← Book details Mafarkin Farida Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 90 OF 95

Sashe 90

Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sati biyu da Haihuwar Manal su Annatu,Malam da matansa,Mijin Annatu,Farida,Belloti,Tanko Islaha gaba daya suka keta hazo Maimartaba ne ma ya biya a aljihunsa ba Fuzail ba,Manal kam ba zuwa school ta Haihu Amma ko me aka Yi a school har gida Kawayenta ke kawo Mata ta karanta,a hankali Baby sai girma takeyi tana kiba tayi wani wayo,Hajiya Sharifa ke kula da komai,sati biyu da kwana Uku Manal tayi wankan tsarki jini ya dauke,tunda ta Haihu take Amfani da kayan gyaran jiki Hajiya Sharifa sai tsumata takeyi,Farida ma tana Aiko Mata Kamar sabuwar Amarya, ba dama Manal taje part din prince sai suce Taki tsayawa ta kula da Baby ita Kuma Manal tasan halin Fuzail da maitar sha'awarsa,Suna waya da Farida tace kisa Shukrah ta Miki planning wallahi idan ba Haka ba kafin ki yaye Minal kin samu cikin wata,Manal tace ke Ni bana so na hadu da matsala shi ya dinga Releasing a waje,Farida tayi Dariya Tace ki siyi condom to ki bashi Kawai,Manal tace to,Manal harda siyowa a sirri kwali Guda.

Da dare tana dakinta Hajiya Sharifa tana kwance da Minal sunyi bacci ma da wuri yau,tunda Manal ta samu tsarki take sha'awar mijinta kamar me sabo da Magungunan tsumin da take kurba,tayi wanka kenan ya leko dakin tare da komawa palo,a Haka ta fito daure da towel tana masa Sannu da zuwa,Fuzail ya Zama Kamar maraya Baya Jin Dadi an hanashi matarsa ko rage zafi Bai da damar yi,Manal Tace me zakaci?,Binta yake Kawai da kallo kamar maye,Hannunta ya rike tana tsaye yace Sunshine har yau Baki tsarki ba? Manal tace laaaa nayi tsarki tun shekaran jiya mantawa nayi ban fada maka ba,Kin dauki hakkina hakurina ya kusa karewa romancing dinma kiyi min an hanaki Kuma kin biye musu,Ummi ce fa da kanta prince ya zanyi da ace na bangarena ne Zan iya bijirewa amma taya Ummi zata ce Kuma nace a'a Kai kanka ai Haushina zaka ji,Kamar yanda Zan yiwa Annatu haka zanyiwa Umminka.
Me zaka ci ta Furta tare da Zama a saman cinyarsa,Ke ya furta,Dariya tayi tace nifa me zaka ci nace,Yace ae ai Nima nace ke, naci abinci wurin Ummi yanzu,Manal Tace Allah sarki Prince Dina,Dariya yayi yace Saura kadan na fara kuka,gashi kullum kiyi ta cin kwalliya Ina kallo,sai kiba da kyau kikeyi,Prince mikewa yayi ya ja Hannunta,ta tirje kamar baza ta bishi ba ya Fisgi Hannun nata Suka fada wani bedroom,suna Shiga ya zame Towel din ya jefar Manal tace ka sa key Kar a shigo kaga 8pm Kuma ba part dinka bane fa,Key ya saka Gam.

Har tsoro ya ba Manal yanda ya rude ya haukace Mata Yana Murzata nutsuwarsa ta gudu kayan jikinsa ma sabo da rudewa Yana ta kici kicin cirewa sai da Manal ta taimaka Masa tana Dariya, bakinta ya cafka ya shiga Sha kamar me, saman bed Suka fada Manal ta zage tana Masa abubuwa masu nauyi yanda zata jiyar da shi Dadi,condom ta Mika Masa tare da cewa muyi planning My love Kar na samu wani cikin ban yaye Minal ba,Fuzail yace Allah ya kiyaye Ni banyi Niyyar planning yanzu ba so nake ki sake Haifo min daya sai ki huta amma daga yin Daya Ni ban yarda ba,kuma ma Condom Zan sa nida matata bazan ji dadi yanda nake so ba,Manal kuka zata Masa yace shiiiii....Kawai yaci gaba da sarrafata tana so ta gudu amma ta makara tuni ya samu ya shigeta yaji ta matse Gam Gam,ta matse da yawa kamar Virgin,ita kanta sai data ji jiki,garin tsotsar Albarkatun kirjinta ya zarce da shanye ruwan Nonon Jaririya,Manal ya dinga jajjagewa son ransa Yana sambatu yaji wani matsanancin Dadi data kara na musamman,sai data ji Dan jiki yau a hannunsa,amma ta shayar dashi sweet na mamaki,sake gigicewa yayi a kanta,sai yabonta yake Yana Kara nuna Mata so,Toilet Suka fada Sai da suka tsarkake kansu tare da sake sabon wanka sannan Suka fito,ya shirya ya maida kayansa sannan ya manna Mata kiss a goshi tare da furta Good Night,I love you,Love too ta furta thanks yace suka fita ya wuce part dinsa Manal ta koma daki wajen Sharifa,Hajiya Sharifa ta farka tace har yanzu Baki shirya ba Ina kika fita? Manal tace lna kitchen na tafasa wani magani,Hajiya Sharifa tace yawwa ai gwara da kika nutsu Kinga muna tare har 2months bake ba samun ciki da wuri,Manal tace ai Kuwa dai hakan yafi ta barta Nan.

Tun daga wannan Rana kullum Fuzail sai yazo da dare,Hajiya Sharifa tana yin bacci Manal zata fadawa Fuzail a waya sai yazo su shige wani room su kwashi love,Hajiya Sharifa har mamaki takeyi duk Nacin sintirin Fuzail yanzu baya shigowa sosai Haka Manal ta share Harkar gabanta takeyi.

Wasa Wasa har Manal tayi Arba'in lokacin Kuma ta koma tana zuwa school,a gida take matse nono a feeder a saka a flask kafin ta dawo Baby Minal tana da abincinta,ganin an hanashi sakewa da matarsa yace Abuja zai koma da ita gaba Daya,Ummi ce tace ka Bari Yan uwanta su dawo daka Saudiya sai ku tafi tunda sun kusa, Farida ita kuwa a kasa me tsarki ta fara laulayin ciki Belloti sai murna akeyi yace Haba gaskiya Mana naji Kullum Injin Dap Kamar ana Masa juye,maza ki dinga Shan Zamzam da yawa Jariri ya samu tabaraki.

Bangaren Yazed soyayya suke Sha Kamar me Yayin da Fuzail ya Bawa Maimartaba takardun Yazed aka samo Masa aikin Gomnati a waje me tsokar gaske a iya allowance kadai ya mallaki mota me tsada, Su Afra da Falaqi duk makarantu masu tsada Manal ta canja musu.
Bayan sati Daya su Annatu Suka sauka a Nigeria lafiya,Fuzail har can Suka je Sannu da zuwa shi da Manal,Suka je gidan Farida ma yini Guda Suka yi mata.

Bayan sun dawo taje gidan Shukrah sannan taje gidan Malam,da Prince Suka kaiwa Yazed Ziyara,Manal taga yayanta girma ya fadi sai lallaba mace yake yi tana ta dariya sai kallon Yazed takeyi Wai akan ta sun Iske shi Yana gyarawa Raheela gashi shike nan,Ko a jikinsa baya kunya shi kam,Amma Manal sai Kallonsa tana cewa oh Yaya Ashe kema dai A ne,Dariya Fuzail yayi yace Yayan Guda ma baza a daga Masa kafa ba,kyaleta sai na mareta tukun duk a Kauye ta koyo sa ido,ai ke Manal baza ki waye ba shi yasa,Dariya tayi tace Yaya na tuna Sanda ka dakko Ni a tasha farkon zuwa na birni,Dariya sukayi Fuzail yace ni Sanda na fara ganinki da Botikin awara nake tunawa,Raheela tace gaskiya ku kyale min kanwa Haka,Manal ta Mika Mata Baby Minal tana cewa kyale su Raheela,Yazed yace Mene Haka Raheela Gatsal,to Aunty Raheela shike Nan cewar Manal,sai da Yamma zasu tafi Raheela ta Shiga bedroom Yazed ya bita shima Yana cewa ku jira mu,suna Shiga Bedroom ta kwaso turarukan da zata bawa Manal Yazed yace I miss you yau yini Guda Su Manal sunki tafiya haba,Dariya Raheela tayi ya shiga kissing dinta Suka Rungume juna suna ta fama.

Manal Shuru Shuru Suka ji ba Yazed ba Raheela,Manal tace Wai me sukeyi ne haka a ciki? Ina Zan sani cewar Fuzail,Kai yanzu fa Yaya shima Naga ya susuce sai kallo Raheela yake Kamar maye,Ni wlh mamaki nakeyi Yaya sai ya nuna shi baya ko sha'awa amma kaga ya canja yanzu da zanyi laifi Haka zai dinga min Nasiha shi na Allah bayan Yana murkushe tasa.

Wayyo Minal tana wajensu Kar dai suyi Abu a gabanta,to Iskanci yayi wai da Zaki takurawa rayuwarsa Yana aikin Lada kin dame shi da sa Ido ki kyale shi idan ya Gama samun ladansa zasu fito,ke Sanda kike naki wa ya kulaki,Manal tace Raheela Kuma anga kyakyawan Yayana an makale Masa za a kashe shi da kisisina ai Ina kallonta harda shafawa Yaya wuya shi Kuma yayi Mukus harda lumshe Ido, Fuzail Yana dariya yace Wai ke Ina ruwanki ke wacce fitsarar ce bakya Yi? Manal tace ai dama Ni tun asali ban nuna Ni saliha ba ce dama can Ni na nuna Yar duniya ce Ni kula ne baka Yi ba,da Kauye a jiki na lokacin,Kauye ke tabani amma haba Malam ai mu bama boye boye,shi da yake nuna Mana ustazu ne shi,Fuzail yace to Zo Nima na samu ko Lada ashirin ne,fuskarta yabi da kiss ko Ina sannan ya dire a cikin bakinta sai da ya gaji yace Uhm Kar a kureni a gidan Yaya Guda,Gashi Nan idonka har ya canja,suna Haka sai Suka jiyo tafiyar Yazed suna dariya sun fito fes ba alamar wani Abu ya faru,Manal da sa Ido tace Raheela wanka Kika Yi ne? Naga Kamar fuskarki tayi fresh,Yazed ya gasawa Manal Harara yace zanci Ubanki wallahi kin girma Baki San kin girma ba, Fuzail Yana dariya yanda Yazed ya wani fuske ya bata rai a dole Ustaz yace ayi Hakuri babban Yaya ta tuba,Raheela tace Alwala nayi sai na Gama girkin dare zanyi,Manal tace ba kyau a dinga jinkiri.....kafin ta rufe baki Yazed yazo da Niyyar Marin manal baya son raini,Fuzail da sauri ya Kare yace Haba ya zaka tsargu itafa Wife dinka takewa irin dai fada na Mata,su ai Mata Haka suke har language ne da su sai suyi magana a gabanka baka Gane me suke nufi,ai itama Raheela ta Gane yaren ko? Raheela da sauri Tace ae na Gane Ni,Yazed yace dan Allah Prince dauke ta ku tafi Bata da kunya Zan iya marinta yanzu bana son raini,Yara yanzu sai su dinga Raina babba.
Chapter 90 · 0% Book details