Sashe 39
Mafarkin Farida Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannun ya janye daga wuyanta ya koma kissing dinsa Manal a hankali tace duniyanci ohhhh dama Haka akeyi ai shike nan sai kayi da gaske Aiki ya ganka irin ba ruwanta din nan,kunnenta ya samu Yana hura Mata Iska a hankali Yana shafa Mata Dayan da hannunsa Manal ta sake tafiya Yar Maganar Manal ta Kare Mata,Ji tayi ta tafi gaba Daya a ranta tace shike Nan na tafi kauyen Anna, a fili kuma Tace Annatu gani Nan na taho Kauye a jirgi daga dakina na muka taso,Fuzail yace ki gaisar min da su Khairan Dan Allah karki Manta,Dariya Manal tayi taga Fuzail shima gwani ne,a hankali Yana lasar jikinta yasa hakoransa a saman Hannun vest dinta siriri ya janye shi kasa,Dayan Hannun ma Haka ya Masa Yana kissing kafadunta zuwa wuyanta,da Hannu ya fige Yar rigar ya jefar da ita, Albarkatun kirjinta ne Suka bayyana manya madaidaita a tsaye da su,Fuzail ya rumtse Idonsa ya Bude su sosai a kansu,Gashin Kansa me laushi ya Sosa sannan yasa hannayensa ya musu kyakyawar kwasa,Lokacin Manal Kuma ta Gaza daurewa wani shauki ya ebeta.
Bata San Sanda ta zuro hannayenta ta Bayan Fuzail ba tare da Rungume shi ta kankame shi, kafafunta ta dago tare da hardosu ta kasan nasa ta sarkesu sai kace wata kaguwa,Sarrafa Dukiyar Fulaninta ya shiga Yi Yana murzasu,Bakinsa ya daura saman daya,Manal ta wani shidewar Jin Dadi Amma sai ta furta wash ban Saba ba Wani ba Dadi nake ji,Fuzail yace yeah ai dama Haka take ba Dadi Yi Kawai ake yi badan Dadi ba,Ni kaina ba dadin nake ji ba daga yau ma an daina to Abu ba Dadi ai baida Amfani,Manal tace ahhh Ni dai ya birgeni, au nufinka bani da dadi? Me kake nufi katako ka taba? Dariya yayi yace Ashe kina da hankali pretending kike Yi,Suna magana ba tare da ya daina yin abinda yake Mata ba.
Cikinta ya gangaro yana Shirin karasawa Boarder da bakinsa Kiran Ameer ya shigo,sai da ya Kira sau Uku sannan ya daga da masifa Ameer yace shanyar taka ta bushe Dan wulakanci wajen 1hr Ina jiranka uban me kakeyi a gidan surukai,ka fito mu tafi ko nayi tafiyata,Fuzail yace Kai karka dameni,Manal tace cikin rada ce ya tafi kawai sai ka Kira Driver ya dauke ka,so kike gobe yace bazai Zo ba? Yo Kar ya Zo Mana Kai baka San Hanya ba ko a taxi baza kazo ba? Fuzail yace ba ruwana da Fitowa a taxi Haka Kawai Na sake Haduwa da Dogarai Nasha Bulalai,Dariya sukayi,Ameer Yana jinsu yace wallahi ka fadawa Manal na ji ta Kuma Zan rama tunda Bata gode min ba,Kuma wallahi ka fito mu tafi wannan ai Iskanci ne ka ajiyeni a waje aikin banza Allah ka sake na tafi Ni kadai sai na fadawa Ummi kana Nan gidan.
Au Haka ka koma? Cewar Manal,Ameer yace sosai ma Dan Iskanci sai ya ajiye Ni a mota,Manal harda marairaicewa kayi Hakuri zai fito ne kaji Dan Ameeru gashi Nan zuwa abinci yake ci Indomie nake dafa Masa yanzu ma daga kitchen na fito ka ganni,Ameer Dariya ya shiga shekawa yace Ni zaku rainawa hankali Harda ke Manal Ina ganinki kamila to na bashi 2mnt Idan Bai fito ba Kawai na tafi,Ina laifin minti biyar ma Haba Yaya Ameer cewar Manal,Kina cinye lokacinku ne a Wayar nan ya kashe wayarsa.
Fuzail yace Dan iskan yaro ne Ameer sai fa ya tafi ya rainani,Manal ta jawo rigarta zata maida ya fisge rigar tare da Hugging nata a jikinsa tsam suka dauki kusan 10mnt a haka,Manal a hankali tace dama nayi bacci a Haka tana lumshe Ido,Fuskarsa ya goga a wuyanta me laushi sannan ya goga gefen Fuskarsa a tata tare da sake kankameta,Ji yayi Yana Neman yin bacci me Dadi,bakinta ya laluba Yana kissing Manal ta Shiga tayashi Bata sani ba,Yaji wani dadi yace har kin koyi darasin? a kunyace tana murmushi tace ai Brain ce Dani akwai kai ta bature yace Gifted,to ni Gifted ce,kin fiye kunya da shegen Pretending amma Zan canjaki zanyi gyara a kanki da yawa,Dariya sukayi da Kansa ya saka mata Yar rigarta ya wani rufe Ido,Mene na rufe idon Kuma? ta tambaye shi,yace idan na kalli manyan Breast din Nan nawa to bazan iya tafiya ba shi yasa na rufe Ido na, na tabbata yau bazan iya bacci ba Sunshine.
Manal tace Sunana Sunshine yanzu? Fuzail yace Yeah Yana Daukanta Suka Mike tare Tace Tab Ni Kuwa ba yanzu Zan sa ma suna ba sai Naga kamun ludayinka sabo da Namiji ba Dan goyo bane bazai yuwu ba sai na Haihu Naga idan baka canja ba,Fuzail Bai Gane Hausar ba yace Namiji ma Ana goyashi Mana ai ba mace kadai Ana Goya ba,Manal sai da ta ganar dashi me ake nufi, Ido Fuzail ya zaro yace har sai kin Haihu duk soyayyar da zamu Fara kwasa baza a min suna ba sai an Haihu? Manal tace ae sai nagani idan wajen Zamana ne to Haka Kawai a sa muku suna ku juyawa mutum baya inzo Ina Jin haushi Ina mayar maka sunanka daga Sweety ka koma Malam kaima,Dariya Fuzail ya dinga Yi da Yar guntuwar hausarsa yace babu Wanda Yana Isa ya ce zai kirani da Malam,Manal Tace dama ku Yan sarauta Kun gaji aure aure sai kace ayu Haka kuke dama naji Yan school dinmu jiya suna cewa mijinki dan sarki ne?kin Shiga uku da kishiyoyi gasu Sex machine ne su.
Wannan School naku baiyi ba Yan ajinku munafukai bazan sake musu kyauta ba tunda lalata min tunanin Mata sukeyi na daina mutunci da su...Ameer ne ya sake Kira yace na rantse da Allah ka sake minti biyu baka fito ba na tafi kawai,Hijab Manal ta saka ta rakashi har Kofar gida Hannunsa cikin nata Tace Bye gobe kazo mu tafi makaranta Indai baka zo ba bazanje ba na fada maka,zanzo Mana cewar Fuzail...Ameer ne ya sake Danna Horn da karfin gaske sannan Fuzail yaje ya shiga mota ,Ameer ya Fisgi mota Yana bala'i yanzu da gaske cikin kaje Yi? Dariya Fuzail yayi yace Ina ruwanka Sarkin gulma idan cikin ya fito kwa ganshi,Ameer yace zaka aikata baka da kunya ai,kayan jikin Fuzail ya kalla duk jambakin Manal ne a jikin farin kayan,Ameer yace zaka ci Ubanka yau idan ka sake Ummi ta ganka wallahi zaka Rusa kawo Amarya jibi,Kalli rigarka,sai lokacin ma ya lura,wata t-shirt dinsa ya dakko a bayan motar ya zare rigar yard din ya saka t-shirt ya bar wandon Yard din,Nan ma Ameer ya kalla ya dinga dariya yace wlh gwara ka maida rigarka t-shirt karama to kalli gabanka Malam,Shi Fuzail ma ya manta da garin Romancing yayi Release,Sake canja rigarsa yayi ya maida ta yardinsa kawai.
Sai da Ameer ya sauke shi a part dinsa ya wuce,Yana shiga sashensa sai Kuwa yaga Ummi tana jiransa ranta a bace so take taji inda ya tafi tun dazu har dare,Dan Kar ya tsaya Ummi ta Gane shi kawai ya nuna Bai ma ganta ba ya wuce da sauri ya haura sama harda hadawa da gudu,toilet dinsa ya shige Kawai.
Belloti Allah ya taimakeshi Bai ko kwana a Hannun Yan Sanda ba Rahila tayi ruwa tayi Tsaki sai da ta gamsar da Yan Sanda aka sake shi bayan ta biya cin hancin dubu biyar,Belloti ba irin godiyar da baiwa Rahila ba,Rahila ta rubuta Masa Address din gidansu sannan ta bashi kudin mota zuwa garinsu,Belloti ya karba sabo da kudinsa Wanda Suka Fara dukansa wani barawon ya sace a aljihunsa,yace da Rahila kauyensu zai koma Suka rabu,Rahila na Tafiya Belloti yace ai bazai yuwu ba kudi Zan shiga Nema duniya kawai ya fasa komawa garinsu ya nausa cikin Birnin Kano Yana bulayi,kasuwanni ya zaga Yana Neman wata sana'ar inda zai samu ya Raba Amma duk wasu musulmanmu sunki saurararsa Tsoronsa ma akeji sabo da Duniya ta lalace gashi Dan Fulani.
Dan kudinsa duk sun Kare ya cinye su a cikinsa ga yunwa ta dameshi ga kowa Yana kyamatarsa hakan yasa ya canja ya tafi inda Christain Suke da yawa kasuwar Sabon gari, tunda yaje abincin da zaici ma Sai yayi bara,Haka idan an rufe kasuwa cikin Almajirai masu kwana a bakin shagon kasuwa a Nan yake kwana abinsa,Almajiran Basu da Aiki sai shiga bara gidan giya da Club,anan suke zuwa idan an rage Abinci da giya Arne yana Shan abarsa ya rage sai ya Basu Suma su Sha,yawanci a Haka Almajirai Yaran al'umma suke ta fadawa halaka,wasu sun koma Yan daba,zuciyarsu ta bushe,wasu barayi suke komawa.
Belloti ganin Almajiran Basu da kunya ya bar bangarensu ya koma kwana a bakin Resturant din wani Igbo Wanda abinci ake ci Ana Shan giya iri iri a wajen,Igbo kullum ya fito sai yaga Belloti a kwance da safe Watarana yaga ya zuba tagumi,Tausayin Belloti yaji yau ma Yana zuwa ya ganshi a zaune ya Zama Kamar maraya,Igbo da Hausarsa kadan yace Yarinya kullum kana kwana anan kina kwana Baki da Iyaye? Belloti Kawai yace Yana da Iyaye kudi ya fito Nema,Igbo yace is Good very nice,Yaro You get Heart woooo....Ana so ana sana'a a daina Zama Almajiri,Ni Sunana Uche Zan baka Aiki a Resturant Dina Zan na biyanka Albashi duk wata ya kace? Farin ciki ya Kama Belloti yace zanyi na gode,Igbo yace ya suna naka? Bello harda gyara sunan bazai ce Sunansa Belloti ba,Belo da Chau kana son Aiki da Chau sose cewar Uche.
Tun daga ranar Belloti ya fara aikin siyar da Abinci da giya,idan Hausawa ne Suka zo Shan giya duk lokacin da Belloti ya kawo musu ita sai ya dinga cewa Alhaji a Sha Lafiya,tun Belloti Bai koyi Shan giya ba har ya iya shan giya sosai,Lokaci kadan Belloti ya fara wayewa,sabo da Zama da yare ya fara tsintar turanci,Duk Kuma abinda yake baya Wasa da Sallah,Ana haka Belloti yasan cikin birni sosai Idonsa ya bude gashi yayi abokai da yawa mashaya giya gashi Uche daki Guda ya bawa Belloti a gidansa.
Bata San Sanda ta zuro hannayenta ta Bayan Fuzail ba tare da Rungume shi ta kankame shi, kafafunta ta dago tare da hardosu ta kasan nasa ta sarkesu sai kace wata kaguwa,Sarrafa Dukiyar Fulaninta ya shiga Yi Yana murzasu,Bakinsa ya daura saman daya,Manal ta wani shidewar Jin Dadi Amma sai ta furta wash ban Saba ba Wani ba Dadi nake ji,Fuzail yace yeah ai dama Haka take ba Dadi Yi Kawai ake yi badan Dadi ba,Ni kaina ba dadin nake ji ba daga yau ma an daina to Abu ba Dadi ai baida Amfani,Manal tace ahhh Ni dai ya birgeni, au nufinka bani da dadi? Me kake nufi katako ka taba? Dariya yayi yace Ashe kina da hankali pretending kike Yi,Suna magana ba tare da ya daina yin abinda yake Mata ba.
Cikinta ya gangaro yana Shirin karasawa Boarder da bakinsa Kiran Ameer ya shigo,sai da ya Kira sau Uku sannan ya daga da masifa Ameer yace shanyar taka ta bushe Dan wulakanci wajen 1hr Ina jiranka uban me kakeyi a gidan surukai,ka fito mu tafi ko nayi tafiyata,Fuzail yace Kai karka dameni,Manal tace cikin rada ce ya tafi kawai sai ka Kira Driver ya dauke ka,so kike gobe yace bazai Zo ba? Yo Kar ya Zo Mana Kai baka San Hanya ba ko a taxi baza kazo ba? Fuzail yace ba ruwana da Fitowa a taxi Haka Kawai Na sake Haduwa da Dogarai Nasha Bulalai,Dariya sukayi,Ameer Yana jinsu yace wallahi ka fadawa Manal na ji ta Kuma Zan rama tunda Bata gode min ba,Kuma wallahi ka fito mu tafi wannan ai Iskanci ne ka ajiyeni a waje aikin banza Allah ka sake na tafi Ni kadai sai na fadawa Ummi kana Nan gidan.
Au Haka ka koma? Cewar Manal,Ameer yace sosai ma Dan Iskanci sai ya ajiye Ni a mota,Manal harda marairaicewa kayi Hakuri zai fito ne kaji Dan Ameeru gashi Nan zuwa abinci yake ci Indomie nake dafa Masa yanzu ma daga kitchen na fito ka ganni,Ameer Dariya ya shiga shekawa yace Ni zaku rainawa hankali Harda ke Manal Ina ganinki kamila to na bashi 2mnt Idan Bai fito ba Kawai na tafi,Ina laifin minti biyar ma Haba Yaya Ameer cewar Manal,Kina cinye lokacinku ne a Wayar nan ya kashe wayarsa.
Fuzail yace Dan iskan yaro ne Ameer sai fa ya tafi ya rainani,Manal ta jawo rigarta zata maida ya fisge rigar tare da Hugging nata a jikinsa tsam suka dauki kusan 10mnt a haka,Manal a hankali tace dama nayi bacci a Haka tana lumshe Ido,Fuskarsa ya goga a wuyanta me laushi sannan ya goga gefen Fuskarsa a tata tare da sake kankameta,Ji yayi Yana Neman yin bacci me Dadi,bakinta ya laluba Yana kissing Manal ta Shiga tayashi Bata sani ba,Yaji wani dadi yace har kin koyi darasin? a kunyace tana murmushi tace ai Brain ce Dani akwai kai ta bature yace Gifted,to ni Gifted ce,kin fiye kunya da shegen Pretending amma Zan canjaki zanyi gyara a kanki da yawa,Dariya sukayi da Kansa ya saka mata Yar rigarta ya wani rufe Ido,Mene na rufe idon Kuma? ta tambaye shi,yace idan na kalli manyan Breast din Nan nawa to bazan iya tafiya ba shi yasa na rufe Ido na, na tabbata yau bazan iya bacci ba Sunshine.
Manal tace Sunana Sunshine yanzu? Fuzail yace Yeah Yana Daukanta Suka Mike tare Tace Tab Ni Kuwa ba yanzu Zan sa ma suna ba sai Naga kamun ludayinka sabo da Namiji ba Dan goyo bane bazai yuwu ba sai na Haihu Naga idan baka canja ba,Fuzail Bai Gane Hausar ba yace Namiji ma Ana goyashi Mana ai ba mace kadai Ana Goya ba,Manal sai da ta ganar dashi me ake nufi, Ido Fuzail ya zaro yace har sai kin Haihu duk soyayyar da zamu Fara kwasa baza a min suna ba sai an Haihu? Manal tace ae sai nagani idan wajen Zamana ne to Haka Kawai a sa muku suna ku juyawa mutum baya inzo Ina Jin haushi Ina mayar maka sunanka daga Sweety ka koma Malam kaima,Dariya Fuzail ya dinga Yi da Yar guntuwar hausarsa yace babu Wanda Yana Isa ya ce zai kirani da Malam,Manal Tace dama ku Yan sarauta Kun gaji aure aure sai kace ayu Haka kuke dama naji Yan school dinmu jiya suna cewa mijinki dan sarki ne?kin Shiga uku da kishiyoyi gasu Sex machine ne su.
Wannan School naku baiyi ba Yan ajinku munafukai bazan sake musu kyauta ba tunda lalata min tunanin Mata sukeyi na daina mutunci da su...Ameer ne ya sake Kira yace na rantse da Allah ka sake minti biyu baka fito ba na tafi kawai,Hijab Manal ta saka ta rakashi har Kofar gida Hannunsa cikin nata Tace Bye gobe kazo mu tafi makaranta Indai baka zo ba bazanje ba na fada maka,zanzo Mana cewar Fuzail...Ameer ne ya sake Danna Horn da karfin gaske sannan Fuzail yaje ya shiga mota ,Ameer ya Fisgi mota Yana bala'i yanzu da gaske cikin kaje Yi? Dariya Fuzail yayi yace Ina ruwanka Sarkin gulma idan cikin ya fito kwa ganshi,Ameer yace zaka aikata baka da kunya ai,kayan jikin Fuzail ya kalla duk jambakin Manal ne a jikin farin kayan,Ameer yace zaka ci Ubanka yau idan ka sake Ummi ta ganka wallahi zaka Rusa kawo Amarya jibi,Kalli rigarka,sai lokacin ma ya lura,wata t-shirt dinsa ya dakko a bayan motar ya zare rigar yard din ya saka t-shirt ya bar wandon Yard din,Nan ma Ameer ya kalla ya dinga dariya yace wlh gwara ka maida rigarka t-shirt karama to kalli gabanka Malam,Shi Fuzail ma ya manta da garin Romancing yayi Release,Sake canja rigarsa yayi ya maida ta yardinsa kawai.
Sai da Ameer ya sauke shi a part dinsa ya wuce,Yana shiga sashensa sai Kuwa yaga Ummi tana jiransa ranta a bace so take taji inda ya tafi tun dazu har dare,Dan Kar ya tsaya Ummi ta Gane shi kawai ya nuna Bai ma ganta ba ya wuce da sauri ya haura sama harda hadawa da gudu,toilet dinsa ya shige Kawai.
Belloti Allah ya taimakeshi Bai ko kwana a Hannun Yan Sanda ba Rahila tayi ruwa tayi Tsaki sai da ta gamsar da Yan Sanda aka sake shi bayan ta biya cin hancin dubu biyar,Belloti ba irin godiyar da baiwa Rahila ba,Rahila ta rubuta Masa Address din gidansu sannan ta bashi kudin mota zuwa garinsu,Belloti ya karba sabo da kudinsa Wanda Suka Fara dukansa wani barawon ya sace a aljihunsa,yace da Rahila kauyensu zai koma Suka rabu,Rahila na Tafiya Belloti yace ai bazai yuwu ba kudi Zan shiga Nema duniya kawai ya fasa komawa garinsu ya nausa cikin Birnin Kano Yana bulayi,kasuwanni ya zaga Yana Neman wata sana'ar inda zai samu ya Raba Amma duk wasu musulmanmu sunki saurararsa Tsoronsa ma akeji sabo da Duniya ta lalace gashi Dan Fulani.
Dan kudinsa duk sun Kare ya cinye su a cikinsa ga yunwa ta dameshi ga kowa Yana kyamatarsa hakan yasa ya canja ya tafi inda Christain Suke da yawa kasuwar Sabon gari, tunda yaje abincin da zaici ma Sai yayi bara,Haka idan an rufe kasuwa cikin Almajirai masu kwana a bakin shagon kasuwa a Nan yake kwana abinsa,Almajiran Basu da Aiki sai shiga bara gidan giya da Club,anan suke zuwa idan an rage Abinci da giya Arne yana Shan abarsa ya rage sai ya Basu Suma su Sha,yawanci a Haka Almajirai Yaran al'umma suke ta fadawa halaka,wasu sun koma Yan daba,zuciyarsu ta bushe,wasu barayi suke komawa.
Belloti ganin Almajiran Basu da kunya ya bar bangarensu ya koma kwana a bakin Resturant din wani Igbo Wanda abinci ake ci Ana Shan giya iri iri a wajen,Igbo kullum ya fito sai yaga Belloti a kwance da safe Watarana yaga ya zuba tagumi,Tausayin Belloti yaji yau ma Yana zuwa ya ganshi a zaune ya Zama Kamar maraya,Igbo da Hausarsa kadan yace Yarinya kullum kana kwana anan kina kwana Baki da Iyaye? Belloti Kawai yace Yana da Iyaye kudi ya fito Nema,Igbo yace is Good very nice,Yaro You get Heart woooo....Ana so ana sana'a a daina Zama Almajiri,Ni Sunana Uche Zan baka Aiki a Resturant Dina Zan na biyanka Albashi duk wata ya kace? Farin ciki ya Kama Belloti yace zanyi na gode,Igbo yace ya suna naka? Bello harda gyara sunan bazai ce Sunansa Belloti ba,Belo da Chau kana son Aiki da Chau sose cewar Uche.
Tun daga ranar Belloti ya fara aikin siyar da Abinci da giya,idan Hausawa ne Suka zo Shan giya duk lokacin da Belloti ya kawo musu ita sai ya dinga cewa Alhaji a Sha Lafiya,tun Belloti Bai koyi Shan giya ba har ya iya shan giya sosai,Lokaci kadan Belloti ya fara wayewa,sabo da Zama da yare ya fara tsintar turanci,Duk Kuma abinda yake baya Wasa da Sallah,Ana haka Belloti yasan cikin birni sosai Idonsa ya bude gashi yayi abokai da yawa mashaya giya gashi Uche daki Guda ya bawa Belloti a gidansa.