Sashe 94
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai da suka Gama shiri ,Fuzail ma ya shirya an taru a palon Maimartaba har su Tanko da Iyalan sarki duk an hallara an Tara Amare da angwaye ana musu Nasiha aka Gama lokacin Fuzail yace Allah ya bada yawan Rai yau Nima Zan Baku labarin haduwata da Manal,muna jinka aka baza kunne Ina sauraron Fuzail ya Basu labarin komai aka dinga dariyar dukan da Yarima yasha Hannun Dogarai,Sarki Yana ta dariya yace Ashe Kaine dama nace Naga me Kama da Kai,dole kazo ka dinga masifa Ana mulkin zalunci, Inshaallah anyi an Gama baza a sake dukan wani a ko Ina ba ko waye an daina.
Ameer yace ai Haka yafi,Fuzail yace Tanko wlh Dan na yafe muku ne Amma da nace sai na Rama,aka dinga dariya,lokacin Manal Tace Ni Kuma na Dade da sanin sunanka a bakin Aunty Farida sabo da itama tun kafin kazo kasar Nan ta sanka a mafarki,kowa ya saki Baki ana tunanin Manal karya takeyi Nan ta kwashe Labarin Mafarkin Farida kaf da komai gaba daya Daya kasance ta fada,Tanko yace ai Nima sheda ne kusan kullum sai Farida tazo Neman Fuzail gidan Nan,Ina mamaki ya akayi ta sanshi,Manal Tace ta taba ganinsa sau Daya shine Kuma take ta wannan mafarkin a dalilin mafarkinsa ta Kamu da sonsa shi Kuma sai yazo a suffar da babu Wanda ya zata sai Muka hadu Ni Kuma.
Fuzail ya dinga Mamaki yaji tausayin Farida yace yanzu duk kwara min ruwan da tayi da dukana da botiki duk Akan tayi Shirin zuwa ganina na kawo Mata cikas ne? Manal tace sosai ma,Ni Kuma ban San Kai bane itama Haka ,Shi yasa Naga ta tsaneni da yawa wayyo Allah sarki,Maimartaba aka dinga mamakin ikon Allah,Hajiya Babba tace dama Mafarkin na Manal ne,Maimartaba yace Allah da girma yake wannan mafarkin nata bazai tashi a banza ba Zan Mata kyauta,Sarki Nan take yace ya bawa Farida Kyautar Miliyan biyar da mota kirar Benz,sannan ta shirya next yeah zata koma Umrah.
Wannan yasa sai da aka Kira Yazed,Hajiya da Malam Suma duk sun San komai a gabansu sarki ya bada kyautar,Farida aka Nemo da mijinta da Yamma Suka Zo a jirgi,lokacin Manal ta sake fadar duk Wanda ya karu ta sanadiyyar Farida ya karu,har su Shukrah da Rumaisa ta sanadin Farida Suka ci gaba,Sarki ya jinjina baiwar da Allah yayiwa Farida,Tanko yace yace Nima a silar zuwa zance wajenta na samo tawa matar,gashi sanadin ta an yanta Ni na Zama mutum na canja wa zaice Tanko ne? Belloti yace ai Ni nasan me nake gani na Alheri tunda na Aurota kullum ci gaba nake samu, ta bani Sako ma tace na fadawa Maimartaba kowa ya sheda ita kadai ce ba kishiya,aka kwashe da dariya,Maimartaba yace Kai dai shakiyi ne, Farida Tace ba ruwana bani nace ba,Manal tayi zaraf tace Ni Nace da Fuzail to shine Bai fada ba babu kishiya Maimartaba,to Uwar kishi cewar Yazed ana dariya,Prince yace to sarki yaji Amma sai abinda Dansa Prince yace in ya kawo wata maraba idan Bai kawo ba fine,idan ma kasar waje zai koma da Zama ya koma abinsa,Da sauri sarki yace wannan Kuma baka Isa ba,kaima ka fake da isar da sakonka kenan aka Yi Dariya,Ummi Tace Mashaallah sai a yafi juna,Yazed harda cewa a rufe taro da Addua a saka matata Raheela ciki Allah ya sauke ta lfy ta kusa Haihuwa Edd dinta ya cika, Malam ya fara zazzago Addua aka shafa,Sai ga waya kishiyar Hajiya ta bugo tace suna asibiti da Raheela ta Haifi mace.
Ana ji aka Taya Yazed murna,Manal Tace Yaya Sunana za a saka Mata,Farida tace Yaya nafi Manal Albarka duk ta jikina Suka samu dacewa Sunana za a sa Mata sabo data gado Ni,Prince yace wlh Baki fita Albarka ba Kawai Manal za a sa,Hajiya tace sunan Annatu zai mayar karku damu mutane,bayan dai an Gama nishadi Nan maimartaba ya sallami kowa,Tanko yace shi sai jibi zai dawo Abuja shi da sani,Prince ya dauki matarsa Suka bi jirgi,Farida ma da Belloti Haka cike da murnar kyautar sarki,Farida tace sai na bude kanti da kudin na sa yaro ciki ko ya kace? Belloti yace hakan yayi sai mu duba me zai kawo ciniki sai a zuba sauran kudin ki siyi kadara,Farida tace motar Kuwa gata Nan kaga yanzu motocinmu har uku cikin ikon Allah.
Bangare Fuzail Kuwa lafiya Suka Isa gida suna zuwa sabo da ba gajiya a jikinsu fita Suka Yi yawon shakatawa ya kaisu wani katafaren wuri Sabo da Minal zata Sha Ice cream, Ameer Yana Hannun Manal Yana wasansa,Minal Kuwa dama kullum sai wajen prince abinta,Prince yace Minal fa next week Zan Sata a school dinku,Manal ta tsuke Fuska Uwa da ya a school Daya,ita Yar tana pre nursery Uwa tana Ss1 bazai yuwu ba ta rainani ace makarantar mu Daya gaskiya a'a,Prince yace to wlh Nan Zan kaita,ai Kuwa bazan kulata ba,karki kulata ai yarki ce,Kika sake ma Ameer sai ya iskeki Manal ta turo Baki gaba.
Sati Daya tsakani aka saka Minal a pre nursery da uniform dinta itama Manal Haka tare prince yake kaisu school Uwa tayi ajinsu bayan ta Kai Minal har class dinsu,ga sunansu kusan iri Daya,mutane ai ta kallonsu Kuma kamarsu Daya sak,Kamar ya da kanwa,idan an tashe su Haka zasu fito Manal ta rike Hannun Yarta Azo a dauke su,Watarana sani yazo Driver,Watarana prince da kansa.
Yau ma Monday sani ne ya dakko su sai gasu sun shigo tare Manal rike da Hannun Minal suna Sallama Salamu alaikum Daddy mun dawo Fuzail ya dago ya kalle su Yana dariya harda hada Baki su fada a tare,Yace sai kuzo ku cire Uniform ayi wanka aci abinci babbar tazo room Dina karamar Kuma tayi wajen Nanny Ameer Yana jiranta suyi Wasa,Minal tace Yeeeee Babba da Babba yaro da yaro bari muje yeeeeee.... tayi sama da gudu harda faduwa Manal tana ganin Minal ta Kule ta fada jikin Prince tana dariyar Babba da Babba yaro da yaro shima Dariya yayi yace tashi ki Kora Yarinyar Nan wajen Nanny wallahi wayon jaraba ne da ita Kar ta dawo kin San dai halinta da labe,yanzu sai ta labe tace zata bani tsoro kin San tanayi,ai Kaine kake Wasa da ita ba Dole ba.
Manal tana zuwa tajita a Bayi Wai wanka takeyi tana Shiga toilet din taga tayi dama dama Shaving cream din fuzail,Fitowa tayi Tace prince Zo kaga yarka abinda takeyi idan na daketa kace na cika rashin Hakuri,lekawa yayi ya ganta yace Baby bakya ji ko? wannan bana wanka bane,karki sake Zan zaneki,yanzu Nan fada ka Mata? Matsa Manal ta banke Fuzail ta wuce ciki da sauri ya ruko ta calm down ki dinga fada da yarki zata rainaki fa,Ka gani gwalo take min ko Allah sai na duketa yau,Fuzail ya rike Manal tana ta wutsil wutsil sai ta kwace ta Zane Minal,Minal Dariya tayi harda tafi tace Daddy ya rike Mum wullu baza ta zaneni ba wullu....tana zarowa Manal harshe,Manal tace ai Kuwa Zaki gani yau baza kici abinci a gidan Nan ba Ameer ne zai ci,Kuma bazan Miki wankan ba kije wajen Nanny,ai na Iya cewar Minal,Bana son surutu Baby girl, Dad zo kayi min wankan gobe Kuma akwai Ishlamiyya.
Manal tafiya tayi itama tayi wankanta Fuzail Ne ya yiwa Minal wankan ya shiryata sannan yace remain what? food ta bashi amsa yace to Jeki wajen Ameer Yana wurin Nanny kice ta Baki abinci karki dawo Nan sai dare Lokacin za ayi karatu,Okay Dad yau ma da fruits Zan Sha? Yace yes idan an Gama cin Heavy sai a Sha fruits banda Shan Juice ko sweet sabo da hakoranki Kar su samu matsala suyi cin Zuma,Dariya tayi tana tsalle Ni bana cin Zuma fa wayyayi (wallahi) alright naji Jeki,har ta tafi ta dawo tace a Kara min perfume ba a fesa min wancan ba,ya dakko ya fesa Mata yace Oya go,Naje gidan Aunty Islaha zanga Dan Jariri,Fuzail yace no babu time wurin Nanny nace kije fa idan kika dawo sai na zaneki,Bacci zanyi karki tashe Ni,idan kinje kice a kunna muku cartoon ke da Ameer, har ta tafi ta dawo Tace Daddy yigar (rigar)Nan ta tangaye(tsangale) min,Haka take to Yar Kauye karki dawo tafi,tafiya tayi da gudu yace be careful, tooooo tace tayi gaba.
Manal ce ta shigo tare da sawa kofa key da abincinta a plate da lemo a Hannunta yace Ameer fa ya kamata a bashi nono duk da yasha madararsa,za a bashi Amma sai a kyale Uwar Ameer taci nata ko,Zama tayi a Cinyarsa yace Ni dai duk sai Kun karasa ni yanzu Minal ta tafi gaki kema anjima Ameer Zaki kawo min,Mene aikinka to? Mika Cassava,ai Ni a ka'ida Kawai na bada Cassava,Dariya ta dinga Yi yace kawo na Baki abincin kiyi sauri kizo na baki abarki fita zanyi yau sai 12pm Zan dawo Ina da meeting da wasu Doctors Akan Hospital din Dana Gina a Nan.
Manal tana Dariya tace to kaje Mana idan ka dawo sai na karba cassava din,so nake naje Meeting cikin nutsuwa so kike naje Ina can Ina tunaninki na kasa komai na dawo,tana Gama cin abincin Suka Fara buga harka,lokacin yana tsaka da Beltal uba Yana wani Nishi da gurna'ni,Manal ma tana ta sambatu Minal ta hauro sama da gudu tana knocking Shalama'alaykum Mummy a akko min Chocolate dina,Mummyyyyyyyyy......Manal tana ji tace karka kulata ci gaba,Minal ta koma sauran bedroom din ta duba ba kowa ihu ta saki ta kwanta tana ta birgima wannan Bai sa sun saurareta ba sai da suka samu nutsuwa Manal tana maida kayanta tace wannan Kai ta gado a rigima,Ke dai yarinya ai kece har yanzu bakya jin magana.
Jallabiyya ya saka sannan ya bude Kofar Manal tana kwance Wai bacci takeyi,Minal tana ganin Daddy ta daina kukan tace,tashinta yayi tsaye tare da daga sama Yana shillata tana kyalkyala Dariya,Daddy Dan Allah a bani sweet ko Daya ce,na Hana Shan sweet ke Baki San kadan ba,Ina Mummy na? Bacci takeyi ta gaji shine kuka kulle ofa Ni kuka barni,Ido Fuzail ya zaro yace tafi wajen Nanny kice ta rakaki wajen Aunty Islaha kice Muna gaisheta maza idan kinyi Sallar Isha kice ta kawo ki gida,Yeeeee Bari inje muyi Wasa bye,ta tafi Dake Islaha kulata takeyi suna Wasa tare shi yasa take so taje can.
Ameer yace ai Haka yafi,Fuzail yace Tanko wlh Dan na yafe muku ne Amma da nace sai na Rama,aka dinga dariya,lokacin Manal Tace Ni Kuma na Dade da sanin sunanka a bakin Aunty Farida sabo da itama tun kafin kazo kasar Nan ta sanka a mafarki,kowa ya saki Baki ana tunanin Manal karya takeyi Nan ta kwashe Labarin Mafarkin Farida kaf da komai gaba daya Daya kasance ta fada,Tanko yace ai Nima sheda ne kusan kullum sai Farida tazo Neman Fuzail gidan Nan,Ina mamaki ya akayi ta sanshi,Manal Tace ta taba ganinsa sau Daya shine Kuma take ta wannan mafarkin a dalilin mafarkinsa ta Kamu da sonsa shi Kuma sai yazo a suffar da babu Wanda ya zata sai Muka hadu Ni Kuma.
Fuzail ya dinga Mamaki yaji tausayin Farida yace yanzu duk kwara min ruwan da tayi da dukana da botiki duk Akan tayi Shirin zuwa ganina na kawo Mata cikas ne? Manal tace sosai ma,Ni Kuma ban San Kai bane itama Haka ,Shi yasa Naga ta tsaneni da yawa wayyo Allah sarki,Maimartaba aka dinga mamakin ikon Allah,Hajiya Babba tace dama Mafarkin na Manal ne,Maimartaba yace Allah da girma yake wannan mafarkin nata bazai tashi a banza ba Zan Mata kyauta,Sarki Nan take yace ya bawa Farida Kyautar Miliyan biyar da mota kirar Benz,sannan ta shirya next yeah zata koma Umrah.
Wannan yasa sai da aka Kira Yazed,Hajiya da Malam Suma duk sun San komai a gabansu sarki ya bada kyautar,Farida aka Nemo da mijinta da Yamma Suka Zo a jirgi,lokacin Manal ta sake fadar duk Wanda ya karu ta sanadiyyar Farida ya karu,har su Shukrah da Rumaisa ta sanadin Farida Suka ci gaba,Sarki ya jinjina baiwar da Allah yayiwa Farida,Tanko yace yace Nima a silar zuwa zance wajenta na samo tawa matar,gashi sanadin ta an yanta Ni na Zama mutum na canja wa zaice Tanko ne? Belloti yace ai Ni nasan me nake gani na Alheri tunda na Aurota kullum ci gaba nake samu, ta bani Sako ma tace na fadawa Maimartaba kowa ya sheda ita kadai ce ba kishiya,aka kwashe da dariya,Maimartaba yace Kai dai shakiyi ne, Farida Tace ba ruwana bani nace ba,Manal tayi zaraf tace Ni Nace da Fuzail to shine Bai fada ba babu kishiya Maimartaba,to Uwar kishi cewar Yazed ana dariya,Prince yace to sarki yaji Amma sai abinda Dansa Prince yace in ya kawo wata maraba idan Bai kawo ba fine,idan ma kasar waje zai koma da Zama ya koma abinsa,Da sauri sarki yace wannan Kuma baka Isa ba,kaima ka fake da isar da sakonka kenan aka Yi Dariya,Ummi Tace Mashaallah sai a yafi juna,Yazed harda cewa a rufe taro da Addua a saka matata Raheela ciki Allah ya sauke ta lfy ta kusa Haihuwa Edd dinta ya cika, Malam ya fara zazzago Addua aka shafa,Sai ga waya kishiyar Hajiya ta bugo tace suna asibiti da Raheela ta Haifi mace.
Ana ji aka Taya Yazed murna,Manal Tace Yaya Sunana za a saka Mata,Farida tace Yaya nafi Manal Albarka duk ta jikina Suka samu dacewa Sunana za a sa Mata sabo data gado Ni,Prince yace wlh Baki fita Albarka ba Kawai Manal za a sa,Hajiya tace sunan Annatu zai mayar karku damu mutane,bayan dai an Gama nishadi Nan maimartaba ya sallami kowa,Tanko yace shi sai jibi zai dawo Abuja shi da sani,Prince ya dauki matarsa Suka bi jirgi,Farida ma da Belloti Haka cike da murnar kyautar sarki,Farida tace sai na bude kanti da kudin na sa yaro ciki ko ya kace? Belloti yace hakan yayi sai mu duba me zai kawo ciniki sai a zuba sauran kudin ki siyi kadara,Farida tace motar Kuwa gata Nan kaga yanzu motocinmu har uku cikin ikon Allah.
Bangare Fuzail Kuwa lafiya Suka Isa gida suna zuwa sabo da ba gajiya a jikinsu fita Suka Yi yawon shakatawa ya kaisu wani katafaren wuri Sabo da Minal zata Sha Ice cream, Ameer Yana Hannun Manal Yana wasansa,Minal Kuwa dama kullum sai wajen prince abinta,Prince yace Minal fa next week Zan Sata a school dinku,Manal ta tsuke Fuska Uwa da ya a school Daya,ita Yar tana pre nursery Uwa tana Ss1 bazai yuwu ba ta rainani ace makarantar mu Daya gaskiya a'a,Prince yace to wlh Nan Zan kaita,ai Kuwa bazan kulata ba,karki kulata ai yarki ce,Kika sake ma Ameer sai ya iskeki Manal ta turo Baki gaba.
Sati Daya tsakani aka saka Minal a pre nursery da uniform dinta itama Manal Haka tare prince yake kaisu school Uwa tayi ajinsu bayan ta Kai Minal har class dinsu,ga sunansu kusan iri Daya,mutane ai ta kallonsu Kuma kamarsu Daya sak,Kamar ya da kanwa,idan an tashe su Haka zasu fito Manal ta rike Hannun Yarta Azo a dauke su,Watarana sani yazo Driver,Watarana prince da kansa.
Yau ma Monday sani ne ya dakko su sai gasu sun shigo tare Manal rike da Hannun Minal suna Sallama Salamu alaikum Daddy mun dawo Fuzail ya dago ya kalle su Yana dariya harda hada Baki su fada a tare,Yace sai kuzo ku cire Uniform ayi wanka aci abinci babbar tazo room Dina karamar Kuma tayi wajen Nanny Ameer Yana jiranta suyi Wasa,Minal tace Yeeeee Babba da Babba yaro da yaro bari muje yeeeeee.... tayi sama da gudu harda faduwa Manal tana ganin Minal ta Kule ta fada jikin Prince tana dariyar Babba da Babba yaro da yaro shima Dariya yayi yace tashi ki Kora Yarinyar Nan wajen Nanny wallahi wayon jaraba ne da ita Kar ta dawo kin San dai halinta da labe,yanzu sai ta labe tace zata bani tsoro kin San tanayi,ai Kaine kake Wasa da ita ba Dole ba.
Manal tana zuwa tajita a Bayi Wai wanka takeyi tana Shiga toilet din taga tayi dama dama Shaving cream din fuzail,Fitowa tayi Tace prince Zo kaga yarka abinda takeyi idan na daketa kace na cika rashin Hakuri,lekawa yayi ya ganta yace Baby bakya ji ko? wannan bana wanka bane,karki sake Zan zaneki,yanzu Nan fada ka Mata? Matsa Manal ta banke Fuzail ta wuce ciki da sauri ya ruko ta calm down ki dinga fada da yarki zata rainaki fa,Ka gani gwalo take min ko Allah sai na duketa yau,Fuzail ya rike Manal tana ta wutsil wutsil sai ta kwace ta Zane Minal,Minal Dariya tayi harda tafi tace Daddy ya rike Mum wullu baza ta zaneni ba wullu....tana zarowa Manal harshe,Manal tace ai Kuwa Zaki gani yau baza kici abinci a gidan Nan ba Ameer ne zai ci,Kuma bazan Miki wankan ba kije wajen Nanny,ai na Iya cewar Minal,Bana son surutu Baby girl, Dad zo kayi min wankan gobe Kuma akwai Ishlamiyya.
Manal tafiya tayi itama tayi wankanta Fuzail Ne ya yiwa Minal wankan ya shiryata sannan yace remain what? food ta bashi amsa yace to Jeki wajen Ameer Yana wurin Nanny kice ta Baki abinci karki dawo Nan sai dare Lokacin za ayi karatu,Okay Dad yau ma da fruits Zan Sha? Yace yes idan an Gama cin Heavy sai a Sha fruits banda Shan Juice ko sweet sabo da hakoranki Kar su samu matsala suyi cin Zuma,Dariya tayi tana tsalle Ni bana cin Zuma fa wayyayi (wallahi) alright naji Jeki,har ta tafi ta dawo tace a Kara min perfume ba a fesa min wancan ba,ya dakko ya fesa Mata yace Oya go,Naje gidan Aunty Islaha zanga Dan Jariri,Fuzail yace no babu time wurin Nanny nace kije fa idan kika dawo sai na zaneki,Bacci zanyi karki tashe Ni,idan kinje kice a kunna muku cartoon ke da Ameer, har ta tafi ta dawo Tace Daddy yigar (rigar)Nan ta tangaye(tsangale) min,Haka take to Yar Kauye karki dawo tafi,tafiya tayi da gudu yace be careful, tooooo tace tayi gaba.
Manal ce ta shigo tare da sawa kofa key da abincinta a plate da lemo a Hannunta yace Ameer fa ya kamata a bashi nono duk da yasha madararsa,za a bashi Amma sai a kyale Uwar Ameer taci nata ko,Zama tayi a Cinyarsa yace Ni dai duk sai Kun karasa ni yanzu Minal ta tafi gaki kema anjima Ameer Zaki kawo min,Mene aikinka to? Mika Cassava,ai Ni a ka'ida Kawai na bada Cassava,Dariya ta dinga Yi yace kawo na Baki abincin kiyi sauri kizo na baki abarki fita zanyi yau sai 12pm Zan dawo Ina da meeting da wasu Doctors Akan Hospital din Dana Gina a Nan.
Manal tana Dariya tace to kaje Mana idan ka dawo sai na karba cassava din,so nake naje Meeting cikin nutsuwa so kike naje Ina can Ina tunaninki na kasa komai na dawo,tana Gama cin abincin Suka Fara buga harka,lokacin yana tsaka da Beltal uba Yana wani Nishi da gurna'ni,Manal ma tana ta sambatu Minal ta hauro sama da gudu tana knocking Shalama'alaykum Mummy a akko min Chocolate dina,Mummyyyyyyyyy......Manal tana ji tace karka kulata ci gaba,Minal ta koma sauran bedroom din ta duba ba kowa ihu ta saki ta kwanta tana ta birgima wannan Bai sa sun saurareta ba sai da suka samu nutsuwa Manal tana maida kayanta tace wannan Kai ta gado a rigima,Ke dai yarinya ai kece har yanzu bakya jin magana.
Jallabiyya ya saka sannan ya bude Kofar Manal tana kwance Wai bacci takeyi,Minal tana ganin Daddy ta daina kukan tace,tashinta yayi tsaye tare da daga sama Yana shillata tana kyalkyala Dariya,Daddy Dan Allah a bani sweet ko Daya ce,na Hana Shan sweet ke Baki San kadan ba,Ina Mummy na? Bacci takeyi ta gaji shine kuka kulle ofa Ni kuka barni,Ido Fuzail ya zaro yace tafi wajen Nanny kice ta rakaki wajen Aunty Islaha kice Muna gaisheta maza idan kinyi Sallar Isha kice ta kawo ki gida,Yeeeee Bari inje muyi Wasa bye,ta tafi Dake Islaha kulata takeyi suna Wasa tare shi yasa take so taje can.