Sashe 66
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai da suka danyi nisa Bayan sun hau babban Hanya Uche ya sake cewa cikin hausarsa da Bata fita we Ina Wana Mata za shi? Bana Gane ba,Beloti karka jawo nayi loosing Control baza kaji da kyawu ba ehem chike nan.
Farida kuka ya tsaya tana zare Ido,Matsiyaci Belloti sai da ya tabbatar sun shiga daji sosai sannan yace Amarya tace,aure aka Daura min,Uche yace I don't Understand you aure like how? Aure daka sani wallahi kaji karshen rantsuwar mu kenan,Uche yasan idan Belloti yace wallahi to da gaske yake, Hannu ya daura a ka Yana ihu yace ewoooo.....ewoooo.....tunda kayi ransuwar masallaci irin naku fa to fa nasan da gaske ne,Ke wannan yaro baka da ankali,ya Kuna aure Kamar wasan kanan kananan Yara? Yaushe ka fada soyayyar Belloti? Yaushe kasan Hali nasa? Aiki Nasa duk baka sani ba ka yarda just like that,yace Yana sonka ka Amince kace yes wannan yaro baka da ankali wooooo Hausa people wooooo,Farida ya sake juyowa ya kalla ta zazzaro ido,Uche ya sheke da dariya yace abeg no vex kaso mijinka wooo ba ruwana,bani Zana dau nauyinka ba Ina fada maka gaskiya ne baka Yi hankali ba,ko baka da Iyaye ne? A street ya ganka? Farida ta fashe da kuka Kawai,Uche ya Bude Baki yace I'm Sorry Baby sunanka Ummee? Belloti yace sunanta Farida,chaii da Ummee yayi Kama a hausa people,karka yarda da wani Farida kafi dacewa da Ummee,Uche idan ya kalli Farida sai ya kwashe da dariya yace zaka ci Ubanka yaro dakinku Daya tal a gidana.
Kidansu na church Wanda akayi da yaren Igbo Uche ya kunna,ya saki kidan ba Dadi Ana ta ambatar Jesus Ana gwalan gwalan din yare,Belloti duk ya iya wakokin sabo da Zama da su Uche sai bin wakar yake Yana tuki Yana shara uban wuta,Idan aka Ce Jesus sai ya daki sitiyari ma,Farida mamaki ya kamata,Sai ga Belloti ya zaro Wiwi ya kunna tare da furta Sorry Masta,Uche yace Miko min Daya Nima,Suka bulbule Farida da Hayakin Wiwi gashi sunki sauke ko glass,Farida dama ba kunya gareta ba Tace Dan Allah ku sauke glass kana uban shara gudu kana Jan wiwi ga Kun kulle ko Ina zaku sa min ciwon Kai ko tsoron mutuwa bakwa yi? Belloti yace kowa ya mutu kwanansa ne ya Kare Aljanna ta me Rabo ce Yana sheka dariya,Uche yace kai yarinya ka daina damuwa idan an mutu chike nan bacci akeyi me dadi a kabari ba Wanda zaiyi Disturbing naka, yana Kora wata Yar giya a karamar kwalba,Belloti yace ah Oga Ashe akwai ragowar Votka? Kwana Guda kenan ban Kora ba,ya motar kayan nan hope ba a Kama Mana ba? Uche yace Kaya suna Nan sunje tuni shi yasa na matsu mu koma akwai sabuwa an fitar da kwalaba karama Amma tafi ta Votka girma,Belloti yace Nice very very nice....akwai harka kace suka tafa,Farida taga ko kulata Basu Yi ba,Harkar gabansu Kawai sukeyi sauraronta ma basa Yi,Sai da aka Yi nisa Belloti ya juyo yace ke dama kina ciki ne? Ai na manta Dake wallahi,Farida ta harareshi tare da furta ta sama na tashi ai,karfa ka Raina min hankali wallahi nafika tijara,idan kanka Yana hayaki Ni wuta ke tashi a ciki,Uche Yana ji yace wuta na tashi a kanka zaka rasa gashi yarinya gashi wajen mace akwai Chau ,Tsaki Farida tayi Kawai,Belloti yace Zaki San kinwa uban gidana Tsaki Zan ga Tijarar da kika fini,wallahi kika min Iskanci a dajin Nan Zan tsaya na jefar dake,bana son Rashin kunya wlh ki kiyaye karki jawa kanki Baki Sanni ba bani da mutunci cikakken tantiri ne Ni,Bari muje gidan Zaki gani da idonki,ba wata Yar birni data Isa ta Raina min hankali yanzu,Aurenki nake Yi ki Lallabani ko ki Zama sakin Wawa kwananan Nan,Shuru Farida tayi Tace Amma kasan nayi maka Adalci ko zuwan farko na Amince na soka,da kika ga Baki da mafita ba ai dole ce tasa Kika aureni Amma da Wanda ya fini yazo ko kallona baza kiyi ba,wanne darene jemage Bai gani ba,wallahi duk abinda kikaga ya samu gafiya jelarta ce da ta Bari a waje,ki Lallabani mu zauna lafiya,bani da Burin zaluntarki ko Dan sabo da Manal,Darajar Manal zakici Amma idan kinyi Hakuri da abinda Zaki gani mun zauna lafiya,Ni soyayya nake bukata,idan Zaki min ba abinda bazan Miki ba,Bana Neman Mata shi yasa na aureki,Zaki ga abubuwa daban daban,idan kinji ki kinki gani mu zauna lafiya Idan kinki kince shishigi Zaki min Kuma jikinki zai fada Miki.
Idan Baki yarda ba idan munje sabon Hari ki Shiga cikin bariki ki tambaya waye Belloti,Sabo da Manal kadai Zan Dan dinga raga Miki.
Ina Matukar godiya masu sharhi.
AsmaBaffa
[1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP
81-85
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Bilyn Nas
Nafee
Leela
Tajra lollipop
Mom Aneesah
Maryam Adamu
Teema
Malakso
Fatima Bature Ali Mmn Muh
Amina Baba
Tafiya sukayi me Dan Nisa Belloti ya sake juyowa yace kina ciki ne?Farida tsoro ya kamata tace Dan Allah mu koma a dakko Yaya Yazed muje da shi yaga gidan,Belloti yayi Dariya yace kin fara tsorata kenan? Kin manta Sanda nace Zan dakko muku motar haya guda daya aje ko da kawayenki ne Hajiyanki tace ai tunda nace baza a Kai kayan jere ba komai na zuba a gidana ba damuwa,in Bari daga baya za a hada dangi suzo suga gidan daban tunda ba a shirya ba,ba uban Wanda nake Jin kunya a danginki tunda an rigada an daura magana ta kare,Malam Yana cewa zai hada dangi a Basu mota ke da Hajiya kuka zakalkale Kuna cewa da su Annatu Yan Kauye za a tattara a Kai Miki gida zasu lalata Miki gida,akan a kwashi Yan Kauye suje sai dai a tafi Dake ke Daya,Malam yace shi Kuma baza aje da kawaye ba sai dai danginsa idan Baku Amince ba kibi Ango ke Daya,kika biyo Ni,ai ban Miki dole ba,in Banda ke shashasha ce ance Miki aure Wasa ne? Dan kin San gidan Iyayena Ni kika sani? Kuma a kauyen nake? Ke Farida ban San Baki da hankali ba sai Dana aureki ke da Hajiyan Taki duk kwakwalwar tinkiya ce da ku,a Haka Kamar wayayya Ashe banza ce ai gwara Yan kauyen da ke,ke a jahilan ma kinfi jahili Jahilci wallahi har kina da bakin zagin Yan kauye? Uban me kuka Tara? Nawa ne da ku?
Tasan laifinsu ne ita da Hajiya sukace baza a Kai musu Yan Kauye ba, ba bakin Kare Kai sai Tace an kusa zuwa ne? Belloti yace sa takalminki...Farida taga anyi tafiya tafi ta 1hr, Uche Yana wakarsa Yana cewa sa min wakar Emenyi Wanda yayi a France Church,Belloti yace wayyo kalbina wakar tana min Dadi duk da ba addini na ba,Baki Farida ta tabe tare da kwanciya a Bayan kujera ta rufe Fuska da mayafi,Belloti yasa Hannu ya dage mayafin tare da cewa gashi Nan nayi Budar Kai tunda ita kike bukata a dakko dangi suyi miki, kin rufe Fuska kamar Munafuka,Farida Bata ce komai ba,Uche yace Amarya kayi Chau,ka kula da mijinka wooo Everytime Beer,Consumer ne ni a Kira giya cewar Belloti,Waka Suka canja ta Yan Naija suna bi da bakinsu sun cika motar da Hayaniya,Farida a ranta Tace komai akayi da jaki sai yaci Kara,dama mutumin Kauye Ina zai waye,Belloti yaji tsakinta yace kwantar da hankalinki Amarya munyi nisa a tafiyar Nan bazan gaji ba Muna zuwa akwai Fresh Cucumber, sabo da Ni kin San Cucumber aka min ba Banana ba,Banana ta Yara ce ai ni Belloti Rabajas,ga katuwar Katifa sai ki juya sau Uku Baki Fado ba ba irin ta dakinki ba, Juyawa Farida tayi ko kulashi Bata Yi ba.
Suka ci gaba da tafiya yunwa ta kwakwule Farida amma Suka ce su baza su tsaya ba giyarsu ta ishe su,Farida Tace Dan Allah karku kashe mu a mota kuna ta Shan Kayan Maye,just Ordinary Alcohol ce fa Cewar Uche,Belloti yace Kai rabu da ita cocaine Muka Sha Dan Uwarki.
Shuru Farida tayi taga abin nasu ba arziki,Sai lokacin Farida ta tuna da Innalillahi wa innailayhirrajun....ga yunwa ga gudu bana Wasa ba,ga Shan giya suna ta tafiya faaaaaaaaaaa Haka Farida ta bude Jakarta kazar maganinta na Mata da Walida ta saka Mata a Leda Tace Kar taci sai sunje gidan Belloti yunwa tasa ta dakko abarta ta Shiga yaga tana ci tana Shan Malitinar Dake jakar ta,Belloti yace kaza Haka ba bismillah? Farida ta dauke abarta daga saman cinyarta ma ta rike a Hannunta sai da ta cinye abarta tas har Kashin sannan ta jefar da Leda ta goge Hannunta yace Kara wuta ja muje kowa ya mutu kwanansa ne ya Kare cewar Farida ta cika timbinta,Basu je Kano ba sai dare suka isa sabon gari,Wani Dan gida ne me Dan kyau yasha tiles harda Gate gidan Uche kenan Nan Suka shiga,Farida ta danji sanyi a ranta ganin gidan ba laifi koma yane da sauki sauki,Gidan ga haske ko ina,Belloti Yana kulle mota yace shigo min da kayana,Shi da zai mata iso amma shi za a dakkowa kaya,Belloti yayi ciki abinsa Yana Mika,Farida ta dauki iya kayanta ta bi bayanta,Daki ne Kato yasha tiles da toilet a ciki sai Katifa da sauran tarkacen girkin Belloti da Dakin tsaf da shi sai Yar Kura ta alamar me dakin baya Nan,Ina kayan Nawa? Farida Tace suna waje a Compound Ni baiwarka ce,Mari Kawai taji Belloti ya kwasheta da shi,yace ki kula wlh ba a Gaya min ko wacce magana,Idan baza ki gaji da furuci anyhow ba to Zaki ga anyhow,If you do anyhow you go see anyhow wallahi,Ina tausaya Miki bakya gani,Tsawa ya Mata dakko min jaka,Farida tayi waje da gudu ta dakko ta kawo yace Fara shara da mopping bana son kanzanta yanzu Zan fita kafin na dawo Naga ko Ina tsaf.
Farida Hawaye ya zubo Mata na tausayin kanta Tace wallahi gwara Tanko na,na rantse da Allah bazan yafe maka ba,Belloti yace Bari na dawo mu Sha Amarci yayi waje.
Farida kuka ya tsaya tana zare Ido,Matsiyaci Belloti sai da ya tabbatar sun shiga daji sosai sannan yace Amarya tace,aure aka Daura min,Uche yace I don't Understand you aure like how? Aure daka sani wallahi kaji karshen rantsuwar mu kenan,Uche yasan idan Belloti yace wallahi to da gaske yake, Hannu ya daura a ka Yana ihu yace ewoooo.....ewoooo.....tunda kayi ransuwar masallaci irin naku fa to fa nasan da gaske ne,Ke wannan yaro baka da ankali,ya Kuna aure Kamar wasan kanan kananan Yara? Yaushe ka fada soyayyar Belloti? Yaushe kasan Hali nasa? Aiki Nasa duk baka sani ba ka yarda just like that,yace Yana sonka ka Amince kace yes wannan yaro baka da ankali wooooo Hausa people wooooo,Farida ya sake juyowa ya kalla ta zazzaro ido,Uche ya sheke da dariya yace abeg no vex kaso mijinka wooo ba ruwana,bani Zana dau nauyinka ba Ina fada maka gaskiya ne baka Yi hankali ba,ko baka da Iyaye ne? A street ya ganka? Farida ta fashe da kuka Kawai,Uche ya Bude Baki yace I'm Sorry Baby sunanka Ummee? Belloti yace sunanta Farida,chaii da Ummee yayi Kama a hausa people,karka yarda da wani Farida kafi dacewa da Ummee,Uche idan ya kalli Farida sai ya kwashe da dariya yace zaka ci Ubanka yaro dakinku Daya tal a gidana.
Kidansu na church Wanda akayi da yaren Igbo Uche ya kunna,ya saki kidan ba Dadi Ana ta ambatar Jesus Ana gwalan gwalan din yare,Belloti duk ya iya wakokin sabo da Zama da su Uche sai bin wakar yake Yana tuki Yana shara uban wuta,Idan aka Ce Jesus sai ya daki sitiyari ma,Farida mamaki ya kamata,Sai ga Belloti ya zaro Wiwi ya kunna tare da furta Sorry Masta,Uche yace Miko min Daya Nima,Suka bulbule Farida da Hayakin Wiwi gashi sunki sauke ko glass,Farida dama ba kunya gareta ba Tace Dan Allah ku sauke glass kana uban shara gudu kana Jan wiwi ga Kun kulle ko Ina zaku sa min ciwon Kai ko tsoron mutuwa bakwa yi? Belloti yace kowa ya mutu kwanansa ne ya Kare Aljanna ta me Rabo ce Yana sheka dariya,Uche yace kai yarinya ka daina damuwa idan an mutu chike nan bacci akeyi me dadi a kabari ba Wanda zaiyi Disturbing naka, yana Kora wata Yar giya a karamar kwalba,Belloti yace ah Oga Ashe akwai ragowar Votka? Kwana Guda kenan ban Kora ba,ya motar kayan nan hope ba a Kama Mana ba? Uche yace Kaya suna Nan sunje tuni shi yasa na matsu mu koma akwai sabuwa an fitar da kwalaba karama Amma tafi ta Votka girma,Belloti yace Nice very very nice....akwai harka kace suka tafa,Farida taga ko kulata Basu Yi ba,Harkar gabansu Kawai sukeyi sauraronta ma basa Yi,Sai da aka Yi nisa Belloti ya juyo yace ke dama kina ciki ne? Ai na manta Dake wallahi,Farida ta harareshi tare da furta ta sama na tashi ai,karfa ka Raina min hankali wallahi nafika tijara,idan kanka Yana hayaki Ni wuta ke tashi a ciki,Uche Yana ji yace wuta na tashi a kanka zaka rasa gashi yarinya gashi wajen mace akwai Chau ,Tsaki Farida tayi Kawai,Belloti yace Zaki San kinwa uban gidana Tsaki Zan ga Tijarar da kika fini,wallahi kika min Iskanci a dajin Nan Zan tsaya na jefar dake,bana son Rashin kunya wlh ki kiyaye karki jawa kanki Baki Sanni ba bani da mutunci cikakken tantiri ne Ni,Bari muje gidan Zaki gani da idonki,ba wata Yar birni data Isa ta Raina min hankali yanzu,Aurenki nake Yi ki Lallabani ko ki Zama sakin Wawa kwananan Nan,Shuru Farida tayi Tace Amma kasan nayi maka Adalci ko zuwan farko na Amince na soka,da kika ga Baki da mafita ba ai dole ce tasa Kika aureni Amma da Wanda ya fini yazo ko kallona baza kiyi ba,wanne darene jemage Bai gani ba,wallahi duk abinda kikaga ya samu gafiya jelarta ce da ta Bari a waje,ki Lallabani mu zauna lafiya,bani da Burin zaluntarki ko Dan sabo da Manal,Darajar Manal zakici Amma idan kinyi Hakuri da abinda Zaki gani mun zauna lafiya,Ni soyayya nake bukata,idan Zaki min ba abinda bazan Miki ba,Bana Neman Mata shi yasa na aureki,Zaki ga abubuwa daban daban,idan kinji ki kinki gani mu zauna lafiya Idan kinki kince shishigi Zaki min Kuma jikinki zai fada Miki.
Idan Baki yarda ba idan munje sabon Hari ki Shiga cikin bariki ki tambaya waye Belloti,Sabo da Manal kadai Zan Dan dinga raga Miki.
Ina Matukar godiya masu sharhi.
AsmaBaffa
[1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP
81-85
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Bilyn Nas
Nafee
Leela
Tajra lollipop
Mom Aneesah
Maryam Adamu
Teema
Malakso
Fatima Bature Ali Mmn Muh
Amina Baba
Tafiya sukayi me Dan Nisa Belloti ya sake juyowa yace kina ciki ne?Farida tsoro ya kamata tace Dan Allah mu koma a dakko Yaya Yazed muje da shi yaga gidan,Belloti yayi Dariya yace kin fara tsorata kenan? Kin manta Sanda nace Zan dakko muku motar haya guda daya aje ko da kawayenki ne Hajiyanki tace ai tunda nace baza a Kai kayan jere ba komai na zuba a gidana ba damuwa,in Bari daga baya za a hada dangi suzo suga gidan daban tunda ba a shirya ba,ba uban Wanda nake Jin kunya a danginki tunda an rigada an daura magana ta kare,Malam Yana cewa zai hada dangi a Basu mota ke da Hajiya kuka zakalkale Kuna cewa da su Annatu Yan Kauye za a tattara a Kai Miki gida zasu lalata Miki gida,akan a kwashi Yan Kauye suje sai dai a tafi Dake ke Daya,Malam yace shi Kuma baza aje da kawaye ba sai dai danginsa idan Baku Amince ba kibi Ango ke Daya,kika biyo Ni,ai ban Miki dole ba,in Banda ke shashasha ce ance Miki aure Wasa ne? Dan kin San gidan Iyayena Ni kika sani? Kuma a kauyen nake? Ke Farida ban San Baki da hankali ba sai Dana aureki ke da Hajiyan Taki duk kwakwalwar tinkiya ce da ku,a Haka Kamar wayayya Ashe banza ce ai gwara Yan kauyen da ke,ke a jahilan ma kinfi jahili Jahilci wallahi har kina da bakin zagin Yan kauye? Uban me kuka Tara? Nawa ne da ku?
Tasan laifinsu ne ita da Hajiya sukace baza a Kai musu Yan Kauye ba, ba bakin Kare Kai sai Tace an kusa zuwa ne? Belloti yace sa takalminki...Farida taga anyi tafiya tafi ta 1hr, Uche Yana wakarsa Yana cewa sa min wakar Emenyi Wanda yayi a France Church,Belloti yace wayyo kalbina wakar tana min Dadi duk da ba addini na ba,Baki Farida ta tabe tare da kwanciya a Bayan kujera ta rufe Fuska da mayafi,Belloti yasa Hannu ya dage mayafin tare da cewa gashi Nan nayi Budar Kai tunda ita kike bukata a dakko dangi suyi miki, kin rufe Fuska kamar Munafuka,Farida Bata ce komai ba,Uche yace Amarya kayi Chau,ka kula da mijinka wooo Everytime Beer,Consumer ne ni a Kira giya cewar Belloti,Waka Suka canja ta Yan Naija suna bi da bakinsu sun cika motar da Hayaniya,Farida a ranta Tace komai akayi da jaki sai yaci Kara,dama mutumin Kauye Ina zai waye,Belloti yaji tsakinta yace kwantar da hankalinki Amarya munyi nisa a tafiyar Nan bazan gaji ba Muna zuwa akwai Fresh Cucumber, sabo da Ni kin San Cucumber aka min ba Banana ba,Banana ta Yara ce ai ni Belloti Rabajas,ga katuwar Katifa sai ki juya sau Uku Baki Fado ba ba irin ta dakinki ba, Juyawa Farida tayi ko kulashi Bata Yi ba.
Suka ci gaba da tafiya yunwa ta kwakwule Farida amma Suka ce su baza su tsaya ba giyarsu ta ishe su,Farida Tace Dan Allah karku kashe mu a mota kuna ta Shan Kayan Maye,just Ordinary Alcohol ce fa Cewar Uche,Belloti yace Kai rabu da ita cocaine Muka Sha Dan Uwarki.
Shuru Farida tayi taga abin nasu ba arziki,Sai lokacin Farida ta tuna da Innalillahi wa innailayhirrajun....ga yunwa ga gudu bana Wasa ba,ga Shan giya suna ta tafiya faaaaaaaaaaa Haka Farida ta bude Jakarta kazar maganinta na Mata da Walida ta saka Mata a Leda Tace Kar taci sai sunje gidan Belloti yunwa tasa ta dakko abarta ta Shiga yaga tana ci tana Shan Malitinar Dake jakar ta,Belloti yace kaza Haka ba bismillah? Farida ta dauke abarta daga saman cinyarta ma ta rike a Hannunta sai da ta cinye abarta tas har Kashin sannan ta jefar da Leda ta goge Hannunta yace Kara wuta ja muje kowa ya mutu kwanansa ne ya Kare cewar Farida ta cika timbinta,Basu je Kano ba sai dare suka isa sabon gari,Wani Dan gida ne me Dan kyau yasha tiles harda Gate gidan Uche kenan Nan Suka shiga,Farida ta danji sanyi a ranta ganin gidan ba laifi koma yane da sauki sauki,Gidan ga haske ko ina,Belloti Yana kulle mota yace shigo min da kayana,Shi da zai mata iso amma shi za a dakkowa kaya,Belloti yayi ciki abinsa Yana Mika,Farida ta dauki iya kayanta ta bi bayanta,Daki ne Kato yasha tiles da toilet a ciki sai Katifa da sauran tarkacen girkin Belloti da Dakin tsaf da shi sai Yar Kura ta alamar me dakin baya Nan,Ina kayan Nawa? Farida Tace suna waje a Compound Ni baiwarka ce,Mari Kawai taji Belloti ya kwasheta da shi,yace ki kula wlh ba a Gaya min ko wacce magana,Idan baza ki gaji da furuci anyhow ba to Zaki ga anyhow,If you do anyhow you go see anyhow wallahi,Ina tausaya Miki bakya gani,Tsawa ya Mata dakko min jaka,Farida tayi waje da gudu ta dakko ta kawo yace Fara shara da mopping bana son kanzanta yanzu Zan fita kafin na dawo Naga ko Ina tsaf.
Farida Hawaye ya zubo Mata na tausayin kanta Tace wallahi gwara Tanko na,na rantse da Allah bazan yafe maka ba,Belloti yace Bari na dawo mu Sha Amarci yayi waje.