Sashe 60
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 7 min read
Fuzail Ganin dama ba shiri suke ba Kuma tana kallonsa Bata Masa magana ba sai yace Sunshine Zan fita ni,da sauri Manal tace Ina Kuma zaka je Bayan Ummi sai Dare zata dawo,muna da inda zamuje ne da Ameer,Okay Allah ya dawo min da Kai lafiya,Ameen ya furta,ganin zai fita ko kallon Farida baiyi ba Manal ta Mike da sauri ta rike shi tare da janshi gefe tana cewa Dan Allah Aunty ce fa,Auntynki ko Amma Ni Bata girme Ni ba Bata Isa na gaisar da it ba,Manal tana rada tace za muyi fada fa,yau bazan Zo tayaka kwana ba,Shagwaba Manal ta fara Masa tana kukan shagwaba tare da rike hannayensa tana doka kafafu, Fuzail yace Dan Kinga Ina Wasa dake ne Manal baki Sanni ba shi yasa,ture Manal yayi tare da ficewarsa abinsa.
Farida Baki ta tabe tare da cewa Nifa akwai abinda ya kawo ni,Manal abin Sha Dana ci iri iri ta kawo mata Amma Farida abinda ke damunta yasa ko ruwa Bata kurba ba,ta zauna tare da Bawa Manal labarin Tanko Amma Bata ce asiri Suka Masa ba Wai Tanko ne ya makale mata, Karshe Farida tace ki fadawa mijinki ya ja Masa kunne wallahi,Kuma ba ruwan Fuzail da rayuwata da har zai bada motoci da kudi a yaudareni,Ni ba Yar Kauye bace da za a Raina min hankali Kamar yanda aka Miki,Ki fada Masa yasa Tanko ya janye wallahi nafi karfin gadar zarensa,Manal haushi ya kamata tace ance Miki Fuzail ne ya tura shi? Shi da na rokeshi akan ya yiwa Tanko Fada lallai ya janye shine Zaki ce Fuzail ne yasa,nayi zaton ma abin arziki ya kawoki to baza a sa Tankon ya janye ba kiyi abinda Zaki Yi idan isarki da gadararki ce zata sa ya janye sai kizo ki sa ayi dole,duk abinda ake Miki bakya gani Allah ya shiryeki wallahi Ciwon Hassada ne da ke ki fara addua Allah ya yaye miki,Bafa tsoronku muke ji ba Kawai Dan a zauna lafiya muke hakura burar'ubar Nan fa muma mun iyata,Idan Zaki canja Hali ma ki canja wannan ba inda Zaki je,Fuzail baida time dinki wlh kallo baki isheshi ba albarkacina kike ci amma wallahi badan ni ba irin abinda kika Masa sai yayi maganinki ,Farida tsayawa tayi Kawai tana kallon Manal.
Ganin damarta zata kwace sai ta sassauta Tace to Ni dai ki San yanda Zaki Yi Baku Isa na auri Tanko na zauna a karkashiinku ba,Murmushi Manal tayi Tace Dama nasan Haka ce zata sa ki tsani Tanko Haka amma Tanko wlh ba mummuna bane kowa ya sani,Kawai tun farko kice sabo da nine Kawai,Ae wallahi akan na zauna a bangaren bayi gwara na auri me yasar Masai, zabin Allah Zaki Nema Aunty,Farida Tace a'a mutum ma Yana zabawa Kansa ai da zuciya ake Aiki sabo da Haka Ni nasan abinda yafi dacewa da Ni Allah ya bani ko waye Banda Tanko,Shike Nan ga abinci Nan ki ci,mu wacce Kaza ce Bamu ci ba ai ba sune Suka kawo Ni ba,Ki Gaida gida Farida Amma Nima gidan Nan Allah ne ya kawo Ni ba zabi na ba,Zanci uwarki wallahi kika zabawa kanki dai Zaki min Iyayi shegiyar Yarinya sai Iyayin jaraba Nan kika dinga Kuka sai an aura Miki shi sannan kice ba zabinki bane,Dariya Manal tayi tare da juyawa a Gaban Farida tace Aunty ya kika ganni Dan Allah Dan Mijina me Dadi,Dariya Farida tayi tace to anji kina Jin Dadin abin ba sai kin fada min ba,Manal tace to muje kiga saman,Baki Farida ta tabe tare da furta Dan an nuna min wai kina Jin Dadi ko? To baza a kalla ba Tanko Kawai zaku sa ya daina so na daga Nan Zan dawo kulaki,Mikewa Farida tayi tace Kinga Tafiyata,Ki tsaya na dakko Miki kudi,Banso dubu Darin Tanko ta isheni Kuma wallahi asara zaiyi Dan ko ya fasa baza a biyashi duk abinda ya kawo ba sabo da shine tukwicin Karyarsa.
Haka Farida ta koma Gida tana zuwa ta Iske wata tsaleliyar Mota Malam Yana ta murna Fuzail ne ya siya masa me tsada me kyau motar tayi matuka duk inda ka Shiga sai an San ka hau mota,Farida Ita ko murna bata Yi ba sabo da ta kanta take Yi.
Bayan Farida ta tafi Sai Dare Fuzail ya dawo bayan Manal ta bashi abinci yaci ya koshi sunyi Shirin bacci suna saman bed Manal tana jikinsa a kwance ta fara rada Masa magana a kunne Dariya yake kyalkyalawa shi Daya,Wai Ashe labarin Karyar Tanko take bashi da yaje ya dankarawa Farida Fuzail yace Tanko anyi Yan iska,Fuzail yace ah wallahi bazata ta auri Tanko ba koma Mene sabo da wannan idan tazo gidan Nan kin Shiga uku fada zaku Yi tazo tayi ta kishi da ke ko ta ce zata taba min ke Ni Kuma ba abinda zai Hana ban kulleta a kurku na gidan Nan ba insa Dogarai su Mata Illa,a baya Ina goyon Bayan Tanko Amma yanzu Sam Sam baza ta yuwu ba Farida a Nan gidan Ina,duk da idan ta auri Tanko to dole Tanko Zai daina Gadi wlh Zan samo Masa aiki me kyau Kuma bazai zauna a gidan Nan ba yanci zai samu na gaske amma bana son fitina dole Tanko ya janye .
Manal ta dinga Murna Tace ai ko Ni da nake Yar Kauye bazan auri Tanko......kafin ta karasa Fuzail ya saka bakinsa cikin nata yace Ina ruwanki da Tanko ma,kin San Allah ku daina haka,Ina ruwanku kowa Yana da baiwarsa Dan Kawai Ana cewa Bayi ne Kun jawo ma wallahi sai na maida Tanko Mutum verysoon Tanko Zai shaki Iskar 'yanci.
Bana bakin ciki amma Ni dai tunda Farida Bata so a hanashi,shi Kuma idan Yana so fa? Sonkai ne fa ko shi ba mutum bane? Ya kaga Farida da Tanko duk wankan Nan a Tanko ta Kare da ranar Har Dinner Zan hada musu lafiyayya suje su cashe cewar Fuzail,Ai wlh abin kunya ne ace yayar matarka tana auren Bawa,Babu kunya aure fa kika ce ke Nifa gidan Nan Zan Bari jira nake ki samu ciki Kawai na Gama da Ummi shike Nan,Manal cikinta ta shafa tace naji alamarsa ya kusa tahowa cikin taba Nan kaji daga daidai Nan kaji tauri tauri inaga Shine a Nan,ta daura Hannun Fuzail a gefen cikinta can kusa da baya,Dariya Ya Kama Yi yace ciki a Nan ai sai asibiti cuta za ace ba ciki ba,maidata yayi samansa tare da furta zo na dubaki yanzu a bani kayan dadi.
Manal da shagwaba Tace pls style din jiya ya bani wahala Allah yanda ka lankwasa min Hips ya kusa ballewa zafi yake min,Ina wajen? Ta nuna Masa ya dan latsa wajen ta kwalla Kara,yace Kai karfa ko da gaske kinji rauni ko kashinki ya goce,ai Kaine kasan ban Saba ba ban iya style din a kace sai anyi ai gashi Nan Kuma Kaine ka Danna min wajen da karfi sai da ya lotsa ciki,Sorry rashin Excersise ne Amma idan kin Saba shike nan,sai ka Kira me gyara ta bangaren mata ta duba wajen Allah Jurewa nake Yi da kyar nake tafiya, Knocking Suka ji sun San Ummi ce Baki ya toshe Mata Suka Yi shuru,tana bugawa Daya biyu ta ja tsaki Tace Bai dawo ba Allah yasa ba wajen Yar iskar can yaje ba, Jin ta tafi Manal Tace Kai ungo Jerusalema dinka,Faridanku Bata da kirki itace take cewa Haka,Manal tana Dariya kasa kasa Tace a wajenta na ji nima,daga Nan suka shiga murza juna yanda ya kamata,Dalibar tasa ta koya gaba daya ta Gama kashe shi da salonta hankalinsu ya gushe kalmomi masu Nauyi suke Furtawa juna.
Belloti ya goge sosai ya kile ya Zama wani Dan birni gashi matashi me tashe Dan Fulani,Yana samun kudi a gidan giya shi yasa yake daukan wanka,Ubangidansa Uche machine ya Siya Masa Kago sabo dal Belloti Yana shanawa,a gari har yanzu Bai waiwayi kauyensu ba anyi Neman anyi Neman har an gaji Iyayensa sunyi kuka sun gode Allah Belloti Kam yace bazai koma ba sai da motarsa Sabuwa zai je suga yayi kudi.
Christmas ce take karatowa Uche yace Belloti ya shirya zai rakashi Nasarawa Yayansa Emeka da matarsa a can suke da Zama wajensu zai je yasha biki,Belloti kullum Manal tana ransa Jin ance Nasarawa ai sai Belloti ya sa sabon layi ya Kira abokinsa Lawi,Lawi yaji ance Hello Belloti ne,Lawi ya dinga ihu da murna yace Haba Belloti Ko kaima kungiyar Yan ta'adda ka Shiga ne? Ya kamata ka dawo gida,Belloti yace sai nayi kudi har yanzu kudin Basu Kai ba,Sauri fada min Address din gidan su Manal Dake Nasarawa idan da Hali ma ka bani Address din gidan mijinta,kasan Kuwa wa ta aura? Dan sarki ne,Kai dalla matsa fada min Ni,lawi yace ban San gidan mijinta ba Amma nasan gidansu Nan ya bashi Address din gidan su Manal,Yana bawa Belloti ya kashe wayar tare da cire layin gaba daya Dan ma Kar a nemeshi.
Farida Baki ta tabe tare da cewa Nifa akwai abinda ya kawo ni,Manal abin Sha Dana ci iri iri ta kawo mata Amma Farida abinda ke damunta yasa ko ruwa Bata kurba ba,ta zauna tare da Bawa Manal labarin Tanko Amma Bata ce asiri Suka Masa ba Wai Tanko ne ya makale mata, Karshe Farida tace ki fadawa mijinki ya ja Masa kunne wallahi,Kuma ba ruwan Fuzail da rayuwata da har zai bada motoci da kudi a yaudareni,Ni ba Yar Kauye bace da za a Raina min hankali Kamar yanda aka Miki,Ki fada Masa yasa Tanko ya janye wallahi nafi karfin gadar zarensa,Manal haushi ya kamata tace ance Miki Fuzail ne ya tura shi? Shi da na rokeshi akan ya yiwa Tanko Fada lallai ya janye shine Zaki ce Fuzail ne yasa,nayi zaton ma abin arziki ya kawoki to baza a sa Tankon ya janye ba kiyi abinda Zaki Yi idan isarki da gadararki ce zata sa ya janye sai kizo ki sa ayi dole,duk abinda ake Miki bakya gani Allah ya shiryeki wallahi Ciwon Hassada ne da ke ki fara addua Allah ya yaye miki,Bafa tsoronku muke ji ba Kawai Dan a zauna lafiya muke hakura burar'ubar Nan fa muma mun iyata,Idan Zaki canja Hali ma ki canja wannan ba inda Zaki je,Fuzail baida time dinki wlh kallo baki isheshi ba albarkacina kike ci amma wallahi badan ni ba irin abinda kika Masa sai yayi maganinki ,Farida tsayawa tayi Kawai tana kallon Manal.
Ganin damarta zata kwace sai ta sassauta Tace to Ni dai ki San yanda Zaki Yi Baku Isa na auri Tanko na zauna a karkashiinku ba,Murmushi Manal tayi Tace Dama nasan Haka ce zata sa ki tsani Tanko Haka amma Tanko wlh ba mummuna bane kowa ya sani,Kawai tun farko kice sabo da nine Kawai,Ae wallahi akan na zauna a bangaren bayi gwara na auri me yasar Masai, zabin Allah Zaki Nema Aunty,Farida Tace a'a mutum ma Yana zabawa Kansa ai da zuciya ake Aiki sabo da Haka Ni nasan abinda yafi dacewa da Ni Allah ya bani ko waye Banda Tanko,Shike Nan ga abinci Nan ki ci,mu wacce Kaza ce Bamu ci ba ai ba sune Suka kawo Ni ba,Ki Gaida gida Farida Amma Nima gidan Nan Allah ne ya kawo Ni ba zabi na ba,Zanci uwarki wallahi kika zabawa kanki dai Zaki min Iyayi shegiyar Yarinya sai Iyayin jaraba Nan kika dinga Kuka sai an aura Miki shi sannan kice ba zabinki bane,Dariya Manal tayi tare da juyawa a Gaban Farida tace Aunty ya kika ganni Dan Allah Dan Mijina me Dadi,Dariya Farida tayi tace to anji kina Jin Dadin abin ba sai kin fada min ba,Manal tace to muje kiga saman,Baki Farida ta tabe tare da furta Dan an nuna min wai kina Jin Dadi ko? To baza a kalla ba Tanko Kawai zaku sa ya daina so na daga Nan Zan dawo kulaki,Mikewa Farida tayi tace Kinga Tafiyata,Ki tsaya na dakko Miki kudi,Banso dubu Darin Tanko ta isheni Kuma wallahi asara zaiyi Dan ko ya fasa baza a biyashi duk abinda ya kawo ba sabo da shine tukwicin Karyarsa.
Haka Farida ta koma Gida tana zuwa ta Iske wata tsaleliyar Mota Malam Yana ta murna Fuzail ne ya siya masa me tsada me kyau motar tayi matuka duk inda ka Shiga sai an San ka hau mota,Farida Ita ko murna bata Yi ba sabo da ta kanta take Yi.
Bayan Farida ta tafi Sai Dare Fuzail ya dawo bayan Manal ta bashi abinci yaci ya koshi sunyi Shirin bacci suna saman bed Manal tana jikinsa a kwance ta fara rada Masa magana a kunne Dariya yake kyalkyalawa shi Daya,Wai Ashe labarin Karyar Tanko take bashi da yaje ya dankarawa Farida Fuzail yace Tanko anyi Yan iska,Fuzail yace ah wallahi bazata ta auri Tanko ba koma Mene sabo da wannan idan tazo gidan Nan kin Shiga uku fada zaku Yi tazo tayi ta kishi da ke ko ta ce zata taba min ke Ni Kuma ba abinda zai Hana ban kulleta a kurku na gidan Nan ba insa Dogarai su Mata Illa,a baya Ina goyon Bayan Tanko Amma yanzu Sam Sam baza ta yuwu ba Farida a Nan gidan Ina,duk da idan ta auri Tanko to dole Tanko Zai daina Gadi wlh Zan samo Masa aiki me kyau Kuma bazai zauna a gidan Nan ba yanci zai samu na gaske amma bana son fitina dole Tanko ya janye .
Manal ta dinga Murna Tace ai ko Ni da nake Yar Kauye bazan auri Tanko......kafin ta karasa Fuzail ya saka bakinsa cikin nata yace Ina ruwanki da Tanko ma,kin San Allah ku daina haka,Ina ruwanku kowa Yana da baiwarsa Dan Kawai Ana cewa Bayi ne Kun jawo ma wallahi sai na maida Tanko Mutum verysoon Tanko Zai shaki Iskar 'yanci.
Bana bakin ciki amma Ni dai tunda Farida Bata so a hanashi,shi Kuma idan Yana so fa? Sonkai ne fa ko shi ba mutum bane? Ya kaga Farida da Tanko duk wankan Nan a Tanko ta Kare da ranar Har Dinner Zan hada musu lafiyayya suje su cashe cewar Fuzail,Ai wlh abin kunya ne ace yayar matarka tana auren Bawa,Babu kunya aure fa kika ce ke Nifa gidan Nan Zan Bari jira nake ki samu ciki Kawai na Gama da Ummi shike Nan,Manal cikinta ta shafa tace naji alamarsa ya kusa tahowa cikin taba Nan kaji daga daidai Nan kaji tauri tauri inaga Shine a Nan,ta daura Hannun Fuzail a gefen cikinta can kusa da baya,Dariya Ya Kama Yi yace ciki a Nan ai sai asibiti cuta za ace ba ciki ba,maidata yayi samansa tare da furta zo na dubaki yanzu a bani kayan dadi.
Manal da shagwaba Tace pls style din jiya ya bani wahala Allah yanda ka lankwasa min Hips ya kusa ballewa zafi yake min,Ina wajen? Ta nuna Masa ya dan latsa wajen ta kwalla Kara,yace Kai karfa ko da gaske kinji rauni ko kashinki ya goce,ai Kaine kasan ban Saba ba ban iya style din a kace sai anyi ai gashi Nan Kuma Kaine ka Danna min wajen da karfi sai da ya lotsa ciki,Sorry rashin Excersise ne Amma idan kin Saba shike nan,sai ka Kira me gyara ta bangaren mata ta duba wajen Allah Jurewa nake Yi da kyar nake tafiya, Knocking Suka ji sun San Ummi ce Baki ya toshe Mata Suka Yi shuru,tana bugawa Daya biyu ta ja tsaki Tace Bai dawo ba Allah yasa ba wajen Yar iskar can yaje ba, Jin ta tafi Manal Tace Kai ungo Jerusalema dinka,Faridanku Bata da kirki itace take cewa Haka,Manal tana Dariya kasa kasa Tace a wajenta na ji nima,daga Nan suka shiga murza juna yanda ya kamata,Dalibar tasa ta koya gaba daya ta Gama kashe shi da salonta hankalinsu ya gushe kalmomi masu Nauyi suke Furtawa juna.
Belloti ya goge sosai ya kile ya Zama wani Dan birni gashi matashi me tashe Dan Fulani,Yana samun kudi a gidan giya shi yasa yake daukan wanka,Ubangidansa Uche machine ya Siya Masa Kago sabo dal Belloti Yana shanawa,a gari har yanzu Bai waiwayi kauyensu ba anyi Neman anyi Neman har an gaji Iyayensa sunyi kuka sun gode Allah Belloti Kam yace bazai koma ba sai da motarsa Sabuwa zai je suga yayi kudi.
Christmas ce take karatowa Uche yace Belloti ya shirya zai rakashi Nasarawa Yayansa Emeka da matarsa a can suke da Zama wajensu zai je yasha biki,Belloti kullum Manal tana ransa Jin ance Nasarawa ai sai Belloti ya sa sabon layi ya Kira abokinsa Lawi,Lawi yaji ance Hello Belloti ne,Lawi ya dinga ihu da murna yace Haba Belloti Ko kaima kungiyar Yan ta'adda ka Shiga ne? Ya kamata ka dawo gida,Belloti yace sai nayi kudi har yanzu kudin Basu Kai ba,Sauri fada min Address din gidan su Manal Dake Nasarawa idan da Hali ma ka bani Address din gidan mijinta,kasan Kuwa wa ta aura? Dan sarki ne,Kai dalla matsa fada min Ni,lawi yace ban San gidan mijinta ba Amma nasan gidansu Nan ya bashi Address din gidan su Manal,Yana bawa Belloti ya kashe wayar tare da cire layin gaba daya Dan ma Kar a nemeshi.