Sashe 7
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kwanan Manal Daya a gidan ta fara aikin gidan Kamar jaka,komai ita ke Yi ga Yaya Yazed ya hanata Taki yi,Idan baya Nan itace take kula da komai na mahaifinsu Malam,Su Kuwa su Farida shirye shirye sukeyi na zuwan Dan sarki abinsu,Yazed gaba Daya ta Gama Kare Masa da talauci ga ba gonakin Malam yanzu,babu nemowa sai shi,Makarantar ma da yake kurin zai sa Manal sai a ta Islamiyya ya saka ta Kawai Allah yasa har boko Ana koya musu,idan ta dawo gida ta Gama uban aikinta Yazed Kuma zai Sata gaba suyi karatu,a hankali Manal ta fara Dan tsintar wani abu,sannan Yana kokarin hanata yin shigar su ta kauye,Yana Dan sata a Hanya kadan,Su Kuwa su Farida ganin Haka sai Suka Fara bakin ciki Suka tsani Manal ganin sai Kara kyau takeyi kyawunta Yana Fitowa duk Kuwa da irin wahalar aikin da takeyi sati Daya tal ta fara canjawa,tsoro ya Kama Hajiya ta ja Farida Daki tace Dan Ubanki Farida tsoron Kyawun Yarinyar Nan ya kamani,Kinga kyau Haka Kamar aljana to wallahi Ina tsoro Kar Yarima Fuzail yazo ta birge shi,Farida ta buga tsalle Tace wallahi wallahi wallahi Kuwa da sai na kashe Manal har lahira da wuka, yankan rago Zan Mata,Nifa na tsani ma yanda Yaya Yazed yake Mata Yana nunawa sunfi kusanci.
Hajiya cikin rada tace Ni ai kau da Kara ba Wani Abu bane a wajena,Muje wajen Malam Dan Haru ayi Mana fata fata da su,mu rabasu ya tsaneta sannan mu rabata da gidan Nan Kawai shine kwanciyar hankali Amma Matukar Muka kyalesu to zasu ci mu da yaki,satin Manal Uku kacal yau da dare Hajiya da Farida Suka saci jiki sai gidan Malam,Hajiya tace Malam na dawo akan Yaron Nan Yazed kaga duk yanda Muka so mu rabashi da Mahaifinsa abin yaci tura,Talauci ma da muka ce ka Dora Masa ba laifi wannan yayi Amma duk da Haka Malam idan ya fita Yana samowa ai a toshe Masa hanyar samun ko ficika kawai,Malam yace shi fa yake daukan nauyinku idan an hanashi Nema wa zai kula da ku,ai gwara ayi Masa Wanda zai koma sai abinda kika ce,ko Uwarsa ya daina tunawa Kawai sai yanda kika Yi da shi Kinga in ya samo kudin ke zai damkawa,Hajiya Tace Allah ya gani bana son kudinsa Ni da yarinya zata auri Dan sarki me kudi Nan kusa me zanyi da kudin Yazed Wanda Bai wuce na Shan garrin kwakwi ba,Ni bana bukatar biyayyarsa ko kudinsa na kusa Zama me kudi nima,sannan idan nayi kudin shi zai min biyayya Dole, Kawai bukatata ka raba shi da Yar Uwarsa Manal,Yana Sonta Kuma Uwarsu Daya ubansu daya,ko uwarta karka Bari ta tuna shima Haka a Raba su Kawai shi ya zauna tare damu Kamar yanda Muke a baya ita kuma a jefata duniya kawai ta tafi ta bar Mana gida,Kuma mahaifinsu Malam shima Kar ya tuna da wata Manal Kawai a rufe shafinta,Malam yayi dariyar Mugunta yace ajiye dubu goma ki tafi cikin kwana Uku ki dawo ki bani labari,Hajiya duk masifa Bata rasa kudin gidan Malam Haka ta zube Masa dubu goma cash Suka tafi gida.
Tun ranar bayan Kwana hudu tsakani Shi Yazed Haka Kawai yaji Sam ya manta ma Yana da kanwa wata Manal,Malam cikin kwana Uku Sam Bai San wata Manal ba shima,Ita Kuma Manal Sam asiri Bai kamata ba,Allah baiyi tsafin zai ci Manal ba,ita tana hayaccinta,,ba Wani Addini take Yi ba amma ita tasan kowa Kuma tana ganewa ba abinda ya faru da ita,Kawai taga Yazed dinta cikin kankanin lokaci ya canja Mata Sam ya nuna Bai santa ba,tun tana daukan abin Wasa har abin ya dameta,Su Farida Kuma ko kallonta basa Yi sai dai zagi da harara,Idan taje wajen Malam ko Toilet baya Bari ta tura shi,a baya su Farida ko kallon Malam basa Yi Amma ganin yanzu Manal suke son Kora sai komai na Malam ya dawo Hannunsu tare da Yazed sun hade Kai sun ware Manal babu me kulata sai duka da zagi kullum.
Manal Gata yarinya ga kuruciya da Rashin wayo musamman da ta taso a Kauye,tana zaune tayi tagumi Yazed ya shigo da kayan cefane,Da sauri ta Mike tana Yaya Sannu da zuwa,Wata Uwar Harara ya zuba mata tare da hankadeta gefe yace ke wacce irin dabba ce? Na sanki ne? Ko kin Sanni? Yaya Manal dinka ce fa wacce kace na dawo Nan birni na bar Kauye zaka kula da ni Amma Yaya Ni zaka manta Dani? Manal fa ta Annatu Yaya Annatunmu fa? Shuru Yazed yayi ya tsaya tunani yace Annatu munyi waya na tambayeta sunanki Tace Bata sanki ba Itama,ya sunanki ma? Manal ta rushe da kuka tare da zubewa a wajen,Hajiya suna daga daki suna ta dariya da murna ita da Farida,Yazed Waya ya zaro tare da Kiran Annatu ya saka a Handsfree tana dagawa suka gaisa tana Yazed ya Birnin yace lafiya Annata,Kinga Wai kin San wata Manal? Annatu Tace Manal? Manal? Kamar na taba Jin sunan Amma na manta Dan Allah karka dameni na gaji da tambayarka wace Manal ban Santa ba,Manal tana Jin Haka ta sake rushewa da kuka tana Annatu ta nice Manal dinki me tallan Furar fa? Manal da kika saka Ni a mota na taho Birni wajen Yaya Yazed,shi dai Yazed ganin yanda Manal take zunduma ihu sai ta bashi tausayi Haka Kawai duk da Bai Santa ba yanzu sai yaji tana bashi tausayi.
Hannunta ya rike yace kiyi Hakuri wallahi na kasa tunaki Kamar na sanki Amma naji ban sanki ba,Manal gani tayi Kawai Raina Mata hankali sukeyi sabo da wauta bakin ciki yasa ta shiga dakinta ta Hado kayanta kaf a Ghana Must go zata tafi tana kuka kanta babu ko dankwali bare Mayafi,Da sauri ta Shiga dakin Malam ta karewa mahaifinta kallo Yana Wheelchair Yana kallonta ,Baki ya tabe yace bana son a tsaya min a Kai Wai bakuwa ce ke ko Kuwa daga Ina kike? Manal Hawaye ya shiga sintiri a kumatunta taso ace ta iya Rubutu da karatu da kafin ta bar gidan sai tayi Rubutu a takarda ta Ajiye musu Amma Kash Bata San komai ba,Bata Yi nisa da karatun ba wannan ibtilain ya fada mata,sai Kawai ta fito da Jakarta ta fita,Hannunta Yazed ya riko ya Kura Mata Ido itama shi take kallo Dan uwanta abin kaunarta Uwa Daya uba Daya,Hawaye ne suke tsiyayowa a idanuwan Yazed Wanda shi Kansa Bai San na Mene ba,Manal tana ta jira ya furta ya tuna itace kanwarsa Amma Ina sai ya kasa cewa komai sai Hawaye,zobensa na azurfa dake yatsansa na tsakiya ya zaro babu dalili ya cirewa Manal sarkarta karama ya zare Dan kwadon sarkar tare da jefar da Kan sarkar,Zoben nasa na azurfa ya zura a cikin silin zaren sarkar ya sakawa Manal a wuyanta da kansa,zoben nasa ya koma Kamar sarka,Jakar Hannunta ya fisge ya Bude ya dakko wani katon Hijab har kasa ya Mika Mata,binsa takeyi da kallo Kawai da mamaki,Kuma a Haka zai ce Bai Gane wacece ba,har yasan ya Bata zobensa Kuma yasan ta suturta jikinta,a fili tace karya ne kasan Ni wace kana sani zaka Raina min hankali wallahi sai Allah ya saka min kana Dan Uwana na jini ashe baka kaunata Yaya,Shuru ya Mata Yana ta kallonta Yana so ya tuna wace Amma ya kasa,Fisge Jakarta tayi tayi tafiyarta cikin sauri harda gudu,tana kuka Kuma Haka ta bacewa ganinsa.
Su Hajiya suka saki shewa daga daki,Manal na tafiya Yazed ya samu nutsuwa a ransa Haka ma Malam rayuwarsu ta dawo Kamar da a baya kafin zuwan Manal.
Kuka takeyi tana fyalla gudu Bata saurarar kowa tafiya Kawai takeyi Bata San Inda zata je ba,Tana kuka Tace wallahi Nima Annatu babu Ni ba ke tunda kika ce Baki Sanni ba,Har Yamma tayi gab da Magriba Bata daina gudu da tafiya ba har tazo wata Arniyar Unguwa Wanda daga ita sai Allah ya Isa Kuma,Unguwa ce ta masu Hannu da shuni,da gani kasan Bata jigari jigari bace,bacin ran da take ciki shi ya hanata kallon ko Ina,Wasu Mahaukatan Motoci ne na alfarma a kalla zasu Kai takwas Suka fito daga wani mahaukacin gida kirar gidan yayi dan yanayi da sarauta,gaba Daya Motocin number dinsu an Rubuta FUZAIL Amma sabo da Manal Bata iya karatu da Rubutu ba Bata ma San Mene ba,Sam Bata su take Yi ba.
Fuzail dake hakimce a Bayan mota Yana karanta jarida ya dago da Kansa kenan yayi Ido biyu da Manal wata kara ya saki tare da furta Horror Oh my God,Idonsa ya rufe Kam Yana ihu Horror ayi sauri a wuce wajen,ai Kuwa motoci suka fisga da matsiyacin gudu tare da barin layin Kamar zasu tashi sama ta glass a tsorace yake kallon Horror Manal ta Mirror tana masifa ita kadai tana kuka Kuma har nushin Iska takeyi sabo da bacin rai gashi Bata San Ina zata je ba,gani Unguwar ba kowa ga dare yayi sai karnuka ke sintiri a ciki sai ta ja jikinta ta koma Unguwar talakawa inda mutane ke hada hada.
Sharhi Fans.
AsmaBaffa
[1/1, 10:23 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭
MAFARKIN FARIDA IS DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FNS GP.
7-10
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMIN SADDEEQ
MMN SADDEQ
MAMAN ILHAM
NANA KHADIJA MAHAMMAD
KHADIJA ABUBAKAR HAMZA
UMMU LATEEPHA
M DEWU
OUM ABULKHAIR
Hajiya cikin rada tace Ni ai kau da Kara ba Wani Abu bane a wajena,Muje wajen Malam Dan Haru ayi Mana fata fata da su,mu rabasu ya tsaneta sannan mu rabata da gidan Nan Kawai shine kwanciyar hankali Amma Matukar Muka kyalesu to zasu ci mu da yaki,satin Manal Uku kacal yau da dare Hajiya da Farida Suka saci jiki sai gidan Malam,Hajiya tace Malam na dawo akan Yaron Nan Yazed kaga duk yanda Muka so mu rabashi da Mahaifinsa abin yaci tura,Talauci ma da muka ce ka Dora Masa ba laifi wannan yayi Amma duk da Haka Malam idan ya fita Yana samowa ai a toshe Masa hanyar samun ko ficika kawai,Malam yace shi fa yake daukan nauyinku idan an hanashi Nema wa zai kula da ku,ai gwara ayi Masa Wanda zai koma sai abinda kika ce,ko Uwarsa ya daina tunawa Kawai sai yanda kika Yi da shi Kinga in ya samo kudin ke zai damkawa,Hajiya Tace Allah ya gani bana son kudinsa Ni da yarinya zata auri Dan sarki me kudi Nan kusa me zanyi da kudin Yazed Wanda Bai wuce na Shan garrin kwakwi ba,Ni bana bukatar biyayyarsa ko kudinsa na kusa Zama me kudi nima,sannan idan nayi kudin shi zai min biyayya Dole, Kawai bukatata ka raba shi da Yar Uwarsa Manal,Yana Sonta Kuma Uwarsu Daya ubansu daya,ko uwarta karka Bari ta tuna shima Haka a Raba su Kawai shi ya zauna tare damu Kamar yanda Muke a baya ita kuma a jefata duniya kawai ta tafi ta bar Mana gida,Kuma mahaifinsu Malam shima Kar ya tuna da wata Manal Kawai a rufe shafinta,Malam yayi dariyar Mugunta yace ajiye dubu goma ki tafi cikin kwana Uku ki dawo ki bani labari,Hajiya duk masifa Bata rasa kudin gidan Malam Haka ta zube Masa dubu goma cash Suka tafi gida.
Tun ranar bayan Kwana hudu tsakani Shi Yazed Haka Kawai yaji Sam ya manta ma Yana da kanwa wata Manal,Malam cikin kwana Uku Sam Bai San wata Manal ba shima,Ita Kuma Manal Sam asiri Bai kamata ba,Allah baiyi tsafin zai ci Manal ba,ita tana hayaccinta,,ba Wani Addini take Yi ba amma ita tasan kowa Kuma tana ganewa ba abinda ya faru da ita,Kawai taga Yazed dinta cikin kankanin lokaci ya canja Mata Sam ya nuna Bai santa ba,tun tana daukan abin Wasa har abin ya dameta,Su Farida Kuma ko kallonta basa Yi sai dai zagi da harara,Idan taje wajen Malam ko Toilet baya Bari ta tura shi,a baya su Farida ko kallon Malam basa Yi Amma ganin yanzu Manal suke son Kora sai komai na Malam ya dawo Hannunsu tare da Yazed sun hade Kai sun ware Manal babu me kulata sai duka da zagi kullum.
Manal Gata yarinya ga kuruciya da Rashin wayo musamman da ta taso a Kauye,tana zaune tayi tagumi Yazed ya shigo da kayan cefane,Da sauri ta Mike tana Yaya Sannu da zuwa,Wata Uwar Harara ya zuba mata tare da hankadeta gefe yace ke wacce irin dabba ce? Na sanki ne? Ko kin Sanni? Yaya Manal dinka ce fa wacce kace na dawo Nan birni na bar Kauye zaka kula da ni Amma Yaya Ni zaka manta Dani? Manal fa ta Annatu Yaya Annatunmu fa? Shuru Yazed yayi ya tsaya tunani yace Annatu munyi waya na tambayeta sunanki Tace Bata sanki ba Itama,ya sunanki ma? Manal ta rushe da kuka tare da zubewa a wajen,Hajiya suna daga daki suna ta dariya da murna ita da Farida,Yazed Waya ya zaro tare da Kiran Annatu ya saka a Handsfree tana dagawa suka gaisa tana Yazed ya Birnin yace lafiya Annata,Kinga Wai kin San wata Manal? Annatu Tace Manal? Manal? Kamar na taba Jin sunan Amma na manta Dan Allah karka dameni na gaji da tambayarka wace Manal ban Santa ba,Manal tana Jin Haka ta sake rushewa da kuka tana Annatu ta nice Manal dinki me tallan Furar fa? Manal da kika saka Ni a mota na taho Birni wajen Yaya Yazed,shi dai Yazed ganin yanda Manal take zunduma ihu sai ta bashi tausayi Haka Kawai duk da Bai Santa ba yanzu sai yaji tana bashi tausayi.
Hannunta ya rike yace kiyi Hakuri wallahi na kasa tunaki Kamar na sanki Amma naji ban sanki ba,Manal gani tayi Kawai Raina Mata hankali sukeyi sabo da wauta bakin ciki yasa ta shiga dakinta ta Hado kayanta kaf a Ghana Must go zata tafi tana kuka kanta babu ko dankwali bare Mayafi,Da sauri ta Shiga dakin Malam ta karewa mahaifinta kallo Yana Wheelchair Yana kallonta ,Baki ya tabe yace bana son a tsaya min a Kai Wai bakuwa ce ke ko Kuwa daga Ina kike? Manal Hawaye ya shiga sintiri a kumatunta taso ace ta iya Rubutu da karatu da kafin ta bar gidan sai tayi Rubutu a takarda ta Ajiye musu Amma Kash Bata San komai ba,Bata Yi nisa da karatun ba wannan ibtilain ya fada mata,sai Kawai ta fito da Jakarta ta fita,Hannunta Yazed ya riko ya Kura Mata Ido itama shi take kallo Dan uwanta abin kaunarta Uwa Daya uba Daya,Hawaye ne suke tsiyayowa a idanuwan Yazed Wanda shi Kansa Bai San na Mene ba,Manal tana ta jira ya furta ya tuna itace kanwarsa Amma Ina sai ya kasa cewa komai sai Hawaye,zobensa na azurfa dake yatsansa na tsakiya ya zaro babu dalili ya cirewa Manal sarkarta karama ya zare Dan kwadon sarkar tare da jefar da Kan sarkar,Zoben nasa na azurfa ya zura a cikin silin zaren sarkar ya sakawa Manal a wuyanta da kansa,zoben nasa ya koma Kamar sarka,Jakar Hannunta ya fisge ya Bude ya dakko wani katon Hijab har kasa ya Mika Mata,binsa takeyi da kallo Kawai da mamaki,Kuma a Haka zai ce Bai Gane wacece ba,har yasan ya Bata zobensa Kuma yasan ta suturta jikinta,a fili tace karya ne kasan Ni wace kana sani zaka Raina min hankali wallahi sai Allah ya saka min kana Dan Uwana na jini ashe baka kaunata Yaya,Shuru ya Mata Yana ta kallonta Yana so ya tuna wace Amma ya kasa,Fisge Jakarta tayi tayi tafiyarta cikin sauri harda gudu,tana kuka Kuma Haka ta bacewa ganinsa.
Su Hajiya suka saki shewa daga daki,Manal na tafiya Yazed ya samu nutsuwa a ransa Haka ma Malam rayuwarsu ta dawo Kamar da a baya kafin zuwan Manal.
Kuka takeyi tana fyalla gudu Bata saurarar kowa tafiya Kawai takeyi Bata San Inda zata je ba,Tana kuka Tace wallahi Nima Annatu babu Ni ba ke tunda kika ce Baki Sanni ba,Har Yamma tayi gab da Magriba Bata daina gudu da tafiya ba har tazo wata Arniyar Unguwa Wanda daga ita sai Allah ya Isa Kuma,Unguwa ce ta masu Hannu da shuni,da gani kasan Bata jigari jigari bace,bacin ran da take ciki shi ya hanata kallon ko Ina,Wasu Mahaukatan Motoci ne na alfarma a kalla zasu Kai takwas Suka fito daga wani mahaukacin gida kirar gidan yayi dan yanayi da sarauta,gaba Daya Motocin number dinsu an Rubuta FUZAIL Amma sabo da Manal Bata iya karatu da Rubutu ba Bata ma San Mene ba,Sam Bata su take Yi ba.
Fuzail dake hakimce a Bayan mota Yana karanta jarida ya dago da Kansa kenan yayi Ido biyu da Manal wata kara ya saki tare da furta Horror Oh my God,Idonsa ya rufe Kam Yana ihu Horror ayi sauri a wuce wajen,ai Kuwa motoci suka fisga da matsiyacin gudu tare da barin layin Kamar zasu tashi sama ta glass a tsorace yake kallon Horror Manal ta Mirror tana masifa ita kadai tana kuka Kuma har nushin Iska takeyi sabo da bacin rai gashi Bata San Ina zata je ba,gani Unguwar ba kowa ga dare yayi sai karnuka ke sintiri a ciki sai ta ja jikinta ta koma Unguwar talakawa inda mutane ke hada hada.
Sharhi Fans.
AsmaBaffa
[1/1, 10:23 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭
MAFARKIN FARIDA IS DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FNS GP.
7-10
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMIN SADDEEQ
MMN SADDEQ
MAMAN ILHAM
NANA KHADIJA MAHAMMAD
KHADIJA ABUBAKAR HAMZA
UMMU LATEEPHA
M DEWU
OUM ABULKHAIR