cikin Jikinta,Kuma kila Diza Zata Dauwama karkashin Mastur ne yasa Allah ya Dauki Ran Mansur Allahu akbar Allah mai girma ne.
Ashe Mastur ba ita yake so ba..? Allah sarki ta Shigo Rayuwarsa Cikin Halin Dayake Ciki Ita kuwa wani irin Zuciya Mastur yake da ita..? Tabbas Shi din na Dabam ne.
Tana cikin kuka da wannan Zencen ne taji muryansa yana Kiranta da Sauri ta Tashi ta Maidamai mai Diary dinsa inda ya Fado ta Fada Tiolet ta wanke Fuskarta kana ta Fito,yana ganin ta Sai dai yaji Jikinsa yayi wani iri,Saboda ganin kamar Tayi kuka Daya Tambayeta tace Kura ne ya Shiga idonta.
Sauri tayi ta koma ta gama gyaran Dakin ta wanke Bayin Ta Hada da Boxers din ta wanke ta Shanya anan Tiolet din Kana ta Fito tace ma Mastur ya koma Ciki ta karisa gyaran Gidan Bayan ya koma Haka ta Zage tana gyaran Tana kuka Tana Sharan kwallah ita kadai ta yanke wani Shawara acikin Zuciyarta Ta yarda ta Amince Zatayi Sadaukarwar so Domin ta Tsamo Wanda Take so daga Halin Dayake ciki da yardan Allah..!
*Shakira..*
1/1/22, 18:55 - Maryam Badmsi: *SS....35*
*Kibiya ki karanta cikin Aminci da Salama 09069067488*
"Kwata kwata bata bari ya Fahimci ta karantamai Diary ba,Bayan ta gama gyaran Gidan Ta koma Kitchen ta gyara ta Dora Girki,Shi kuma Mastur ya Dawo Falo Saboda yan Sanda wadanda ke kasansa dama wadanda ke samansa suna ta Shigowa Dubasa ,kuma In sukazo yakan Kira Rumana tazo ya Nuna ta matsayin Matarsa Abun yayi ma Rumana Dadi yau ko da bai aureta Don yana Sonta ba akallah ya Darajata Sosai fiye da kima.
Har ta kara kwana uku Tana kula Dashi bata bari ya Fahimci komai ba,Ranar da Zata tafi da kansa ya kaita Filin Jirgi Tunda yaji Sauki Sosai,Rumana ta kula dashi Tun Ballatana Bangaran Abinci Shiyasa Cikin Lokaci Ya Dawo Daidai.
Sallaman Masoya sallama ne mai Cike da kewa Mastur Bai so Rumana ta koma ba ammh bashi da yarda Zai yi Saboda aikinta Yana Filin Jirgin har sai da Jirgin su Rumana ya tashi kana ya koma Gida Daman already ya kira Headquater dinsu na Kaduna da Ta isa za"a je a Dauketa akaita Zaria hakan kuwa akayi Tana Sauka ta Kira Mastur ta gayamai Shi kuma yayi waya ba Dadewa wani Sargent yazo da Mota ya Dauketa Bai direta ko"ina ba sai Kofar gidan su Hajja sukayi sallama ya juya Tana Shiga da Hajja ta Fara cin kari Saboda Murna sai da ta Rikota Tana mata Maraba.
Ita da Mardiya Ayya ma sai da ta Fiti suna ta Tambayan Jikin Mastur ta Tabbatar musu daya warke Ta na nan har Dare wajen Diza ta Shiga ta Dubata Ta isketa Zaune tana karatun Qur"ani Cikinta ya Turo gaban nan ta Zauna suna ta Hira da Mommy kan dai yanayin Ciwon Mastur ne, Sai da Baba Habibu ya Dawo Daga kasuwa ta koma suka Gaisa Ta Jaddamai Mastur yaji Sauki Kana ta Hau Kekenapep Zuwa Gida.
Haka Rayuwar ta cigaba da gangarawa Da Dadi ba Dadi,Agefe Daya komai yana Tafiya yadda Allah ya Tsara Bangaran Mastur yana zuwa Gida Duk bayan Sati Biyar,Saboda Nauyin Daya hau kansa yanzu in abaya Mansur yana Raye Yau an wayi gari babu Shi Dole ne yanzu
ya Dinga kula da Ahalinsa Tunda Babu Mansur.
Uwa uba ga Diza kuma Daya kasance yana Kula da ita Sosai ita da Abunda ke Cikinta,Balle Mutanen maruka sai Godiya Tsakaninsu da Mastur Mardiya kuwa Har tayi Jarabawa Mastur ya Dauki Nauyinta ta Fara Zuwa Poli Dake nan Zaria.
Diza kuma Tana Cigaba da Zuwa awon Cikin Jikinta gefe Daya kuma Rumana na kula da ita Domin ita take Kaita awon Ta jira agama ta Daukota ta maidata Gida Koda Tana da aiki a asibiti sai Bayan ta kaita ta Dawo Kana Take Tafiya.
Zukata sun Fara Saduda da Rashin Mansur sai dai basu Taba mantawa Dashi ba Koda yaushe suna mai addu"an Gafara da Rahma Wajen Allah sai kuma Hankalun Mutane ya koma kan Diza da Abunda ke Cikinta ko bakomai Shine zasu Rika kallah su Tuna da Marigayi Mansur.
Rumana Tana iya bakin Kokarinta Shiyasa kowa ke Yabonta Hatta Shi Mastur din bazai Taba Juyama Alherinta Baya ba Shiyasa koda wasa bai Taba Nuna mata Saboda Diza yake Zuwa Zaria akai akai ba Kwata kwata Bashi da Natsuwa da Zarar ya koma Porthercourt Tunanin Halin da Diza ke Ciki da Abunda ke Cikinta,ko Daman chan Diza ce Rabin Ransa yazo kuma ga Rashin Mansur ga kuma Ciki sai abubuwan suka karu ba wanda yake ganin Kulawar da Yake bama Diza a matsayin wani abu Ana Duba Yadda suke da Mansur da kuma Cikin Datake Dauke Dashi Rumana ce kadai ta Sani Shima Batare Daya san Ta sani ba.
Wani Lokacin Kishi na Kamata ammh Sai ta Kori Shedan Saboda acikin Zuciyarta Bata son ta saka maRanta wani abu kan Diza Saboda Tana da wani Kuduri acikin Ranta Datake Fatan yuyuwarsa ko Tabbatuwarsa in ko Har Tana son Hakan ya Tabbata sai ta Cire komai acikin Ranta.
Shiyasa Wani Lokacin sai ta Rika Nuna kamar batasan komai ba komai ya kirata ya Umarceta Batamai gaddama,Ballatana Musu Shiyasa Lokaci kadan Rumana ta Shiga Ran Mastur ta samu wani Matsayi Wanda Har yake jin da bai karbi Auranta ba Dayayi Babbar asara ba shi kadai ba Kowa yabonta yake Ko Diza acikin Ranta Tana Girmama alherin Rumana.
*****
*After 3 Month*
Bayan watannin Uku,Tuni Cikin Diza yashiga watansa na Takwas ya Girma Sosai har yana Rinjayanta Duk ta Rame Kafafuntaa sun kumbura da Fuskarta ta Sauya kamar ba Diza,Sai dai an samu Sauki Zuwansu awo na Baya Jininta ya Sauka sosai Kowa yaji Dadi da Rumana tazo Tana Fada Zuwa Lokacin kowa Jiran Haihuwan Diza yake ita kuma Rumana Tana gabda Gama Intenship dinta Saura Service.
Mardiya kuma Tana Cigaba da Zuwa makarantar ta Su Sakina suna zuwa Lokaci Bayan Lokaci Duba Diza Har Baba Sule da Inna Zainaba sun zo sau Wajen uku Duba ita Dizan Allah Sarki Har sai da Daddy yace suyi Zamansu Diza Tana nan Lafiya suyi mata Fatan Allah ya Sauketa Lafiya.
Mastur Yana Kirge da wattanin Cikin Diza kilama ya Fita liasafi Tunda yaga Cikin ya Shiga watan Haihuwansa ya Fara Lissafinsa azuwa Lokacin kuwa abubuwansa sun Fara bama Rumana mamaki sai Mastur ya Biyo Jirgi yazo yaga Diza ya koma Aranar,ammy bazai jira ta Dawo Daga wajen aiki ba Sai dai in Ta dawo Taji Labarin yazo Tun Abun baya Damunta Har ya Fara Damunta,Ganin Yanzu Diza tafita Kusanci da Mastur waya kuwa kowani Lokaci sai ya kirata yaji ya take..? Taci abinci..?ta samu Barci Itama kanta Diza Duka Umarnin Mastur din take bi Tun Shedan bai samu galaba kan Rumana ba Har ya samu Zuciyarta ta Fara gayamata Daman ita yake so Tun Farko bake ba Saboda haka kada ki bari Wani chanjinsa ya Rudeki Da wannan Tunanin ta kame kanta Gefe yanzu ba kowacce Rana take Biyowa in ta Dawo daga aiki ba ganin yana Chan ma kamar yana nan ne..Kuma yakan Taso Daga Chan Saboda Ita,Shiyasa sai ta kama kanta ta koma Gefe ta zama yar kallo.