Sashe 65
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bangaren Manal kuwa bata ma San Yana wajen ba,Unguwa da suka fita kayan Amarya suka karbo Wanda zata tafi da su ta Kai wajen wanki shine Suka karbo da Kuma sababbi da ta bayar a goge Mata,Tana Shiga Ciki taji Hajiya Sharifa da ta shigo yanzu tana cewa ke Manal Naga mijinki wallahi ki hirya daukanki yazo mun dawo daga makwafta muka ganhi Yana Alwala,Manal a ranta tace tab bikin ma baza a bar mutum ya huta ba idan na tafi Amaryar wa zai shirya Mata kayanta ga kawaye duk kwana zasu Yi ana Shan shafta ai bazai ganni ba,Shuru tayi tace Ina zuwa ta koma dakin Yazed ta buya a ciki,Fuzail gajiya yayi da jiran Tanko ya tura wani yaro gidan ace Manal ta fito anzo Daukanta,Su Annatu ba inda Basu duba ba ba'a ganta ba,an nemi Manal an rasa,Ana fadawa Fuzail yayi Dariya a ransa yasan buya tayi Ana Haka Sai ga Falaqi da su Masatura Dukkansu sun taho Wajensa sun Sha gayu,Yace duk kune Haka wannan wanka Haka,Yaya Fuzail Makeup Muka je Aunty Manal ce ta Bamu kudin,Malam yace zai canja Mana sunaye masu Dadi da Ma'ana,Fuzail yana murmushi yace Good ni Zan sake siyo raguna kowa ya ci Dadi, Falaqi yace dazu na ganta a dakin Yaya Yazed Tace Kar na fadawa kowa tana ciki Wai bacci zata yi,Fuzail yace Good je ku nunawa Annatu inda take sannan kuce Sauri nakeyi ta fito.
Falaqi ya tafi da Gudu,Fuzail ya Basu sababbin kudi Yan Hamsim Hamsim yace kuje kuyi liki Kuma,Masatura suna godiya Suka tafi yace karfa ku Hana Falaq,to ai zamu bashi.
Falaqi Yana Shiga ya Iske Annatu tana ta masifa Ina Manal ta tafi,yace tana dakin Yaya Yazed Kuma Yaya Fuzail yace tayi sauri su tafi,Annatu suna Shiga Suka ga Manal a katifar Yazed tana Danna Wayarta,Annatu tace to Hakima taso wallahi ko yanzu na mammakeki,Falaqi ta Harara tace zaka sani idan anyi hutu baza Azo gidana da Kai ba,Dariya yayi yace naji,Kayanta ta hada ba Wanda ta fadawa zata tafi tayi tafiyarta cikin fushi,tana zuwa motar ta Balle ta shiga tare da jefa Jakarta ta zauna tana hawaye,Fuzail yace tashi ki koma a kwana lafiya,Ba kunya Manal ta dauki Jakarta tana murmushi Tace na gode I love you ta juya zata tafi,a fili yace Kaiiiii Baki Bude,Juyowa tayi tare da shigowa cikin motar ta manna Masa kiss a kumatu Tace sai gobe ko jibi? Fuzail ya kalleta ransa a bace yace Baki San laifin da kika min ba? Laifi Kuma? Ni din? Baki ga Ina Fushi ba? Au Fushi kake Yi ? Dan Allah? ai ban sani ba wallahi Yi Hakuri ta dawo Tace me nayi? Au Baki San ma me kika Yi ba?
Au na tuna me yasa ka tafi dazu bayan Kuma Kai ka kirani ai Ni ya Dace ma nayi Fushi da Kai,kasa na fito Kuma kayi tafiyarka Allah ka bani haushi gaba Daya badan na Bawa zuciyata Hakuri ba yau bazan kulaka ba kwata kwata ai Ni baka kyauta min ba,sannan yanzu kazo na tafi gida gaskiya banji Dadi ba, ka nuna min iyakata,ka kunyata Ni a Gaban mutane kaga Kuwa yanda ake sha'awar mu Ana yabonka ka iya kiwo yanda na canja na Yi kiba nayi kyau,sai dai kaji ana ta cewa wannan Yaron Dan Albarka ne,ai Yaron Nan Yaron arziki ne,ai Manal ta Dace,ai koriyar shinkafa yake bata tana ci,ai ac ta sanyayata ai Baku ga yanda yake shagwabata ba,Yana ji da ita,Yana lilitata,Manal tana Jin Dadi,Manal ta Fuzail,Manal din Yarima,Yariman Manal,Ni Kuma Ina yanga Ana fasa min kai ai dole Haba tayi girgiza da kirji a motar Jin wani kida sabo Yana tashi,Tace Ni Kai zanwa Rawar tawa,Oya Fara liki,duk masifar Fuzail Daya kwaso sai ta hanashi magana ma ta sashi nishadi Nan take ya manta da fushinsa yabi Manal da kallo Yana dariya marar Sauti ganin tsakaninta da Allah Rawar takeyi a zaune Kuma kidan take bi,Yanda yake kallonta yasa taji kunya ta fada jiinsa tana Dariya,Yace yanzu dai yau baza ki koma ba? Manal Tace please ka barni kwana Daya Dan Allah duk Yan matan kwana zasuyi,ku dinga yawo ba Mayafi a layi ko? Kuna Hawa Napep Kuna zuwa yawo,Kuna kula mazan wasu Kuna musu surutu Kuna dariya,a Haka Zan barki? Kin tambayeni da Zaki hau Napep ki tafi unguwa? Manal tayi Mukus tace Ni din? Harara ya watsa mata tace to kayi Hakuri kaji ta fada Masa inda Suka je,Fitowa ba Mayafi Kuma na daina Inshaallah, Karki sake ban so na sake ganinki da Belloti a tsaye kinji na fada Miki Ni bana so wlh,Tsohon saurayinki ne fa,har yanzu nasan Yana sonki,Kuma zaina fakewa da gaisawar zumunci Yana kallonki Yana Jin Dadi,Baki Manal ta Bude tace Allah sarki Belloti yayi Aurensa Ina ruwana da shi,kinji ko har Allah sarki kike cewa ai kema wa ya sani ko har yau Yana ranki,Na shiga Uku manal ta daura hannu a Kai tace Sharri zaka min Kuma? Ke kika sani kuma,sabo da Annatu Zan barki ki kwana,Ki kunna wayarki Kuma ki samu room ke daya 2am Oral xxx zamuyi,Manal ta zaro Ido ni dai Allah a'a, Alright sai kizo mu tafi gida,No na yarda sai ka kira,ta yunkura zata fita a motar yace Zauna ai Hira zamuyi zance na Zo sai 10pm Zan tafi.
Manal Tace tunda ka barni na kwana ba damuwa,Ya fito daga motar itama ta fito ya daurata a saman bayan motar daram,Shima ya Dane gefenta ya zauna suna ta hirarsu ta masoya.
Farida da sauran Yan biki suna hango su,sai da aka Gama Dj Suka koma ciki bayan sunci abinci suka Yi wanka aka zauna Ana kwasar shafta da Rashin kunya iri iri, Walida tace wannan guy din fa na Kanwarki Farida Yayi wallahi gashi Yana Sonta da yawa,irin Mijin da nake so me kwarzabar jaraba,ya dinga nace min Yana Nuna min caring, idan anzo harkar bed Kuma ba sauki,Shukrah tace ai suna son juna,Farida Jin ba ita bace sai ta canja zancen da cewa idan Ina Kano sai yaushe zaku Zo to? Rumaisa tace Bayan Amarci yayi sauki,Farida Tace kin tuna min ma ta Mike tare da dakko zumarta da tarkacen magunguna tana Sha.
Sai 9:30 Tanko ya dawo,Ganin Fuzail Yana ta zuba Hirar love da matarsa sai ya koma gefe da Alawar madararsa a Leda da yawa Islaha ta bashi kyautarta,Sai bayan 11 sannan Fuzail yace zai tafi,kiss ya Mata a saman goshinta, Tanko da sauri yazo tare da mikawa Manal Ledar Alawar Madara,Manal ta duba ta dinga Murna Kamar taga Mama,Tace na gode Tanko wallahi kamar kasan ita nake nema,Fuzail yace sai kace me ciki,kudi ya Kara Mata kudin liki ya rakata ta shige gida sannan ya dawo Yana sane da Tanko,Tanko yazo ya Shiga mota ya jashi suka tafi, Fuzail Yana gidan baya yace wace wannan Yarinyar Kuma? Tanko yayi Murmushi ya bawa Fuzail labarin Islaha,Fuzail yace me yasa baka ce na rakaka zancen ba?yaushe zamu je? Tanko yace bazan je da Kai ba wlh Haka Kawai tana Dan ganin kyawuna ka jawo min ta daina gani Tace dama Kaine Saurayin nata,ba ruwana baza ka jawo min ba,sai dai na tafi da Sani tunda nasan nafi Sani Kyau,ai ba a tafiya da me kyau zance,Dariya Fuzail yayi yace shike Nan Allah ya tabbatar da Alkhairi,Tanko yace Ameen a sa Mana Albarka daga nesa.
Tunda aka fasa auren Tanko yasha jaje wajen abokan aikinsa.
Hajiya Kuwa a gidan ta kwana a dakinta tare da Yan uwanta Mata tunda bikin Yarta akeyi sai an Gama zata barwa Malam gidansa.
Washe Gari da wuri Belloti yace Amarya ta shirya zasu Kama Hanya,Duk iya kayanta na sawa da komai an shirya,Yana zuwa a bayan motar aka shirya komai aka rufe,Malam da Yan uwa sunyiwa Farida Nasiha daidai gwargwado,Har Hajiya an Mata fada yanda ya kamata sai kuka takeyi Haka aka sata a Bayan mota sabo da Belloti yace zai dauki Ubangidansa a gaba,shi kadai Yaja Amaryarsa Ana daga Mata Hannu Suka tafi,a Kofar gidan Yayan Uche yayi parking,Uche ya fito da kayansu shima aka sake lodawa a motar sai lokacin ya kula da mace,Bai San Belloti aure yayi ba,yace Me kanayi da Mata ga Wannan cikin mota? Belloti yace muje Zan maka bayani Oga,Uche ya Shiga karewa Farida kallo wacce ke lullube da mayafi tana shesheka,Shi dai Uche ba tare da yadda ba ya shiga mota Belloti Yaja Suka dauki Hanya.
Falaqi ya tafi da Gudu,Fuzail ya Basu sababbin kudi Yan Hamsim Hamsim yace kuje kuyi liki Kuma,Masatura suna godiya Suka tafi yace karfa ku Hana Falaq,to ai zamu bashi.
Falaqi Yana Shiga ya Iske Annatu tana ta masifa Ina Manal ta tafi,yace tana dakin Yaya Yazed Kuma Yaya Fuzail yace tayi sauri su tafi,Annatu suna Shiga Suka ga Manal a katifar Yazed tana Danna Wayarta,Annatu tace to Hakima taso wallahi ko yanzu na mammakeki,Falaqi ta Harara tace zaka sani idan anyi hutu baza Azo gidana da Kai ba,Dariya yayi yace naji,Kayanta ta hada ba Wanda ta fadawa zata tafi tayi tafiyarta cikin fushi,tana zuwa motar ta Balle ta shiga tare da jefa Jakarta ta zauna tana hawaye,Fuzail yace tashi ki koma a kwana lafiya,Ba kunya Manal ta dauki Jakarta tana murmushi Tace na gode I love you ta juya zata tafi,a fili yace Kaiiiii Baki Bude,Juyowa tayi tare da shigowa cikin motar ta manna Masa kiss a kumatu Tace sai gobe ko jibi? Fuzail ya kalleta ransa a bace yace Baki San laifin da kika min ba? Laifi Kuma? Ni din? Baki ga Ina Fushi ba? Au Fushi kake Yi ? Dan Allah? ai ban sani ba wallahi Yi Hakuri ta dawo Tace me nayi? Au Baki San ma me kika Yi ba?
Au na tuna me yasa ka tafi dazu bayan Kuma Kai ka kirani ai Ni ya Dace ma nayi Fushi da Kai,kasa na fito Kuma kayi tafiyarka Allah ka bani haushi gaba Daya badan na Bawa zuciyata Hakuri ba yau bazan kulaka ba kwata kwata ai Ni baka kyauta min ba,sannan yanzu kazo na tafi gida gaskiya banji Dadi ba, ka nuna min iyakata,ka kunyata Ni a Gaban mutane kaga Kuwa yanda ake sha'awar mu Ana yabonka ka iya kiwo yanda na canja na Yi kiba nayi kyau,sai dai kaji ana ta cewa wannan Yaron Dan Albarka ne,ai Yaron Nan Yaron arziki ne,ai Manal ta Dace,ai koriyar shinkafa yake bata tana ci,ai ac ta sanyayata ai Baku ga yanda yake shagwabata ba,Yana ji da ita,Yana lilitata,Manal tana Jin Dadi,Manal ta Fuzail,Manal din Yarima,Yariman Manal,Ni Kuma Ina yanga Ana fasa min kai ai dole Haba tayi girgiza da kirji a motar Jin wani kida sabo Yana tashi,Tace Ni Kai zanwa Rawar tawa,Oya Fara liki,duk masifar Fuzail Daya kwaso sai ta hanashi magana ma ta sashi nishadi Nan take ya manta da fushinsa yabi Manal da kallo Yana dariya marar Sauti ganin tsakaninta da Allah Rawar takeyi a zaune Kuma kidan take bi,Yanda yake kallonta yasa taji kunya ta fada jiinsa tana Dariya,Yace yanzu dai yau baza ki koma ba? Manal Tace please ka barni kwana Daya Dan Allah duk Yan matan kwana zasuyi,ku dinga yawo ba Mayafi a layi ko? Kuna Hawa Napep Kuna zuwa yawo,Kuna kula mazan wasu Kuna musu surutu Kuna dariya,a Haka Zan barki? Kin tambayeni da Zaki hau Napep ki tafi unguwa? Manal tayi Mukus tace Ni din? Harara ya watsa mata tace to kayi Hakuri kaji ta fada Masa inda Suka je,Fitowa ba Mayafi Kuma na daina Inshaallah, Karki sake ban so na sake ganinki da Belloti a tsaye kinji na fada Miki Ni bana so wlh,Tsohon saurayinki ne fa,har yanzu nasan Yana sonki,Kuma zaina fakewa da gaisawar zumunci Yana kallonki Yana Jin Dadi,Baki Manal ta Bude tace Allah sarki Belloti yayi Aurensa Ina ruwana da shi,kinji ko har Allah sarki kike cewa ai kema wa ya sani ko har yau Yana ranki,Na shiga Uku manal ta daura hannu a Kai tace Sharri zaka min Kuma? Ke kika sani kuma,sabo da Annatu Zan barki ki kwana,Ki kunna wayarki Kuma ki samu room ke daya 2am Oral xxx zamuyi,Manal ta zaro Ido ni dai Allah a'a, Alright sai kizo mu tafi gida,No na yarda sai ka kira,ta yunkura zata fita a motar yace Zauna ai Hira zamuyi zance na Zo sai 10pm Zan tafi.
Manal Tace tunda ka barni na kwana ba damuwa,Ya fito daga motar itama ta fito ya daurata a saman bayan motar daram,Shima ya Dane gefenta ya zauna suna ta hirarsu ta masoya.
Farida da sauran Yan biki suna hango su,sai da aka Gama Dj Suka koma ciki bayan sunci abinci suka Yi wanka aka zauna Ana kwasar shafta da Rashin kunya iri iri, Walida tace wannan guy din fa na Kanwarki Farida Yayi wallahi gashi Yana Sonta da yawa,irin Mijin da nake so me kwarzabar jaraba,ya dinga nace min Yana Nuna min caring, idan anzo harkar bed Kuma ba sauki,Shukrah tace ai suna son juna,Farida Jin ba ita bace sai ta canja zancen da cewa idan Ina Kano sai yaushe zaku Zo to? Rumaisa tace Bayan Amarci yayi sauki,Farida Tace kin tuna min ma ta Mike tare da dakko zumarta da tarkacen magunguna tana Sha.
Sai 9:30 Tanko ya dawo,Ganin Fuzail Yana ta zuba Hirar love da matarsa sai ya koma gefe da Alawar madararsa a Leda da yawa Islaha ta bashi kyautarta,Sai bayan 11 sannan Fuzail yace zai tafi,kiss ya Mata a saman goshinta, Tanko da sauri yazo tare da mikawa Manal Ledar Alawar Madara,Manal ta duba ta dinga Murna Kamar taga Mama,Tace na gode Tanko wallahi kamar kasan ita nake nema,Fuzail yace sai kace me ciki,kudi ya Kara Mata kudin liki ya rakata ta shige gida sannan ya dawo Yana sane da Tanko,Tanko yazo ya Shiga mota ya jashi suka tafi, Fuzail Yana gidan baya yace wace wannan Yarinyar Kuma? Tanko yayi Murmushi ya bawa Fuzail labarin Islaha,Fuzail yace me yasa baka ce na rakaka zancen ba?yaushe zamu je? Tanko yace bazan je da Kai ba wlh Haka Kawai tana Dan ganin kyawuna ka jawo min ta daina gani Tace dama Kaine Saurayin nata,ba ruwana baza ka jawo min ba,sai dai na tafi da Sani tunda nasan nafi Sani Kyau,ai ba a tafiya da me kyau zance,Dariya Fuzail yayi yace shike Nan Allah ya tabbatar da Alkhairi,Tanko yace Ameen a sa Mana Albarka daga nesa.
Tunda aka fasa auren Tanko yasha jaje wajen abokan aikinsa.
Hajiya Kuwa a gidan ta kwana a dakinta tare da Yan uwanta Mata tunda bikin Yarta akeyi sai an Gama zata barwa Malam gidansa.
Washe Gari da wuri Belloti yace Amarya ta shirya zasu Kama Hanya,Duk iya kayanta na sawa da komai an shirya,Yana zuwa a bayan motar aka shirya komai aka rufe,Malam da Yan uwa sunyiwa Farida Nasiha daidai gwargwado,Har Hajiya an Mata fada yanda ya kamata sai kuka takeyi Haka aka sata a Bayan mota sabo da Belloti yace zai dauki Ubangidansa a gaba,shi kadai Yaja Amaryarsa Ana daga Mata Hannu Suka tafi,a Kofar gidan Yayan Uche yayi parking,Uche ya fito da kayansu shima aka sake lodawa a motar sai lokacin ya kula da mace,Bai San Belloti aure yayi ba,yace Me kanayi da Mata ga Wannan cikin mota? Belloti yace muje Zan maka bayani Oga,Uche ya Shiga karewa Farida kallo wacce ke lullube da mayafi tana shesheka,Shi dai Uche ba tare da yadda ba ya shiga mota Belloti Yaja Suka dauki Hanya.