Sashe 26
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita Kuma Manal Bayan ta raka Shukrah Chemist taje ta kwatantawa me Chemist irin ciwon da Hajiya ke fama da shi,Ya hado Mata maganin Ulcer,ta tsaya ta siya Mata Maltina da Madara da abincin ci sannan ta siyowa su Falaqi ta dawo gidan har dakin Hajiya ta Kai mata,Wahala da yunwa ta ishi Hajiya ba shiri ta fara Shan kowanne maagani,Cikin Yan mintuna sai ga Hajiya ta warke,ta dauki abinci taci ta sha,Su Falaqi ma Suka koshi,Amma Farida tana zuwa Hajiya ta kalleta tace shegiyar ta karya tsafinta,Maganin Ruwa Gestid ta daga tace wala'allah a Nan ta Sako maganin taga mun ganeta shegiya har da siyo min abinci sabo da Kar na mutu na rataya a wuyanta,Falaqi yace Wai Me Manal tayi muku ne mu muna sonta tana kula da mu,Farida ta zuba Masa rankwashi,Sa'iha tace daga ya Fadi gaskiya,Masatura Tace Ni wallahi ma Nan gaba dakin Manal Zan koma da kwana,Alhaqatu itama Tace Nima Haka mu dinga koya Mata karatu.
Manal Kuwa tunda ta duba Wayarta taga ta dauke duf,gaba Daya komai yaki Yi,batayi Hankalin budewa ta goge ba Kawai ta barta ta kwanta Haka gashi gobe Farooq zaizo zance ta Gama shirinta,shima Fuzail Yana ta Kiran Wayarta ya fada Mata zaizo fa Amma da dare Shuru Wayar Bata shiga ya rasa dalili Haka ya hakura zuwa da safe.
Da safe ma Shuru Wayar Manal,Manal Allah yasa ta haddace number Farooq Kawai Wajen me shagon Kofar gidansu taje tare da karbar Aron waya ta Kira Fuzail,Shuru ba a daga ba,shi Fuzail ba sosai yake daga number da Bai Sani ba,Yana Gaban sarki yaji an dameshi da Kira Tsaki Yaja sannan ya daga,sai yaji Muryar Manal zumbur ya Mike tare da barin wajen memartaba sarki.
Wace Manal?
Masu Sharhi kunfi kowa birgeni,Ina sane da ku akwai special pages kowacce Bata Guda.
AsmaBaffa
AsmaBaffa
[1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭
IS DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP.
31-35
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMIE ~ZARIA
MRS OM@R
ASMAU SANI
ABDULMOUMUNIBARIRA
BILYN NAS
UMMU JAFAR
SADIYA GARBA SHESHE
MAMAN AFRAH
MUM KHADY
Malam Rabiu Isa Wanda kowa ya sani da Malam shine cikakken sunan Baban Manal,Asalinsa yankin Nasarawa state ne can cikin wani kauyen Shagari,Su biyar Iyayensu Suka Haifa duka maza a kauyen,Malam Salahu Shine na farko sai Murtala,Malam Nasiru sai Malam Umaru Wanda Allah ya Masa Rasuwa,sai Mas'ud shima Allah ya Masa rasuwa,Saura su Uku Suka rage,kafin Iyayensu su Rasu ba abinda Suka gada sai Harkar malinta,gidansu kaf limaman kauye ne,kowannensu Yana da Almajirai Kamar yanda Suma daga almajiranta Suka Zama Malamai,Suna da Ilimi na Masu karatun Allo hakan yasa tun suna matasa Suka fada Harkar tsubbu,Suka shiga rigar Malamai Suka koma Harkar bokanci tare da kulla alaka da Aljanu Wanda zasu dinga Yi musu hidima Suma suna biya musu bukatunsu,kaf kauyen tsoron gidan lilaman akeyi sabo da an San Basu da Imani ko digo.
Cikin ikon Allah Rabiu ya tashi da almajiransa ya bar Kauye ya koma cikin birni tare da Kama hayar gida shi da yaransa Almajirai daga Nan kasuwar bokanci ta bude a birni har ya mallaki gidan da su Manal ke ciki yanzu,Ana Haka Ya hadu da Hajiya Babar su Farida Zulai wacce asalinta Yar Katsina state ce itama gaba Daya tashi tayi ta tsincesu da danginta da yawa a Nasarawa,Tana da Yayye maza biyu sai sauran Yan Uwa,Iyayenta Kuwa dama basa raye a Hannun Dan uwanta ta girma Kawu Sani.
Tallan goro takeyi a kasuwa Malam ya hadu da ita Suka Fara Soyayya har sukayi aure tare da Yan Uwansa Suma,Malam Baida Imani a lokacin,baya tausayin mace ga wulakanci gashi da son Mata,ko magani Mace tazo Nema Wajensa sai yayi Zina da ita zai Mata magani,sabo da Aljanun da yake Muamula da su sune suke sa shi hakan sannan bukatarsa zata biya.
Ana Haka ya tafi Bauci Karin Ilimin bokancinsa a can ya hadu da Annatu Wato Hadiza Me tallan Fura,fara kyakyawa,tun daga siyen fura yaji shaawarta lokacin Kuma Zulai Wato Hajiya Shuru Taki Haihuwa alamar Bata Haihuwa.
Yana auren Annatu
Shekararta Daya ta Haifi Yazed sankacece fari tas Dake Annatu Fara ce kwal Haka Malam ma Yana da haske daga Nan Kuma Malam soyayya ta kare, sai ya tsani Annatu da jaririnta,ba Wanda ya tsana irin Yazed.
Komai zaiyi sai yayi shawara da aljanunsa sunan Jariri ma su Suka ce a sa Falaqi, ranar suna ya sa Masa Falaqi,Annatu Tace wallahi sai ta canja suna Dan baida ma'ana suka dinga Fada Hajiya tana ji tana murna sabo da ita Bata Haihu ba,ba a Dade ba Annatu ta yanka tinkiyarta tare da cajawa Yazed suna ta sa Masa Yazed,Haka Yazed ya taso cikin duka,zagi da tsangwama wajen Malam sabo da Aljanu sun bada suna Anna ta canja masa.
Bayan Shekaru Bakwai Hajiya ma ta samu ciki,murna Kamar tayi hauka itama tana samun ciki Malam ya tsaneta,bayan ta Haihu Nan ma Aljanu Suka ce a sa Mata Masatura,Itama Hajiya ganin an canjawa Yazed shine ta canja zuwa Farida,Malam ya dinga Bala'i yace sai ya koresu da kyar aka bashi Hakuri,Bayan wasu Shekaru Anna ta sake Haifo Manal,ranar Suna rikici ya hauke tsakanin Malam da Anna, aka sawa Manal Waqia da Umarnin Aljanu,Yazed da Kansa ya canja Mata suna Manal,Lokacin sai da Malam ya Kori Yazed daga gidansa ya koma kwana a masallaci,sai da ya kwashe watanni kafin Malam ya dawo da shi,duk wani aikin walaha Malam to Yazed yake sakawa har Yazed ya taso sosai tsakaninsa da Malam sai Harara,Kudin Makaranta ma Anna ke siyar da dabbobinta tana biya masa.
Lokacin Aljanu Suka hanashi Saduwa da matansa na sunna sai dai matan banza kullum baida Aiki sai Zina da Mata iri iri,gashi duk irin asirin da aka ce yayi ba ruwansa aikatawa zaiyi,ya raba aure ba adadi,ya haukatar da mutane,yayi Abu munana iri iri Wanda kisa ne Kawai Bai taba kashewa ba,Hajiya gajiya tayi ta fara masifa akan baya Bata hakkinta har an kwashe shekara Biyu,ganin Haka sai ya koma amfani da Yatsansa Wai Haka zai biya musu bukata,Kowacce ranar kwananta to da yatsa zaiyi amfani,Annatu ta rasa Gane inda yasa gaba Ganin irin wulakancin da yake wa matansa
Ganin Haka Hajiya ta tashi tsaye tace ai shima mutum ne Dole tsafi zai ci shi direct ta tafi gidan Malam Dan Haru Wanda taji Mata suna labarin iya aikinsa,tana zuwa Tace so take a juyo da Hankalin Malam gareta ya dinga Mata abinda take so,Ai Kuwa Aiki yayi Malam sai yanda Hajiya tayi da shi,ita Yana biya mata bukata Amma Banda Annatu da ta Zama aikinta gyaran gida da girki ta koma Yar aiki a gidan sun hade Mata Kai da Hajiya,Ana Haka Hajiya ita taci gaba da Haihuwa ita Kuwa Annatu shuru Sabo da baya ma Saduwa da ita,Katsam Watarana aka Kama Malam da yarinya karama Yar Shekara goma zai Mata fyade Allah yasa wasu maza a cikin Almajiransa suka Tona masa asiri sai da ya zauna a gidan yari na wata takwas,Bayan ya fito ya Dora daga inda ya tsaya ba abinda ya fasa,tunda Manal ta taso gwanin sha'awa kyakyawa da ita Fara kwal Hajiya ta tsaneta,Watarana Annatu ta shiga makwafta kafin ta dawo Hajiya ta durawa Manal Fiya fiya a kunne,Anna ta Iske Yarta ta sankame da gudu ta kaita asibiti yarinya tana Suma,Malam Kuma yace kwandala bazai biya ba,tunda Anna ta samu Manal ta warke ta hada tarkacenta da Manal ta gudu kauyensu,Malam sai takardarta ta saki ya aika Mata,Yazed yayi kuka ya gode Allah.
Daga Nan Kuma Hajiya ta koma Kan Yazed,Yana Namiji amma har girki shi yakeyi a gidan,ga shara da sauran ayyuka,Idan yayi ma Bai huta ba Haka Malam zai bishi da zagi da duka,Itama Hajiya tana yi masa mugunta kala kala a Haka Yazed ya taso har ya girma,duk da Haka Kuma Yana Dan fita ayyuka iri iri idan ya samu kudi ya biya kudin makaranta ko Annatu ta siyar da dabbobinta tana turo Masa kudin a Haka har ya Kai matakin Degree Lokacin Hajiya tana da Yara biyar hakan Kuma Malam Aljanu Suka hanashi Haihuwa tunda ya bawa Hajiya wani ruwan Rubutu ta Tasha Bata sake samun ciki ba har yau,duk Halayen Malam Dana Yan Uwansa babu Wanda Bai Sani ba,ba a yabonsu ko kadan.
Katsam Allah yajarabce shi da wata cuta wacce an rasa kanta,Kafafunsa basa Aiki,Haka wuyansa ya karkace gefe ga hannu ma ba sosai yake Aiki ba komai sai an Masa,magani ba Wanda basuyi ba,test anyi iri iri ance lafiya komai nasa,gaba Daya cutar Saida ta cinye arzikin da Malam ya Tara kaf Haka ta cinye na yan Uwansa,ga Harkar malitar tasu ta tsaya an daina yayinsu maganinsu ya daina Aiki kaf,gaba Daya sai Suka daina ta Dole,ga Talauci Yana Kara riskarsu Yan gonakin ma da suka rage Gomnati ta kwace,Ganin Bala'in yayi yawa Malam da Yan Uwansa Suka Fara Dana sani,kullum cikin nadama suke,Yazed Kuma ya gaji sabo da lalura akwai tausayi,Malam Salahu yace yazo da Malam Kaninsa a gwada Yi Masa karatun Qur'ani na sati biyu ko za a dace Suka tafi da Malam Kauye za masa maganin.
Ci Gaban labari
Fuzail da fara'a ya furta Ina kika Shiga Haka? me ya samu wayar? Manal tana wani murmushi Jin muryar Sahibinta harda lankwashe Murya Wanda Bata San ma tayi hakan ba ta furta Wayar ce jiya ta dauke duf nayi nayi taki kunnuwa na rasa dalili,yanzu wannan layin na waye? Fuzail ya tambaya ta furta Na me Shago ne,Kishi ne ya Kama Fuzail me ya hada ki da me Shago har da wani karbar wayarsa? to ba Kai Zan Kira ba shine hadina da shi kawai,Ana yin Sallar Magriba Zaki ganni a Kofar gidanku,Manal ta matsa gefe tana kasa da Murya cike da Jin Dadi tace kayi min kwalliya Shadda zaka saka min,Fuzail yasan an bashi Aiki sabo da saka shaddarsa baifi sau hudu ba a duniya,to Kawai yace,Tace Anjima Yaya Yazed zasu da dawo da Malam idan kazo sai ku gaisa,Fuzail yace Allah ya kaimu,me Zan siyo Miki? Ba komai gwara ka dinga Tara kudin Nan sai munyi aure ka siya Mana kayan abinci shinkafa buhu Guda nasan ma Sai mun shekara Bamu cinye ba,Dariya ta bawa Fuzail ita Bata da Aiki sai zancen abinci.
Manal Kuwa tunda ta duba Wayarta taga ta dauke duf,gaba Daya komai yaki Yi,batayi Hankalin budewa ta goge ba Kawai ta barta ta kwanta Haka gashi gobe Farooq zaizo zance ta Gama shirinta,shima Fuzail Yana ta Kiran Wayarta ya fada Mata zaizo fa Amma da dare Shuru Wayar Bata shiga ya rasa dalili Haka ya hakura zuwa da safe.
Da safe ma Shuru Wayar Manal,Manal Allah yasa ta haddace number Farooq Kawai Wajen me shagon Kofar gidansu taje tare da karbar Aron waya ta Kira Fuzail,Shuru ba a daga ba,shi Fuzail ba sosai yake daga number da Bai Sani ba,Yana Gaban sarki yaji an dameshi da Kira Tsaki Yaja sannan ya daga,sai yaji Muryar Manal zumbur ya Mike tare da barin wajen memartaba sarki.
Wace Manal?
Masu Sharhi kunfi kowa birgeni,Ina sane da ku akwai special pages kowacce Bata Guda.
AsmaBaffa
AsmaBaffa
[1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭
IS DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP.
31-35
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMIE ~ZARIA
MRS OM@R
ASMAU SANI
ABDULMOUMUNIBARIRA
BILYN NAS
UMMU JAFAR
SADIYA GARBA SHESHE
MAMAN AFRAH
MUM KHADY
Malam Rabiu Isa Wanda kowa ya sani da Malam shine cikakken sunan Baban Manal,Asalinsa yankin Nasarawa state ne can cikin wani kauyen Shagari,Su biyar Iyayensu Suka Haifa duka maza a kauyen,Malam Salahu Shine na farko sai Murtala,Malam Nasiru sai Malam Umaru Wanda Allah ya Masa Rasuwa,sai Mas'ud shima Allah ya Masa rasuwa,Saura su Uku Suka rage,kafin Iyayensu su Rasu ba abinda Suka gada sai Harkar malinta,gidansu kaf limaman kauye ne,kowannensu Yana da Almajirai Kamar yanda Suma daga almajiranta Suka Zama Malamai,Suna da Ilimi na Masu karatun Allo hakan yasa tun suna matasa Suka fada Harkar tsubbu,Suka shiga rigar Malamai Suka koma Harkar bokanci tare da kulla alaka da Aljanu Wanda zasu dinga Yi musu hidima Suma suna biya musu bukatunsu,kaf kauyen tsoron gidan lilaman akeyi sabo da an San Basu da Imani ko digo.
Cikin ikon Allah Rabiu ya tashi da almajiransa ya bar Kauye ya koma cikin birni tare da Kama hayar gida shi da yaransa Almajirai daga Nan kasuwar bokanci ta bude a birni har ya mallaki gidan da su Manal ke ciki yanzu,Ana Haka Ya hadu da Hajiya Babar su Farida Zulai wacce asalinta Yar Katsina state ce itama gaba Daya tashi tayi ta tsincesu da danginta da yawa a Nasarawa,Tana da Yayye maza biyu sai sauran Yan Uwa,Iyayenta Kuwa dama basa raye a Hannun Dan uwanta ta girma Kawu Sani.
Tallan goro takeyi a kasuwa Malam ya hadu da ita Suka Fara Soyayya har sukayi aure tare da Yan Uwansa Suma,Malam Baida Imani a lokacin,baya tausayin mace ga wulakanci gashi da son Mata,ko magani Mace tazo Nema Wajensa sai yayi Zina da ita zai Mata magani,sabo da Aljanun da yake Muamula da su sune suke sa shi hakan sannan bukatarsa zata biya.
Ana Haka ya tafi Bauci Karin Ilimin bokancinsa a can ya hadu da Annatu Wato Hadiza Me tallan Fura,fara kyakyawa,tun daga siyen fura yaji shaawarta lokacin Kuma Zulai Wato Hajiya Shuru Taki Haihuwa alamar Bata Haihuwa.
Yana auren Annatu
Shekararta Daya ta Haifi Yazed sankacece fari tas Dake Annatu Fara ce kwal Haka Malam ma Yana da haske daga Nan Kuma Malam soyayya ta kare, sai ya tsani Annatu da jaririnta,ba Wanda ya tsana irin Yazed.
Komai zaiyi sai yayi shawara da aljanunsa sunan Jariri ma su Suka ce a sa Falaqi, ranar suna ya sa Masa Falaqi,Annatu Tace wallahi sai ta canja suna Dan baida ma'ana suka dinga Fada Hajiya tana ji tana murna sabo da ita Bata Haihu ba,ba a Dade ba Annatu ta yanka tinkiyarta tare da cajawa Yazed suna ta sa Masa Yazed,Haka Yazed ya taso cikin duka,zagi da tsangwama wajen Malam sabo da Aljanu sun bada suna Anna ta canja masa.
Bayan Shekaru Bakwai Hajiya ma ta samu ciki,murna Kamar tayi hauka itama tana samun ciki Malam ya tsaneta,bayan ta Haihu Nan ma Aljanu Suka ce a sa Mata Masatura,Itama Hajiya ganin an canjawa Yazed shine ta canja zuwa Farida,Malam ya dinga Bala'i yace sai ya koresu da kyar aka bashi Hakuri,Bayan wasu Shekaru Anna ta sake Haifo Manal,ranar Suna rikici ya hauke tsakanin Malam da Anna, aka sawa Manal Waqia da Umarnin Aljanu,Yazed da Kansa ya canja Mata suna Manal,Lokacin sai da Malam ya Kori Yazed daga gidansa ya koma kwana a masallaci,sai da ya kwashe watanni kafin Malam ya dawo da shi,duk wani aikin walaha Malam to Yazed yake sakawa har Yazed ya taso sosai tsakaninsa da Malam sai Harara,Kudin Makaranta ma Anna ke siyar da dabbobinta tana biya masa.
Lokacin Aljanu Suka hanashi Saduwa da matansa na sunna sai dai matan banza kullum baida Aiki sai Zina da Mata iri iri,gashi duk irin asirin da aka ce yayi ba ruwansa aikatawa zaiyi,ya raba aure ba adadi,ya haukatar da mutane,yayi Abu munana iri iri Wanda kisa ne Kawai Bai taba kashewa ba,Hajiya gajiya tayi ta fara masifa akan baya Bata hakkinta har an kwashe shekara Biyu,ganin Haka sai ya koma amfani da Yatsansa Wai Haka zai biya musu bukata,Kowacce ranar kwananta to da yatsa zaiyi amfani,Annatu ta rasa Gane inda yasa gaba Ganin irin wulakancin da yake wa matansa
Ganin Haka Hajiya ta tashi tsaye tace ai shima mutum ne Dole tsafi zai ci shi direct ta tafi gidan Malam Dan Haru Wanda taji Mata suna labarin iya aikinsa,tana zuwa Tace so take a juyo da Hankalin Malam gareta ya dinga Mata abinda take so,Ai Kuwa Aiki yayi Malam sai yanda Hajiya tayi da shi,ita Yana biya mata bukata Amma Banda Annatu da ta Zama aikinta gyaran gida da girki ta koma Yar aiki a gidan sun hade Mata Kai da Hajiya,Ana Haka Hajiya ita taci gaba da Haihuwa ita Kuwa Annatu shuru Sabo da baya ma Saduwa da ita,Katsam Watarana aka Kama Malam da yarinya karama Yar Shekara goma zai Mata fyade Allah yasa wasu maza a cikin Almajiransa suka Tona masa asiri sai da ya zauna a gidan yari na wata takwas,Bayan ya fito ya Dora daga inda ya tsaya ba abinda ya fasa,tunda Manal ta taso gwanin sha'awa kyakyawa da ita Fara kwal Hajiya ta tsaneta,Watarana Annatu ta shiga makwafta kafin ta dawo Hajiya ta durawa Manal Fiya fiya a kunne,Anna ta Iske Yarta ta sankame da gudu ta kaita asibiti yarinya tana Suma,Malam Kuma yace kwandala bazai biya ba,tunda Anna ta samu Manal ta warke ta hada tarkacenta da Manal ta gudu kauyensu,Malam sai takardarta ta saki ya aika Mata,Yazed yayi kuka ya gode Allah.
Daga Nan Kuma Hajiya ta koma Kan Yazed,Yana Namiji amma har girki shi yakeyi a gidan,ga shara da sauran ayyuka,Idan yayi ma Bai huta ba Haka Malam zai bishi da zagi da duka,Itama Hajiya tana yi masa mugunta kala kala a Haka Yazed ya taso har ya girma,duk da Haka Kuma Yana Dan fita ayyuka iri iri idan ya samu kudi ya biya kudin makaranta ko Annatu ta siyar da dabbobinta tana turo Masa kudin a Haka har ya Kai matakin Degree Lokacin Hajiya tana da Yara biyar hakan Kuma Malam Aljanu Suka hanashi Haihuwa tunda ya bawa Hajiya wani ruwan Rubutu ta Tasha Bata sake samun ciki ba har yau,duk Halayen Malam Dana Yan Uwansa babu Wanda Bai Sani ba,ba a yabonsu ko kadan.
Katsam Allah yajarabce shi da wata cuta wacce an rasa kanta,Kafafunsa basa Aiki,Haka wuyansa ya karkace gefe ga hannu ma ba sosai yake Aiki ba komai sai an Masa,magani ba Wanda basuyi ba,test anyi iri iri ance lafiya komai nasa,gaba Daya cutar Saida ta cinye arzikin da Malam ya Tara kaf Haka ta cinye na yan Uwansa,ga Harkar malitar tasu ta tsaya an daina yayinsu maganinsu ya daina Aiki kaf,gaba Daya sai Suka daina ta Dole,ga Talauci Yana Kara riskarsu Yan gonakin ma da suka rage Gomnati ta kwace,Ganin Bala'in yayi yawa Malam da Yan Uwansa Suka Fara Dana sani,kullum cikin nadama suke,Yazed Kuma ya gaji sabo da lalura akwai tausayi,Malam Salahu yace yazo da Malam Kaninsa a gwada Yi Masa karatun Qur'ani na sati biyu ko za a dace Suka tafi da Malam Kauye za masa maganin.
Ci Gaban labari
Fuzail da fara'a ya furta Ina kika Shiga Haka? me ya samu wayar? Manal tana wani murmushi Jin muryar Sahibinta harda lankwashe Murya Wanda Bata San ma tayi hakan ba ta furta Wayar ce jiya ta dauke duf nayi nayi taki kunnuwa na rasa dalili,yanzu wannan layin na waye? Fuzail ya tambaya ta furta Na me Shago ne,Kishi ne ya Kama Fuzail me ya hada ki da me Shago har da wani karbar wayarsa? to ba Kai Zan Kira ba shine hadina da shi kawai,Ana yin Sallar Magriba Zaki ganni a Kofar gidanku,Manal ta matsa gefe tana kasa da Murya cike da Jin Dadi tace kayi min kwalliya Shadda zaka saka min,Fuzail yasan an bashi Aiki sabo da saka shaddarsa baifi sau hudu ba a duniya,to Kawai yace,Tace Anjima Yaya Yazed zasu da dawo da Malam idan kazo sai ku gaisa,Fuzail yace Allah ya kaimu,me Zan siyo Miki? Ba komai gwara ka dinga Tara kudin Nan sai munyi aure ka siya Mana kayan abinci shinkafa buhu Guda nasan ma Sai mun shekara Bamu cinye ba,Dariya ta bawa Fuzail ita Bata da Aiki sai zancen abinci.