← Book details Mafarkin Farida Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 79 OF 95

Sashe 79

Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 8 min read

Manal tana wayyo bakina ya ja min,mota Suka shiga yayi driving dinta har gidan Ameer, ko kula Manal baiyi ba har Suka je gidan Ameer yace ki Shiga ke Daya ki tabbatar ta Bude kofa,Ameer ta gani yazo wajen Fuzail ya shige motar sai magana suke suna tafawa.
Manal ciki ta shiga har sama ta haura ta kwankwasa dakin Amarya,Muryar Badi'at taji tace Ni Allah tsoro nake ji Manal Tace Sumewa akeyi,Manal tayi Dariya tare da Furta dalla ki Bude Manal ce tun dazu Yan gidanku sun kawo Sako a Baki kin rufe daki, Jin Manal ce sai ta Bude kofa ta Sha kayan bacci farare tas,Manal ta kalleta ta sha kyau tace ki canja kayan bacci ba kyau kwana da fararen Kaya ko babaken Kaya sabo da Shedanu, Badi'at Tace wlh na manta Zan canja,ki zauna mu kwana tare please,Manal ta shige bedroom tana cewa daga Yar magana sai ki tsorata,Wasa na Miki fa ba Wani Sumewa ko wani zafi Dadi ne da shi,Ke Baki ga ko wacce mace da mijinta take Alfahari ba idan da zafi waye zai zauna to wallahi kinji na rantse Cassava Dadi gareta ki Bari ya Miki kiji Zaki bani labari sai kace ba Yar Abuja ba,kin girmeni amma Baki San harka ba shine Kika rufe Masa daki Wato Baki ji nasihar Iyayenki ba ko? Wallahi Allah da mala'ikunsa zasu Yi Fushi Dake su tsine Miki,Allah ya tsine Miki mu Kuma muyi me? Ai muma tsine Miki zamuyi,kiji Tsoron Allah yanda Ameer ke kaunarki shine Zaki kulle Masa kofa Kamar wata Yar Kauye.

An waye yanzu an daina wannan Daren farko Yan Mata nunawa mazajensu kauna sukeyi, Badi'at tace Ni tsoro nakeji,ki daina Jin tsoro Dan Allah ba Wani Abu gobe fes Zaki tashi,Badi'at tace to shike Nan na gode,canja kayan baccin to Ina Nan dakin sai Ameer dinmu ya shigo Zan tafi,Badi'at Tace Kai Manal ko wayo Zaki min? Ina Naga wani wayo Ni kina ganina kwaila,Dariya sukayi tace kwaila da ciki Kuma gashi Nan ya fito ma Ana ganin katon ciki,Manal tace ga Ango Nan,Ameer ne ya shigo Yana baza kamshi yasha wani yadi me kyau Baki,da ledoji a hannunsa yace Madam Yana jiranki a mota,Manal guduwa tayi Tace Good Night,Ameer ya kulle Kofa tare da sa key ya kalli Badi'at Dake murmushi tana boye fuska yace ai dole kiji kunyar kanki,da Baki Bude kofar Nan ba da sai na cire Miki kunne gobe,Dariya tayi ya Shiga toilet ya sheko wanka tare da Alwala,sai faman sauri yake Haka sukayi nafeela,Kajin ma kin ci tayi sabo da tsoro sai Madara ta Sha kawai,Ameer sai Rawar jiki yakeyi duk ya rude abinka da tuzuru.

Fara sarrafa Badi'at yayi tana Jin tsoro har ta saki jiki Jin irin sakon ya shigeta biye Masa tayi Suka dinga sarrafa juna sai da Suka fita a hayyacinsu sannan Ameer ya samu ya nemi hanyarsa,Badi'at Yar Madara ce bata da juriya sai kuka tana rokonsa ya Bari amma Ina ta makaro sai da Ameer ya juye abinda yake Damunsa tas sannan ya hakura,duk kalaman da yake Mata masu Dadi Bata ganewa kuka Kawai takeyi tana Kiran Mummy.
Manal tana fita ita Kam motar gogan nata ta shige Bai Mata magana ba Suka tafi ya Gama gajiya sabo da zirga zirgar biki,Yana zuwa wanka yayi tare da Shirin bacci ya kwanta,Manal ma kwanciya tayi tare da Rungume shi,Fuzail yace Manal kin fiye rashin ji yanzu zancen cucumber Nan bazai wuce ba sai kin samu matan mutane kin zuga su,ke Haka aka Miki? Manal tace Kai baka zuga Ameer ba tsakaninka da Allah Ina jinku fa har Kuna Tafawa,Murmushi yayi yace Allah sarki tuna Masa nayi da karatun addini ya dinga kula da matarsa akansa, ae Naga alama ai cewar Manal,Ido ya lumshe zaiyi bacci Manal ta girgiza shi ya Bude Ido ya maida ya rufe,Hannunsa ta dauka tana girgizawa da wakar yara Kinga na Daya....Kinga na biyu..... Kinga na Binta Ras...hannunsa ya kwace yace bacci,Manal tace Yau baza muyi Hirar ba? Ba tare da ya Bude Idonsa ba yace Yeah Yana juya baya sabo da takurar Manal,Gabansa ta koma tare da furta Ambaby yace Cassava yake so....tana Masa wata Uwar shagwaba,yace to Bari nayi bacci idan na farka sai ayi,to ta furta tana shafa Masa gashi a hankali Tace karfe Nawa Zan tasheka,Dariya ta bashi sai kace bashi,yace 4am,ahhhhh Kawai kace sai da safe bazan iya ba yayi yawa,3am to,Ina laifin 2am ma jiya fa sau Daya ka min ko dai ka Fara tashi daga me kwazo ne? Sai ka dinga lanjaramin sau Daya kana bacci,dole ta bashi dariya yace au lanjara miki ma nakeyi? Kika sake sai na karya Miki Kugu gobe Inshaallah,zata Yi magana yace Dan Allah kiyi bacci Yana me kankameta a kirjinsa,duk da Haka sai da Manal tace ko kiss babu? a goshi ya Mata duk Idonsa a rufe yake, Shagwaba ta fara Ni a Baki....Haka ya tsotsi bakinta sosai sannan tayi bacci ya kwasheta Bata sani ba.

Bangaren Ango Tanko Kuwa sai da su Sani Suka rakashi Yana baza kamshi,Su sani Addua sukayi da Nasiha me ratsa jiki Suka yiwa Amarya da Ango,Sani zai sake magana Tanko yace da Allah ku tashi ku tafi ko kuje masallaci ku karasa a can Zaku fi samun masu sauraronku,Suka ce Iyye abinda zaka Mana kenan? Tanko yace aje a rungumi Dan tumbin pillow,sukayi Dariya yace pillow me tauri kamar buhun gishiri Dan Allah muje Zan rufe gida ,Haka Tanko ya kulle ko Ina ya shigo da kayan makulashensa masu yawa,Islaha sai kuka takeyi,Tanko ya lallasheta har ya gaji Taki yin Shuru sai ya zauna a gefenta shima ya fara shesheka,Islaha tun tanayi sai ta daina tace lafiya Wai? Tanko ya Daura Hannaye biyu a saman Kai yace Shike Nan an Rabani da Ummata Ni yau Ina Zan sa kaina.....ka taso cikin Iyayenka a dauke ka a bawa wata mace yarinya karama.....Tanko ya sake fashewa da sheshekarsa Kamar yaro,ace Yarinyar ma Kamar Islaha a daukeni a Bata Ni ace itace zata juyani,Shekara da shekaru Ina Gaban Iyayena an Rabani da su gashi za ayi min ciki.....Islaha ta dinga kyalkyala Dariya ta daina kuka tuni Tanko Kawai ke Bata Dariya.

Yana shesheka yace m...mu...muje...muyi Sallah kizo ki bani pepper soup na sharba,Islaha Bata Gane me Tanko yake nufi da Pepper soup ba Tace har da shi ka siyo? Tanko yace Sosai ma ai tun safe 11am na biya kudinsa,Islaha tace Kai Dear wannan kukan naka na gaskiya ne Kuwa? Naga Banga alamun kuka ba,ya na iya tunda kin Rabani da iyayena,Dariya ta dinga Yi sukayi Alwala tare da Gabatar da Sallar Nafeela sannan suka ci kajinsu da sauransu,wanka Tanko yayi yasa kayan baccinsa Islaha ma Haka amma sai Taki sa kayan Wai sai Tanko ya rufe idanuwansa tace T&K ka rufe idonka Zan saka kayana,Haba Islaha ta ki min zigidir Mana na Sha Romo,Islaha tace kai Dear dama Haka kake? Ni me yasa ka rufe Ni ka boye min munanan halayenka sai yanzu zaka dinga baro magana masu nauyi wallahi Nan gaba ramawa Zan dinga Yi ka sanni,Tanko a ransa yace da naji dadi ai Ni Haka nake so Allah yasa ki dinga ramawa,a fili yace ai baza ki iya ba ke yarinya ce,Baki Islaha ta Bude ance Mata yarinya baza ta yarda ba.

AsmaBaffa
[1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭

DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP

101-105

Official

By
AsmaBaffa

Page naku ne

Maman Kwankwaso
Aunty Zee Umar Abubakar
Fa'iza
Ummu Nana's
Bilkisu Ma'aruf
Fatima Baby
Nana Aisha
Ummu Faruq
Nusaeba
50

Jinjina ta musamman ki
UMMI DEEJAT ja Goran masu Sharhi na AsmaBaffa fans

Gaisuwar Ban girma
FANCY HONEY ta AsmaBaffa me Komai Dozen.

Zazzafar Runguma
ALHUSNA (MRS IDRIS)

Na hada kanku na gwara
AUTA and UMMIN SADDEEQ

UMMUL KHAIR da HAJIYA KHAUSAR na Mana Selfie kyas kyas...

Bakin Tanko ya rufe Mata,toilet ta shige da kayan baccinta ta saka harda saka Riga me kauri ta fito,Tanko ya kalleta yace ko pencil Jean kika saka Zan iya cireshi ba gagarata zaiyi ba,saman bed Tanko ya Haye ya kwanta tare da furta yau Dole nayi gadarar kwanciya ya baje tare da tattale kafafu gani Ango ga gado lafiyayye,Islaha Taki Hawa bed din Fafur,Tanko ya gaji da jiranta sai ya fara Mata Dan Kira Siiiiiiiiiiiiiii.....Siiiiiiiiiiiiiiiiiii..... Siiiiiiiiiiiiiiiiiii.....Yana Kiranta da yatsansa sai kace wani kwarto,Dariya ma ya Bata ta hau saman bed din a tsorace,Tanko yace bafa daga Miki kafa zanyi ba bazan Kuma wani boye Miki ba Sweety angwancewa zanyi,Nasha fama shekara da shekaru Ina fama,Badan tsoron Allah na ba da tuni Dan Iska kika aura,Islaha tace da Kuwa nayi kukan Daya isheni,To ya zakiyi tunda kin gani kina sona,Dan Billen naka birgeni yakeyi T&k cewar Islaha,ai Kuwa gogeshi za ayi Ina samun kudi zanje a goge min shi me za ayi da shi,Dan Allah ka barshi Yana maka kyau Ni inaso,tun farko fa ni Dana ganka Billen ne ya tafi da imanina,Ke baza ki cuceni ba kwana Nan zanyi kudi idan na tafi wajen Fuzail baza ki jawo a kalle Ni a gara ba,Nima Handsome Zan dawo,Yana magana a hankali ya jawo Islaha jikinsa Tace turarenka Dadi,Yarima ne ya siya min su na Amarci,Yana sonka gaskiya,Tanko Yana janta da Hira Yana shafe yarinya,Tanko an Zama Dan gayu ko Ina yanzu fes,ya fara kissing Islaha Tace Wai ya naji kamshim mint ka San min Alawar Mana Ni sai ka Sha ka hanani Haka ake yiwa Amarya rowa,Tanko yace mouth freshner ne,Dariya ya fara Yi shi kadai lokacin Daya tuna Farida Yana kazaminsa duk ta shanye kazantarsa,Islaha Tace lafiya yace ba komai,Yaushe za a min Alawar Madara Tanko Yana Mata wayo tare da zura Hannu a rigarta ya Kama Boobs dinta Tanko yaji laushi,Yace Uhm....uhm....harka....Yar baiwa sai kace auduga,Islaha tace yanzu bani da ikon hanaka shike Nan? Tanko yace kina hanawa za a zuro Hannu ta sama sai kin Sha Mari wasu Amaren Haka ake musu idan Suka hana Miji jikinsu Bayan ya biya sadaki sama ta Daya ce take girgiza.
Chapter 79 · 0% Book details