Sashe 75
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bello ya karba sai Kano ta dabo suka dawo Yana Kiran me gidan ya Basu address din gidan da Suka Kama Hayar Wanda Lawi ne ya musu hanyarsa,Suna zuwa Alhajin Yana rantsatsiyar motarsa Yana jiransu bazai iya bada gidansa ba sai yasan waye me zaman Kar a Bawa samari su dinga kawo Masa Mata karuwai gida,Su Farida Suka fito suna kallon gida sabo Dan madaidaici harda gate yasha tiles ko Ina,Alhajin ne ya fito karaf Farida taga Alhaji Kasim saurayinta Wanda ta mareshi a Kofar gidansu har tana Kiran motarsa da Gongoni,Yayi mamaki ganin Farida yace Allah me iko.......
Ayi Hakuri fans kwana biyu bana Nan ne nayi tafiya shi yasa ban samu time ba.
Ina bada hakuri.
Masu magana a groups da masu kirana a waya da masu min magana ta PC aji ko lafiya Ina godiya sosai,Allah ya bar kauna.
AsmaBaffa
[1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP
91-95
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Maman Nusy
Maman Al'amin
Maman Humairah&Ikhram
Feenat
Oum Abdallah
Oum Naeem
Mmn Waheeda
Leemat
Umma Musa
Ummu Ilham
Yar Gata
Yar Abba Ta Annabi
Maryam T Baliya
Alhaji Kasim yace Farida kece Wai? Farida kunya ta kamata sai ta koma Bayan Belloti ta buya,Belloti yace lafiya ana Miki magana kina wani buya? Farida gefen gyalenta ta Kama tana ci a kunyace tace Ina yini? Alhaji Kasim yace rayuwa kenan,duk duniya ba Wanda ya taba kunyata Ni ya min wulakanci a idon duniya irinki Farida naji kunyar da ban taba ji ba,amma ba komai Ni bazan Miki Haka ba,Hannu ya bawa Belloti suka gaisa yace wanne Aiki kake Yi ne? Belloti yace da dai Ina Zama a shagon wani Uche Christain ne na daina sabo da har giya yake siyarwa Ni Kuma na hakura sabo da bana son Iyalina su taso a cin Haram,Ina ciyar da su da Haram ba tsari, Alhaji Kasim ya furta ka birgeni hakan yayi Haka ake son musulmi,yanzu kayi makaranta? Belloti yace a'a Uche dai ya dinga koya min karatu da Rubutu Sanda na fara sanin me nake Yi ya biya min Waec na zana ko duba Exam din banyi ba sabo da nasan Banda kudin daukan nauyin kaina karatu a kasar Nan ya Zama abinda ya Zama sai kana da kudi.
Alhaji Kasim yace Alhmdllh tunda ka Dan Iya karatu da rubutun Zan baka Manager a gidan Mai na,idan Naga kwazonka ma Zan Kara maka gidan Mai biyu ko Uku ka dinga kular min da su,Belloti ya dinga Murna da godiya,Farida ma Sai godiya takeyi harda hawayen nadamarta tace ka yafe min Dan Allah,Alhaji Kasim yayi Dariya yace ai ya wuce Farida ba komai,ga gidan Nan ku zauna kyauta har zuwa lokacin da Allah zai hore muku ku mallaki naku,Belloti yace wannan taimakon yayi yawa,ba komai Dan Allah nayi ai,Haka suka Yi Sallama da Alhaji Kasim,Belloti bayan sun shiga gidan yace Wai me kika Masa? Farida ta bawa Belloti Labari,Belloti yace kinyi shirme ita rayuwa ba a haka gashi yanzu shine zai Zama silar cin abincinki kwana Nan Zamu samu Shinkafa Available,Dariya Farida tayi Tace wallahi Kuwa Harda shinkafa da Miya da Naman kaza,Ga dafaduka me yaji cewar Belloti,Da shayi me kauri ko? Belloti yace ai harda doya da kwai,ga dankalin turawa cewar Farida,Kwanan nan Zaki koma shafa lotion Dan dubu bakwai,Dariyar farin ciki Farida tayi Tace da takalmi coge me kyau,harda jakarsa za a siya Miki me Injin Daf,Ga su lemo Fanta da Juice,Belloti yace ai rabarbashewa zamu Fara har da Madara me gardi kiyi Addua ya tabbata,Farida tace daga yau na Fara Nafeelar dare kenan a samu aikin nan.
Gidan ba ko tsinke a ciki abinci ma a Resturant Suka ci,ranar a saman Bedsheet Suka kwanta Kawai,washe Gari Kuwa kudin Belloti dubu dari biyun ya cire ya sa musu katuwar Katifa da tarkacen kayan girki sai abinda ba a rasa ba,kayan abinci Suka siyo daidai gwargwado sai kudin cefane da Suka rage,Haka a ciki sai da aka sake turawa Hajiya kudin abinci 5k.
gidan nasu me 3bed rooms an Palo,sai kowanne room da toilet dinsa ga store da kitchen da compound,gidan ya hadu harda flowers ga wajen parking Wanda zaici motoci Uku,ko Ina yasha interlock,ga tiles har jikin bango,gidane bana Wasa ba,Belloti yace da Zan samu kudi gidan Zan siye Kawai ya koma namu,Farida tace gaskiya yayi wlh bamu da kunyar kowa yanzu da ace akwai furniture yaushe Zan Hana kowa zuwa ko nace wa Malam munyi wani sabon gidan ayi min furniture Dina na aure? Allah ya kiyaye Ni Zan Miki da kudi na,Suna Haka Manal ta Kira Farida,Dagawa tayi tace Aunty me duniya kin bar kauyen ne? Farida Tace ae mun koma gida,Manal Tace mu fa har yau Muna Bauchi,me kukeyi? Muna Hotel Honey moon muke Yi,Kun Shiga Uku wlh,Dariya Manal tayi Tace to ki bani account Yarima zai Miki kyauta,Farida farin ciki ya kamata tace kice Ina godiya Kar ayi min karamar harka,Manal tayi Dariya tace Yana jinki ai kina Nan Farida da son kudinki? Farida tace yo me Za'a fasa wa yaki Dadi da Hutu,duk Wanda yace ka fiye son kudi wallahi ya Raina maka hankali ma,uban waye baya son kudi.
Yanzu idan baka da shi babu me harka da kai,idan kana da kudi ko baza ka bada sisi ba Haka zaka ga Ana kaunarka Ana ji da Kai,Manal tana Dariya tace ai nayi zaton Cucumber ta isheki rayuwa yanzu,Kin rainani Manal wallahi Zan fadawa Yaya Yazed a Gaban Fuzail kike min Haka ko? Ina Mijin naki?Manal ta tambaya, Fuzail daga ji an tambayi Belloti yace ta Baki accnt Ni bana son gulma,Manal Dan ta tsokani Fuzail Tace Bawa Yaya Belloti mu gaisa Dan Yayanmu Allah sarki Manal ta furta, Fuzail Yana saman kujera tana kasa a zaune yasa kafa a wuyanta tare da Danna kanta kasa Manal ta saki Kara amma bata fasa tambayar Belloti ba,Tace Aunty kinyi Dace wlh Ni ai ban San Belloti ya Kai Haka ba sai Rannan wani santaltali Haka,Aunty ana holewa Sannu...Farida tace ke fa munafuka ce Manal shi yasa bana daga Miki kafa,Manal tana Jin Belloti Yana cewa Me Injin trailer Zo ki gani,ta Muhammadu Belloti me komai Dozen,Me Injin Daf,Manal ta dinga dariya Tace Ina jiran accnt ta kashe wayar tana ta faman dariya,Fuzail ya kalleta Kawai yace sai kin haifar min Jariri ya Fado Yana sheka dariya ko? Ki ta dariya ke daya,Manal tace Wai kaji sunan Farida Me Injin Daf,Me Injin Trailer ta Belloti me komai Dozen,Dariya Fuzail yayi yace to yaro yaji Dadi sai ku takura Masa Haka kawai.
Fuzail Nan take ya turawa Farida Dubu dari Biyar,Farida sai murna ta sake Kiran Manal Tace ki bashi na Masa godiya, Fuzail yace kice Kawai na amsa Nima na gode tukwicin kwada min botiki da watsa min ruwa da tayi,Farida tace Ina jinsa to kice yayi Hakuri tana Dariya,Manal tace an Gama me Injin Daf,lokacin Fuzail ya gaji da Halin Manal tana ta bashi dariya ya koma Bedroom ya kwanta Yana so yayi bacci ta shigo,yace Dan Allah karki Zo ki hanani bacci ke hannunki baya Zama lafiya,Dariya tayi tace sai nazo Kuwa Indai ba Wani Abu Zaki bani ba Karki Zo nan ki taso min da masifa kice cikinki ciwo kwana biyu Haka kike min ace har kwana biyu kin hanani Abu shi yasa fa yau na tashi da azumi na,Manal tace au azumi kakeyi shi yasa kake avoiding Dina?
Ai Kuwa yau sai na balla shi,Dariya Fuzail yayi yace Dan Allah kiyi Hakuri kina gani kusan 5pm na kusa samun ladana,Me yasa baka fada min ba nace kayi Nafeelar azumi ne? to yau sai an bani Cassava yanzu,Manal ta hau cire kayan jikinta Fuzail yasa Pillow tare da rufe Fuskarsa,Bed din ta haura daga ita sai pant da wata Yar mayyar Vest farare,Baya ya juya da sauri tare da kankame Fuskarsa a cikin pillow,Manal ta rungumeshi ta baya suna dariya yace Zan Miki rashin mutunci, tashi yayi daga saman bed din zai gudu Manal ta cafko rigarsa tare da cikwikwiye shi duk yaso ya Bata Rai ya Mata Barazana ya kasa sai Dariya take bashi dole sai ta balla Masa azumi wai,Janyeta yayi daga jikinsa suna Dariya yace ki Bari please, Manal da gudu ta Sha gabansa tare da rungumeshi ta gaba tare da Furta Ahhhh... Dadi....fresh Cucumber tazo ga Gwagwalada....,Ba shiri Fuzail ya fara Dariya zai fece Manal ta rike shi Kam tana dage kafafu sama Wai sai ta Masa kiss, janyeta yayi ya gudu Palo ta biyoshi tace Jajjage Ambaby....ga abincin Baby Kar yazo duniya baka koshi ba gwara ka Sha abinka ya isheka tun yanzu,Ji Yayi zai canja yanayinsa hakan zai sa ta karya Masa azumi yace Dan Allah ki Bari na kusa kaiwa bakya so na samu Lada? Manal tace bakin ciki nake maka Ni ban samu ba Kai ka samu Hassadata ta motsa sai na balla shi wa yace karka fada min tun farko,Kwancinya tayi a jikinsa tare da turo Masa Kirjinta gaba,Fuzail ya tashi da sauri ya shige Toilet ya kulle sai da tace ta fasa balla masa azumin sannan ya fito ya wuce masallaci sai da ya Sha ruwa ya dawo.
Ayi Hakuri fans kwana biyu bana Nan ne nayi tafiya shi yasa ban samu time ba.
Ina bada hakuri.
Masu magana a groups da masu kirana a waya da masu min magana ta PC aji ko lafiya Ina godiya sosai,Allah ya bar kauna.
AsmaBaffa
[1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP
91-95
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Maman Nusy
Maman Al'amin
Maman Humairah&Ikhram
Feenat
Oum Abdallah
Oum Naeem
Mmn Waheeda
Leemat
Umma Musa
Ummu Ilham
Yar Gata
Yar Abba Ta Annabi
Maryam T Baliya
Alhaji Kasim yace Farida kece Wai? Farida kunya ta kamata sai ta koma Bayan Belloti ta buya,Belloti yace lafiya ana Miki magana kina wani buya? Farida gefen gyalenta ta Kama tana ci a kunyace tace Ina yini? Alhaji Kasim yace rayuwa kenan,duk duniya ba Wanda ya taba kunyata Ni ya min wulakanci a idon duniya irinki Farida naji kunyar da ban taba ji ba,amma ba komai Ni bazan Miki Haka ba,Hannu ya bawa Belloti suka gaisa yace wanne Aiki kake Yi ne? Belloti yace da dai Ina Zama a shagon wani Uche Christain ne na daina sabo da har giya yake siyarwa Ni Kuma na hakura sabo da bana son Iyalina su taso a cin Haram,Ina ciyar da su da Haram ba tsari, Alhaji Kasim ya furta ka birgeni hakan yayi Haka ake son musulmi,yanzu kayi makaranta? Belloti yace a'a Uche dai ya dinga koya min karatu da Rubutu Sanda na fara sanin me nake Yi ya biya min Waec na zana ko duba Exam din banyi ba sabo da nasan Banda kudin daukan nauyin kaina karatu a kasar Nan ya Zama abinda ya Zama sai kana da kudi.
Alhaji Kasim yace Alhmdllh tunda ka Dan Iya karatu da rubutun Zan baka Manager a gidan Mai na,idan Naga kwazonka ma Zan Kara maka gidan Mai biyu ko Uku ka dinga kular min da su,Belloti ya dinga Murna da godiya,Farida ma Sai godiya takeyi harda hawayen nadamarta tace ka yafe min Dan Allah,Alhaji Kasim yayi Dariya yace ai ya wuce Farida ba komai,ga gidan Nan ku zauna kyauta har zuwa lokacin da Allah zai hore muku ku mallaki naku,Belloti yace wannan taimakon yayi yawa,ba komai Dan Allah nayi ai,Haka suka Yi Sallama da Alhaji Kasim,Belloti bayan sun shiga gidan yace Wai me kika Masa? Farida ta bawa Belloti Labari,Belloti yace kinyi shirme ita rayuwa ba a haka gashi yanzu shine zai Zama silar cin abincinki kwana Nan Zamu samu Shinkafa Available,Dariya Farida tayi Tace wallahi Kuwa Harda shinkafa da Miya da Naman kaza,Ga dafaduka me yaji cewar Belloti,Da shayi me kauri ko? Belloti yace ai harda doya da kwai,ga dankalin turawa cewar Farida,Kwanan nan Zaki koma shafa lotion Dan dubu bakwai,Dariyar farin ciki Farida tayi Tace da takalmi coge me kyau,harda jakarsa za a siya Miki me Injin Daf,Ga su lemo Fanta da Juice,Belloti yace ai rabarbashewa zamu Fara har da Madara me gardi kiyi Addua ya tabbata,Farida tace daga yau na Fara Nafeelar dare kenan a samu aikin nan.
Gidan ba ko tsinke a ciki abinci ma a Resturant Suka ci,ranar a saman Bedsheet Suka kwanta Kawai,washe Gari Kuwa kudin Belloti dubu dari biyun ya cire ya sa musu katuwar Katifa da tarkacen kayan girki sai abinda ba a rasa ba,kayan abinci Suka siyo daidai gwargwado sai kudin cefane da Suka rage,Haka a ciki sai da aka sake turawa Hajiya kudin abinci 5k.
gidan nasu me 3bed rooms an Palo,sai kowanne room da toilet dinsa ga store da kitchen da compound,gidan ya hadu harda flowers ga wajen parking Wanda zaici motoci Uku,ko Ina yasha interlock,ga tiles har jikin bango,gidane bana Wasa ba,Belloti yace da Zan samu kudi gidan Zan siye Kawai ya koma namu,Farida tace gaskiya yayi wlh bamu da kunyar kowa yanzu da ace akwai furniture yaushe Zan Hana kowa zuwa ko nace wa Malam munyi wani sabon gidan ayi min furniture Dina na aure? Allah ya kiyaye Ni Zan Miki da kudi na,Suna Haka Manal ta Kira Farida,Dagawa tayi tace Aunty me duniya kin bar kauyen ne? Farida Tace ae mun koma gida,Manal Tace mu fa har yau Muna Bauchi,me kukeyi? Muna Hotel Honey moon muke Yi,Kun Shiga Uku wlh,Dariya Manal tayi Tace to ki bani account Yarima zai Miki kyauta,Farida farin ciki ya kamata tace kice Ina godiya Kar ayi min karamar harka,Manal tayi Dariya tace Yana jinki ai kina Nan Farida da son kudinki? Farida tace yo me Za'a fasa wa yaki Dadi da Hutu,duk Wanda yace ka fiye son kudi wallahi ya Raina maka hankali ma,uban waye baya son kudi.
Yanzu idan baka da shi babu me harka da kai,idan kana da kudi ko baza ka bada sisi ba Haka zaka ga Ana kaunarka Ana ji da Kai,Manal tana Dariya tace ai nayi zaton Cucumber ta isheki rayuwa yanzu,Kin rainani Manal wallahi Zan fadawa Yaya Yazed a Gaban Fuzail kike min Haka ko? Ina Mijin naki?Manal ta tambaya, Fuzail daga ji an tambayi Belloti yace ta Baki accnt Ni bana son gulma,Manal Dan ta tsokani Fuzail Tace Bawa Yaya Belloti mu gaisa Dan Yayanmu Allah sarki Manal ta furta, Fuzail Yana saman kujera tana kasa a zaune yasa kafa a wuyanta tare da Danna kanta kasa Manal ta saki Kara amma bata fasa tambayar Belloti ba,Tace Aunty kinyi Dace wlh Ni ai ban San Belloti ya Kai Haka ba sai Rannan wani santaltali Haka,Aunty ana holewa Sannu...Farida tace ke fa munafuka ce Manal shi yasa bana daga Miki kafa,Manal tana Jin Belloti Yana cewa Me Injin trailer Zo ki gani,ta Muhammadu Belloti me komai Dozen,Me Injin Daf,Manal ta dinga dariya Tace Ina jiran accnt ta kashe wayar tana ta faman dariya,Fuzail ya kalleta Kawai yace sai kin haifar min Jariri ya Fado Yana sheka dariya ko? Ki ta dariya ke daya,Manal tace Wai kaji sunan Farida Me Injin Daf,Me Injin Trailer ta Belloti me komai Dozen,Dariya Fuzail yayi yace to yaro yaji Dadi sai ku takura Masa Haka kawai.
Fuzail Nan take ya turawa Farida Dubu dari Biyar,Farida sai murna ta sake Kiran Manal Tace ki bashi na Masa godiya, Fuzail yace kice Kawai na amsa Nima na gode tukwicin kwada min botiki da watsa min ruwa da tayi,Farida tace Ina jinsa to kice yayi Hakuri tana Dariya,Manal tace an Gama me Injin Daf,lokacin Fuzail ya gaji da Halin Manal tana ta bashi dariya ya koma Bedroom ya kwanta Yana so yayi bacci ta shigo,yace Dan Allah karki Zo ki hanani bacci ke hannunki baya Zama lafiya,Dariya tayi tace sai nazo Kuwa Indai ba Wani Abu Zaki bani ba Karki Zo nan ki taso min da masifa kice cikinki ciwo kwana biyu Haka kike min ace har kwana biyu kin hanani Abu shi yasa fa yau na tashi da azumi na,Manal tace au azumi kakeyi shi yasa kake avoiding Dina?
Ai Kuwa yau sai na balla shi,Dariya Fuzail yayi yace Dan Allah kiyi Hakuri kina gani kusan 5pm na kusa samun ladana,Me yasa baka fada min ba nace kayi Nafeelar azumi ne? to yau sai an bani Cassava yanzu,Manal ta hau cire kayan jikinta Fuzail yasa Pillow tare da rufe Fuskarsa,Bed din ta haura daga ita sai pant da wata Yar mayyar Vest farare,Baya ya juya da sauri tare da kankame Fuskarsa a cikin pillow,Manal ta rungumeshi ta baya suna dariya yace Zan Miki rashin mutunci, tashi yayi daga saman bed din zai gudu Manal ta cafko rigarsa tare da cikwikwiye shi duk yaso ya Bata Rai ya Mata Barazana ya kasa sai Dariya take bashi dole sai ta balla Masa azumi wai,Janyeta yayi daga jikinsa suna Dariya yace ki Bari please, Manal da gudu ta Sha gabansa tare da rungumeshi ta gaba tare da Furta Ahhhh... Dadi....fresh Cucumber tazo ga Gwagwalada....,Ba shiri Fuzail ya fara Dariya zai fece Manal ta rike shi Kam tana dage kafafu sama Wai sai ta Masa kiss, janyeta yayi ya gudu Palo ta biyoshi tace Jajjage Ambaby....ga abincin Baby Kar yazo duniya baka koshi ba gwara ka Sha abinka ya isheka tun yanzu,Ji Yayi zai canja yanayinsa hakan zai sa ta karya Masa azumi yace Dan Allah ki Bari na kusa kaiwa bakya so na samu Lada? Manal tace bakin ciki nake maka Ni ban samu ba Kai ka samu Hassadata ta motsa sai na balla shi wa yace karka fada min tun farko,Kwancinya tayi a jikinsa tare da turo Masa Kirjinta gaba,Fuzail ya tashi da sauri ya shige Toilet ya kulle sai da tace ta fasa balla masa azumin sannan ya fito ya wuce masallaci sai da ya Sha ruwa ya dawo.