Sashe 50
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Barcin Daya kwasheta Sai wajen Azahar ta Farka ta Fada Tiolet Tayi alwala Tazo Tayi sallah Ta gama kenan Taji Knooking din Kofar Bedroom dinta da Hijabin Sallah ta isa ga Kofar ta Bude Suka ci karo da juna ita da Mastur Tunda yayi mata kallo Daya bai kara ba Yana Sanye Cikin Wani Farin yadi Riga da wando Hannayensa Duka Biyu acikin Aljihun Wandonsa Tana mamakinsa ko Gajiya bayayi Kawai juyawa yayi Yana Fadin"Kina da Bako..!
Daga haka ya koma Saman Daya Daga Cikin kujerun Falon ya Zauna yana maida Hankalinsa ga Talabijin din Cikin Tashar Sunna Tv,Mamaki ya kamata Domin bata san yaushe ya hada kayan kallon ba Tana Kokarin Tambayansa Taga kawai ya juya ya barta Tsaye Komawa Ciki Tayi Tana Tunanin Bako..? Daga ina Domin Sam ta manta da mganar su da Umma Tana Kokarin Sauya mayafi ne taji wayarta na kara Tana Dubawa Taga Umma ne Bayan ta Dauka sun gaisa nan Umma ke Tambayanta Auwalu Ya iso kuwa..? Sai Lokacin ta Tuna tace eh Tana ga ya iso Domin ance mata Tana da bako Umma tace Shikenan in ya iso Cikin Sakon nan akwai Dambun Nama da pepe chicken sai Yaji Dakakke Roba Biyu Dambun Nama Babba da karami ne a botiki ta Dauki Babban Ta bama Diza karamin haka ma Yajin da Pepe din din Rumana tace Insha Allahu suka Rabu bayan Tayi mata Godiya Acikin Ranta tana mai Farinciki Domin Dambun Naman da pepe din Duka Fovrite dinta ne.
Sai da Saka wani Babban Mayafi ta Rufe Jikinta kana ta Fito Falon,Mastur na nan Zaune inda ta barsa sai dai wannan karon waya yakeyi Wucesa Tayi Batare Data kallesa ba ta Fita zuwa Haraban Gidan taci karo da Motarta Auwalu Direba na Jikin ne jikinta Shi da Direban Daddy yana ganin ta Fito ya washe baki ya Duka Har Kasa yana gaisheta ta amsa Tana Fadin"Sannu Auwalu ya Hanya..? Ya mike yana Fadin"Alhamdulillah Karamar Hajiya..Juma da Goggo Jummai Suna gaisheki.."
Rumana Tayi Mirmishi Tana Fadin"Allah Sarki Juma ina amsawa. zan kira Umma ta bama Goggo Jummai mugaisa Ya kafarta Taji Sauki ko..? Auwalu Direba yace"Taji Dama Sosai Karamar Hajiya.."Rumana ta gyada kai Tana Fadin"Allah kara lafiya.."Suka amsa da Ameen key dim Motar ya mika mata ta karba Lokaci Daya yana Fadin"Akwai kuma Sako da Hajiya Tabada akawo Miki "Cikin Sakin Fuska Tace"Ok..Ka Shigo Min Dashi Auwalu..Da Sauri yace Tom Karamar Hajiya nan ta Tsaya suka gaisa da Direban Daddy kafin ta Koma Ciki Daman Tuni Auwalu ya Fito da kayan Daga Cikin Motar suka Dauka suka bi bayanta.
Da Sallama ta Shiga Falon,suna bin Bayanta Auwalu Dauke da wata katuwar leda sai Direban Daddy Dake dauke da karamar Ledan suka Shiga suma da Sallama Daidai Lokacin da Mastur ya gama wayar Rumana bata tsaya ba Kitchen ta Shiga ta Dauko Ruwa da Kofuna ta Fito ta iskesu Tsaye Bayan sun ijiye Kayan Hannuwansa Center Table din Dake Tsakiyar Falon taja ta Dora Musu Ruwan da Kofunan Tana Fadin"Ya kuka Tsaya..! Don Allah ku Zauna ku sha Ruwa..!
Tafada Lokaci Daya Tana kallon Mastur Da Hankalinsa ke kan wayarsa akasa suka Zauna Ta Mika musu Ruwan suka karba suna Godiya Ganin Mastur din yaki mgana yasa ta Sanyaya Murya Tana fadin"Auwalu ne Direban Abba Daga Sokoto yake Sako ya kawo min.."
Harta Fidda rai da zai ce wani abu Sai taji yace"Nasani.."Daga haka kawai ya Mike Lokaci Daya yana kallon Auwalu Direba daya gama Shan Ruwa yace"Ammh sai gobe Zaka koma ko Auwalu..? Auwalu yace"Eh sai gobe Zan koma Yallabai.."Yafada Cikin Ladabi Bai kara mgana ba ya Tattara Wayoyinsa ya Nufi Dakin Daya zaba yazama mallakinsa sai Lokacin ta Tuna ai Mastur yasan Auwalu Direba Tunda yazauna agidansu Sai daya Shige kana ta Sauke ajiyan Zuciya Ledojin taKwasa Zuwa Ciki Tana Fitowa sukace Zasu Tafi Nan sukayi Sallama Ta bashi 5k cikin kudinta Data tazo dashi,Cikin kudin Sadakinta ne wanda ita Abba ya Damkamawa da Hannunta.
Bayan sun Tafi ne ta Bude Sakon Kamar dai yadda Umma ta Tsara ne Sai Novels dinta data kwashe taZube Cikin Side Drower din gadon Sakon kuma ta Dauki nata Kayan kamshin Girki kuma Spicess,Itama Harda Diza ta Dauki Nata takai Kichen na Diza kumaTace sai Tayi La"asar ZataShiga ta kara Dubata sai takai mata,Ferfesun kayan Cikin nan ta kara ci tasha Ruwa ta Dauki Daya Daga Cikin Novels dinta ta Fara karantawa Sallar La"asae ya tada ita Ta tashi Tayi wanka ta Sauya kaya tayi sallah Kana ta Sanya Mayafinta ta Dauki Sakon Diza Lokacin Data Fito Falo suka kusa yin karo da Juna ita da Mastur ya Fito Daga Kichen Dauke daMug Baya Taja Tana Kara Rike ledan Hannunta Sama da kasa ya kalleta batare Da yayi mgana ba ya Rabata ya wuce Zuwa Saman kujera Jikinta sai yayi sanyi Dakyar ta Taka Zuwa Tsakiyar Falon Tana Tunanin me Zata ce...Shi kuma Sai yayi kamar bai ganta ba yana Kurban Coffea din Dake hannunsa Dayan Hannun kuma yana Sarrafa Remot Dashi..
Gyaran Murya Tayi sai ya Dago Yana kallonta Fuskarsa ba Fara"a Cikin Dakiya tace"Zan leka Diza..Na Kara dubata kana na Kai mata sakon da Umma ta aiko mana Dashi.."Sai Da Tayi Tunanin Ta Muzanta kana Taji yace"Adawo lafiya.."Kasa kasa Kamar baya son mgana Ita dai bata kara wani Tsayuwa ba tawuce da Sauri yaBita da kallo Yana wani Tunani Saurin kauda kansa yayi kamar yaga wani abu kamar Rumann ba Matarsa bace.
Rumana kuwa ashashen Diza Ta Dade Tanasallama afalo suna Ciki basu Jita basai chan Mansur ya Fito ganin itace yasa yawashe baki sukagaisa Tace tazo ta kara Duba Diza ne sai kuma Sako da Ummata aiko Dashi Mansur yace Diza tana Sallar bari ta Fito nan ya Zauna sunata Hira da Rumana nan yake cemata ai ya Fito Dazu yaga Mota sai Mastur yakecemai Motarta ce Rumana Tayi mamaki Ashe yasan Za"a kawomata Mota Abunda batasani ba Abba ya Kira Shi ya gayamai Auwlu Direba na Tafe acikin Hiranne takegayamai Monday Zata koma Bakin aikinta Shiyasa Mansur yace Ai Shima Mastur Monday din Zai koma Porthercourt,Suna Cikin mganar Sai Diza taFito Tana Wani Yauki Tana Sanye da wata Riga Mai Shara Shara Tana Fitowa Mansur ya Taso ya Tarota ita kuma tana Narkemai Rumana Kauda Kanta Tayi kawai Domin ta lura wasu abubuwan kamar dagayya Diza ke mata su.
Bayan ta zauna sungaisa ta Tambayeta Jikinta Tace da Sauki Sai ta Turaa mata Ledan tace inji Umma Diza Bata Dauki Ledan ba Tace Angode kawai ba Rumana ba Hatta Mansur yaji wani iri Ganin haka yaja ledan yana Budewa Cikin Murna ganin su Dambun Nama da Pepe da Akayi Rapping dinsa ya Rika Nuna ma Diza yana Fadin"Kalli ki gani..Eh kefa yar gatan Mommy ce da Umma.."Yafada yana Lakutan Kumatunta Ko Dariya batayi ba Sai ma yamutsa Fuska Datayi ta Mike Tana Fadin"Wai ni ina ka sakamin Rigar nan ne..? Ciki mamaki yace"Wata Riga..!?
Hanyar Bedroom dinsu ta kama Tana Fadin"Nidai kazo ka Dubamim.."tafada Cikkin Shagwaba Rumana sai taji ta Raina kanta da Sauri ta Mike Tana Fadin"Bari naje..Sai da Safe.."Mansur ya Mike yana fadin"Tun yanzu Anty mu..? Toh Allah taahe mu Lafiya sai gobe ki gaidamin da Yallabai ya Mastur.."Dakyar ta iya mai Mirmishin yake har Bakin Haraban Shashensu ya Rakota kana ya Koma ita kumata karisa Shashensu Inda ta Bar Mastur nan tagansa Ayanzu dinma Waya yake yi Bata Bukatar Wani abu kuma Da Sauri ta wucesa Zuwa Dakimta Tana Kokuwa da Bacin Ranta Tana Shiga Daki ta Danna ma Kofa Key sai da Mastur Dake waya ya waigo Yana Bin kofar da kallon Mamaki ganin Bai Dameshiba yasa ya Zakuda kafada ya Cigaba da Wayarsa.
Ita kuwa Rumana Tana Shiga Dakin Ta Fada Kan gado Tana Jin kamar ta Fashe da kuka na Cin Zarafin da Diza Take mata Me tayimata..?ita dai aSaninta Mgana ma Mai tsawo bata taba Shiga Tsakaninsu ba..? To wannan karan Tsanan Daga ita..?ta kasa gano bakin Zaran ta kuma kasa gano Dalilin wannan kiyayyar da Dizata Dora mata ga Gaira ba Dalili,Ta rasa gane Daga ina Abun yafara ballatana ta kamo Bakin Zaran ammh Tabbas Lamarin ya Dameta matuka Da irin wannan Wulakancin da Jizganta da Diza take ta girmeta ammh Haka ta Sauke kanta Tana Binta Tana mata yadda taga Dama.
Ta Dade Tana saka tana warwara,ammh bata samu Mafita ba Sai dai tayi ma kanta alkawarin Tabbas Zataja Baya da Diza Kodomin Tsira da Martabarta.
Sai Dare Mommy tasake aiko Musu da abinci,Tuwon Semo Miyar Kubewa Danya ita bata wani ci ba Mastur dai Dayake Mutuminsa ne Tuwo yaci Sosai ita Tun Da ta shiga Dakinta bata kara Fitowa ba sai Washegari Shima ta Fito ne Tana son Tayi mgana da Mastur ta Nuna mai kayan da Umma ta aiko Musu Dashi da kuma mganar Cefene.
Kallo Ta kunna ta Saka Tashar Zeeword Tana kallo Tana Tsumayin Fitowarsa Gefe Daya,kuma Tana latsa Wayarta Gajiya Tayi Tatashi ta Koma Daki Ta Dauko Dambun Naman nan da Pepe chicken takai Kichen ta Dauki Filet ta Dibi Dambun Naman da Pepe din Breakafast din yau tun Safe Mommy ta aiko Musu Dashi Tea kadai Tasha ta Fito Falon kenan Sai ga Mastur ya Fito cikin Jallabiyansa mai Ruwan kasa Ramkwafawa Tayi Tana gaisheshi ya amsa Yana Wuceta Yayi Zuwa Kitchen Ruwa mai Sanyi ya Dauko Yazo zai Koma Daki Rumana Dake Zaune Tace"Armm..!
Tayi gyaran Murya Bai waigo ba Illah ya Tsaya Cak alamun yana Sauraranta Mikewa Tayi Tana Fadin"Dama Dambun Nama ne Da Pepe Chicken Ummata aiko Mana dashi.."Yana Tsayen Taji yace"I know.."Kallonsa kawai Take Tana mamakinsa komai sai yace yasani..? Kokarin Shigewa Dakinsa yake Tayi Saurin Cewa"Don Allah ina son Kayan Cefene Ina so na Fara Girki da kaina..Saboda Dawainiyar da Mommy take Damu yayi yawa.."
Daga haka ya koma Saman Daya Daga Cikin kujerun Falon ya Zauna yana maida Hankalinsa ga Talabijin din Cikin Tashar Sunna Tv,Mamaki ya kamata Domin bata san yaushe ya hada kayan kallon ba Tana Kokarin Tambayansa Taga kawai ya juya ya barta Tsaye Komawa Ciki Tayi Tana Tunanin Bako..? Daga ina Domin Sam ta manta da mganar su da Umma Tana Kokarin Sauya mayafi ne taji wayarta na kara Tana Dubawa Taga Umma ne Bayan ta Dauka sun gaisa nan Umma ke Tambayanta Auwalu Ya iso kuwa..? Sai Lokacin ta Tuna tace eh Tana ga ya iso Domin ance mata Tana da bako Umma tace Shikenan in ya iso Cikin Sakon nan akwai Dambun Nama da pepe chicken sai Yaji Dakakke Roba Biyu Dambun Nama Babba da karami ne a botiki ta Dauki Babban Ta bama Diza karamin haka ma Yajin da Pepe din din Rumana tace Insha Allahu suka Rabu bayan Tayi mata Godiya Acikin Ranta tana mai Farinciki Domin Dambun Naman da pepe din Duka Fovrite dinta ne.
Sai da Saka wani Babban Mayafi ta Rufe Jikinta kana ta Fito Falon,Mastur na nan Zaune inda ta barsa sai dai wannan karon waya yakeyi Wucesa Tayi Batare Data kallesa ba ta Fita zuwa Haraban Gidan taci karo da Motarta Auwalu Direba na Jikin ne jikinta Shi da Direban Daddy yana ganin ta Fito ya washe baki ya Duka Har Kasa yana gaisheta ta amsa Tana Fadin"Sannu Auwalu ya Hanya..? Ya mike yana Fadin"Alhamdulillah Karamar Hajiya..Juma da Goggo Jummai Suna gaisheki.."
Rumana Tayi Mirmishi Tana Fadin"Allah Sarki Juma ina amsawa. zan kira Umma ta bama Goggo Jummai mugaisa Ya kafarta Taji Sauki ko..? Auwalu Direba yace"Taji Dama Sosai Karamar Hajiya.."Rumana ta gyada kai Tana Fadin"Allah kara lafiya.."Suka amsa da Ameen key dim Motar ya mika mata ta karba Lokaci Daya yana Fadin"Akwai kuma Sako da Hajiya Tabada akawo Miki "Cikin Sakin Fuska Tace"Ok..Ka Shigo Min Dashi Auwalu..Da Sauri yace Tom Karamar Hajiya nan ta Tsaya suka gaisa da Direban Daddy kafin ta Koma Ciki Daman Tuni Auwalu ya Fito da kayan Daga Cikin Motar suka Dauka suka bi bayanta.
Da Sallama ta Shiga Falon,suna bin Bayanta Auwalu Dauke da wata katuwar leda sai Direban Daddy Dake dauke da karamar Ledan suka Shiga suma da Sallama Daidai Lokacin da Mastur ya gama wayar Rumana bata tsaya ba Kitchen ta Shiga ta Dauko Ruwa da Kofuna ta Fito ta iskesu Tsaye Bayan sun ijiye Kayan Hannuwansa Center Table din Dake Tsakiyar Falon taja ta Dora Musu Ruwan da Kofunan Tana Fadin"Ya kuka Tsaya..! Don Allah ku Zauna ku sha Ruwa..!
Tafada Lokaci Daya Tana kallon Mastur Da Hankalinsa ke kan wayarsa akasa suka Zauna Ta Mika musu Ruwan suka karba suna Godiya Ganin Mastur din yaki mgana yasa ta Sanyaya Murya Tana fadin"Auwalu ne Direban Abba Daga Sokoto yake Sako ya kawo min.."
Harta Fidda rai da zai ce wani abu Sai taji yace"Nasani.."Daga haka kawai ya Mike Lokaci Daya yana kallon Auwalu Direba daya gama Shan Ruwa yace"Ammh sai gobe Zaka koma ko Auwalu..? Auwalu yace"Eh sai gobe Zan koma Yallabai.."Yafada Cikin Ladabi Bai kara mgana ba ya Tattara Wayoyinsa ya Nufi Dakin Daya zaba yazama mallakinsa sai Lokacin ta Tuna ai Mastur yasan Auwalu Direba Tunda yazauna agidansu Sai daya Shige kana ta Sauke ajiyan Zuciya Ledojin taKwasa Zuwa Ciki Tana Fitowa sukace Zasu Tafi Nan sukayi Sallama Ta bashi 5k cikin kudinta Data tazo dashi,Cikin kudin Sadakinta ne wanda ita Abba ya Damkamawa da Hannunta.
Bayan sun Tafi ne ta Bude Sakon Kamar dai yadda Umma ta Tsara ne Sai Novels dinta data kwashe taZube Cikin Side Drower din gadon Sakon kuma ta Dauki nata Kayan kamshin Girki kuma Spicess,Itama Harda Diza ta Dauki Nata takai Kichen na Diza kumaTace sai Tayi La"asar ZataShiga ta kara Dubata sai takai mata,Ferfesun kayan Cikin nan ta kara ci tasha Ruwa ta Dauki Daya Daga Cikin Novels dinta ta Fara karantawa Sallar La"asae ya tada ita Ta tashi Tayi wanka ta Sauya kaya tayi sallah Kana ta Sanya Mayafinta ta Dauki Sakon Diza Lokacin Data Fito Falo suka kusa yin karo da Juna ita da Mastur ya Fito Daga Kichen Dauke daMug Baya Taja Tana Kara Rike ledan Hannunta Sama da kasa ya kalleta batare Da yayi mgana ba ya Rabata ya wuce Zuwa Saman kujera Jikinta sai yayi sanyi Dakyar ta Taka Zuwa Tsakiyar Falon Tana Tunanin me Zata ce...Shi kuma Sai yayi kamar bai ganta ba yana Kurban Coffea din Dake hannunsa Dayan Hannun kuma yana Sarrafa Remot Dashi..
Gyaran Murya Tayi sai ya Dago Yana kallonta Fuskarsa ba Fara"a Cikin Dakiya tace"Zan leka Diza..Na Kara dubata kana na Kai mata sakon da Umma ta aiko mana Dashi.."Sai Da Tayi Tunanin Ta Muzanta kana Taji yace"Adawo lafiya.."Kasa kasa Kamar baya son mgana Ita dai bata kara wani Tsayuwa ba tawuce da Sauri yaBita da kallo Yana wani Tunani Saurin kauda kansa yayi kamar yaga wani abu kamar Rumann ba Matarsa bace.
Rumana kuwa ashashen Diza Ta Dade Tanasallama afalo suna Ciki basu Jita basai chan Mansur ya Fito ganin itace yasa yawashe baki sukagaisa Tace tazo ta kara Duba Diza ne sai kuma Sako da Ummata aiko Dashi Mansur yace Diza tana Sallar bari ta Fito nan ya Zauna sunata Hira da Rumana nan yake cemata ai ya Fito Dazu yaga Mota sai Mastur yakecemai Motarta ce Rumana Tayi mamaki Ashe yasan Za"a kawomata Mota Abunda batasani ba Abba ya Kira Shi ya gayamai Auwlu Direba na Tafe acikin Hiranne takegayamai Monday Zata koma Bakin aikinta Shiyasa Mansur yace Ai Shima Mastur Monday din Zai koma Porthercourt,Suna Cikin mganar Sai Diza taFito Tana Wani Yauki Tana Sanye da wata Riga Mai Shara Shara Tana Fitowa Mansur ya Taso ya Tarota ita kuma tana Narkemai Rumana Kauda Kanta Tayi kawai Domin ta lura wasu abubuwan kamar dagayya Diza ke mata su.
Bayan ta zauna sungaisa ta Tambayeta Jikinta Tace da Sauki Sai ta Turaa mata Ledan tace inji Umma Diza Bata Dauki Ledan ba Tace Angode kawai ba Rumana ba Hatta Mansur yaji wani iri Ganin haka yaja ledan yana Budewa Cikin Murna ganin su Dambun Nama da Pepe da Akayi Rapping dinsa ya Rika Nuna ma Diza yana Fadin"Kalli ki gani..Eh kefa yar gatan Mommy ce da Umma.."Yafada yana Lakutan Kumatunta Ko Dariya batayi ba Sai ma yamutsa Fuska Datayi ta Mike Tana Fadin"Wai ni ina ka sakamin Rigar nan ne..? Ciki mamaki yace"Wata Riga..!?
Hanyar Bedroom dinsu ta kama Tana Fadin"Nidai kazo ka Dubamim.."tafada Cikkin Shagwaba Rumana sai taji ta Raina kanta da Sauri ta Mike Tana Fadin"Bari naje..Sai da Safe.."Mansur ya Mike yana fadin"Tun yanzu Anty mu..? Toh Allah taahe mu Lafiya sai gobe ki gaidamin da Yallabai ya Mastur.."Dakyar ta iya mai Mirmishin yake har Bakin Haraban Shashensu ya Rakota kana ya Koma ita kumata karisa Shashensu Inda ta Bar Mastur nan tagansa Ayanzu dinma Waya yake yi Bata Bukatar Wani abu kuma Da Sauri ta wucesa Zuwa Dakimta Tana Kokuwa da Bacin Ranta Tana Shiga Daki ta Danna ma Kofa Key sai da Mastur Dake waya ya waigo Yana Bin kofar da kallon Mamaki ganin Bai Dameshiba yasa ya Zakuda kafada ya Cigaba da Wayarsa.
Ita kuwa Rumana Tana Shiga Dakin Ta Fada Kan gado Tana Jin kamar ta Fashe da kuka na Cin Zarafin da Diza Take mata Me tayimata..?ita dai aSaninta Mgana ma Mai tsawo bata taba Shiga Tsakaninsu ba..? To wannan karan Tsanan Daga ita..?ta kasa gano bakin Zaran ta kuma kasa gano Dalilin wannan kiyayyar da Dizata Dora mata ga Gaira ba Dalili,Ta rasa gane Daga ina Abun yafara ballatana ta kamo Bakin Zaran ammh Tabbas Lamarin ya Dameta matuka Da irin wannan Wulakancin da Jizganta da Diza take ta girmeta ammh Haka ta Sauke kanta Tana Binta Tana mata yadda taga Dama.
Ta Dade Tana saka tana warwara,ammh bata samu Mafita ba Sai dai tayi ma kanta alkawarin Tabbas Zataja Baya da Diza Kodomin Tsira da Martabarta.
Sai Dare Mommy tasake aiko Musu da abinci,Tuwon Semo Miyar Kubewa Danya ita bata wani ci ba Mastur dai Dayake Mutuminsa ne Tuwo yaci Sosai ita Tun Da ta shiga Dakinta bata kara Fitowa ba sai Washegari Shima ta Fito ne Tana son Tayi mgana da Mastur ta Nuna mai kayan da Umma ta aiko Musu Dashi da kuma mganar Cefene.
Kallo Ta kunna ta Saka Tashar Zeeword Tana kallo Tana Tsumayin Fitowarsa Gefe Daya,kuma Tana latsa Wayarta Gajiya Tayi Tatashi ta Koma Daki Ta Dauko Dambun Naman nan da Pepe chicken takai Kichen ta Dauki Filet ta Dibi Dambun Naman da Pepe din Breakafast din yau tun Safe Mommy ta aiko Musu Dashi Tea kadai Tasha ta Fito Falon kenan Sai ga Mastur ya Fito cikin Jallabiyansa mai Ruwan kasa Ramkwafawa Tayi Tana gaisheshi ya amsa Yana Wuceta Yayi Zuwa Kitchen Ruwa mai Sanyi ya Dauko Yazo zai Koma Daki Rumana Dake Zaune Tace"Armm..!
Tayi gyaran Murya Bai waigo ba Illah ya Tsaya Cak alamun yana Sauraranta Mikewa Tayi Tana Fadin"Dama Dambun Nama ne Da Pepe Chicken Ummata aiko Mana dashi.."Yana Tsayen Taji yace"I know.."Kallonsa kawai Take Tana mamakinsa komai sai yace yasani..? Kokarin Shigewa Dakinsa yake Tayi Saurin Cewa"Don Allah ina son Kayan Cefene Ina so na Fara Girki da kaina..Saboda Dawainiyar da Mommy take Damu yayi yawa.."