Sashe 89
Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zame hannun ta daga saman kirjin shi yayi ya jawo fito ya daura mata saman cinya sannan ya tashi ya bar dakin,dama wannan shine burin shi,
Ta yi kuka iya yanda take jin hawayen sun tsaya,ta zubar sadu ko zata samu sa ida a zuciya,
Koda ya fita bai yi nisa da dakin ba,asali ma jin gina yayi a ƙofar dakin yana sauraran yanda take kuka mai tsuma zuciya,
A nata ɓangare kara matse filon dake cinyarta tayi,ji take komai na dawo mata sabo har ta da mutuwar Mama,shi kenan ta rasa su har a bada kamar yanda yace.
Koda Abdulmajid da Ammi suka zo,cewa yayi tana kuka su barta tayi kawai kar su shiga,su koma gida shi zai dawo da ita,
Abdulmajid ne yace"ya kamata kai ma kaje ka huta,tun jiya da kuka iso kana nan Asibiti tare da ita,gashi har kwana ka yi anan,kai ka koma da Ammi idan ta gama kukan zan dawo da ita"
Girgiza kai yayi"she is my responsibility,hakki na ne kaje kawai "
Ammi ne tace"mu je Abdulmajid,rai iya"
"To Ammi"
Yana kallon suka wuce,sai kyara zaman shi yayi,
A jiya sun iso ƙarfe tara na safe dan sun samu halartar jana'izar shi,saboda jirgi suka biyu,
Anan suka samu ana ƙoƙarin kaita Asibiti,Aunty Hulaira da wasu mata su biyu ne suka kai ta,su sai da suka dawo Makabarta sannan suka tafi dubata a Asibiti,
Su sun koma gida saboda karɓar gaisuwa shi kuma ta tsaya da ita, to bata farkaba tun jiya sai yanzun,duk da an samu ta farfaɗo daga dogon suman data tafi,sai suka kara yi mata allurar bacci saboda ta samu ta huta.
Ta dauki kusan Awa daya tana kuka kafin tayi shiru dan kanta tana sauke ajiyar zuciya,fuskar ta gaba daya ya kumbura yayi ja,abinka da farar mace,
Buɗe ƙofar dakin yayi ya shigo da sallamah,zama yayi bakim gadon in da take zaune sanye da hijabi,
"How ar you filling?
" Better "Ɗan dagowa tayi ta kalle shi kaɗan" Thank you"
Bai bata amsa ba sai na riƙo hannun ta da yayi yana mikar da ita"mu je gida?
Kai ta gyada mashi,
Yana riƙe da hannun ta suka fito bai damu dak in da suka gibta kallon da ake masu ba,shi ya buɗe mata gidan baya ta shiga sannan shima ya zagaya ya shiga,Bala ya ja su,
Idanun ta a lumshe suke shi yasa bata san hanyar da suka bi ba sai jin tsayuwar mota da tayi,
Shi ya ƙara buɗe mata,sai da ta fito take bin harabar gidan d kallon kafin ta juyo in da yake,cikin shakakken muryarta tace"nan ina ne? Tana kara kollon ko ina,
Bai bata amsa ba sai ma ɗaukarta da yayi kamar wata karamar yarinya ya nufi tangamemen gidan da suke fuskanta,ba tare da ya damu da ma'aikatan shi da ke wurin ba.....
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*88*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Ba ta da karfin da zata ce zata ci musu ko ta tsaya jayayya dashi,dan haka kwantar da kanta tayi a saman faffadar kirjin shi,
Kofar wani daki ya buɗe ya shiga,kai tsaye banɗaki ya shigar da ita,
Zaunar da ita yayi a saman wani kujera dake a cikin lafiyayyen bandakin,tsaftacecce kuma,
Buɗe idanun ta tayi tana bin shi da kallo yanda yake haɗa mata ruwan wanka da zuba duk wani abinda yasan zai taimaka mata wurin saukar da gajiya,
Dawowa yayi ya da gata tsaye,
Hijabin dake jikin ta yake kokarin zamewa ta riƙe "me zaka yi?
Zuba mata idanun shi yayi,kafin ya busar da iska yana riƙo hannun ta," Taimaka maki zan yi,ba wani abu ba,ki yarda da ni "
Ta san shi ta kuma san shi ba mutum bane mai cutarwa,yana da tsayawa akan maganar shi,dan haka a hankali ta saki hijabin ta data kanainaye,
Kanta na katsa,tana jin yanda yake zame duk wani sutura dake jikin ta,sai da ya rage daga ita sai pant da bran,zagayawa yayi ta bayan ta,jin saukar hannun shi a saman maɓallan bran din ta ne yasa ta ɗan ja numfashi,
Daya bayan daya yake ɓalle maɓallan guda uku har ya kammala,
Da sauri ta dafe kirjinta d hannu ta yanda bran din bai faɗi ba,
Zagayowa ya kuma yi ya tsaya a gabanta,ba tare da ya kalli fuskarta ba ya saka hannun shi duka biyu a saman kafadar ya shiga zame hannun a hankali har ya gangaro,ganin bata cire hanun ba,shi kuma bai daga hannun shi a wurin ba ne yasa dole ta zana hannu tana kara yin kasa da kanta,
Cirewa yayi ya ajiye,sai dai tun daga nan kuma sai ya kasa yin komai,sai tsayawa da yayi yana kare mata kallo,ita kuma da gangan ta ki kare jikinta,to me zata ɓoye shi,
Ganin ta fara gajiya da tsayuwar ne yasa a hankali ta raba ta gefen shi ta shige cikin bahon wanka,
Lunshe idanun shi yayi da dan ƙarfi ya buɗe,ba tare da ya kalli in da take ba ya bar bayin,
Ta jima a cikin sannan ta fito,sai dai baya cikin dakin wani irin sanyi ta ji ya ratsata lokaci ɗaya,lokacin data daura ƙafarta a tals din dakin dan ba karamin sanyi ya ɗauka ba,ga na AC dake busowa,
Har cikin kwakwalwarta take jinshi,
Cikin sauri ta haye kan gado ta jawo bargo ta shige ta dungule.
Ya dauki lokaci sai kuma gashi ya shi ya shigo dakin dauke da tiren abinci da kuma ledan magungunan da aka amsu,
Ajiye tiren yayi ya nufi bayi,sai dai bata ciki,fitowa yayi yana tunanin ina kuma ta shiga ne,
Idanun shi ya sauka a kan gado,yanda mutum ke dunkule yana rawar sanyi,
Da sauri ya hau kan gadon yana yaye bargon,
Tallabota jikin shi yayi yana jin yanda jikinta ya dauko wani zafi,"Bebin,upon your Eye"
Ƙara shigewa jikin shi ta yi tana faɗin "Suraj!sanyi na ke ji,ka rufe ni" Cikin rawar murya,
Kankameta yayi"is ok"
Ciro wayar shi dake cikin Aljihu yayi ya shiga Laluben number Farhan,kira biyu ya ɗauka,
Cikin zolaya yake faɗin "Angon Biba bada kanka a sare"
Karamin tsaki ya ja"jikin ta ya kara yin zafi,wani taimako zan bata "
"Ba yanzun kuka dawo Asibiti ba? Ya tambaya saboda sun yi waya kafin farkawar ta,
" Eh"
"Ok ka kwantar da hankalin ka,ba wani abu bane,yanzun ina take?
" Gata nan"
"To samu ruwan sanyi amma ba ina nufin na firig ba,ka saka towel karami kana shafa mata a jiki gaba daya,idan kuma har zuwa lokacin bai sauka ba,kai kayi amfani da jikin ka"
"Kamar ya?
" Kai ban son iskanci"ya faɗa yana sauke wayar,
Kallon ta yayi yanda ta kanainaye shi,a jiyar zuciya ya sauke yana kwantar da ita da kyau,
Kamar yanda yace haka yi mata sai dai har zuwa lokacin idan yayi sanyi sai kuma ya kara zafi,
Karshe rigar dake jikin shi ya cire ya cire mata towel din dake jikin ta ya rungumeta yana jin yanda zafin ke ratsa shi,
Tsayin awanni biyu da ta samu bacci a jikin shi ba karamin jigata yayi ba,dan ko rintsawa bai iya yi ba,ganin lokacin sallah na gabatowa yasa a hankali yayi ƙoƙarin zameta daga jikin shi,sai ji tayi ta kara kankameshi,mai da kanshi yayi ya kwantar na tsayin mintuna biyar kafin ya ƙara ƙoƙarin gwadawa ta hanyar zame hannayen ta data zagayeshi dashi,
A hankali ta buɗe idanun ta wadanda suka sauya sukayi dishi_dishi,"please don't live me"tana kara komawa jikin shi,
Ajiyar zuciya ya sauke,yana shafa kanta,"i will never live you,never "
Dago kanta tayi tana kallon shi"kayi Alkawari"
Sumbatar goshin ta yayi"i promised,na maki Alkawari "
Ajiyar zuciya ta sauki na samun natsuwa,tana sakala yatsun su wuri ɗaya tana juyawa"ina jin kewar Mama sosai,da ace tun a wancan ranar nazo da mun haɗu da ita,har ma muyi magana,sai dai.. sai dai..
Kasa karasa fada tayi jin yanda kuka ke ƙoƙarin sarke ta,kokarin cire hanun ta take yi cikin nashi,sai dai yaƙe sakin nata hannun ta,
"Koda ma ace kin zo wancan ranar,kin kuma haɗu da ita,ba lallai bane ta iya yi maki magana kamar yanda kike so,saboda haka Allah ya tsara,yanzun haka babu abinda tafi buƙata daga gare ki wanda zaki nuna mata soyayya har ta san kina yi sana da Addu'a,shi kaɗai zaki dinga mata wanda zai isa gare ta,har da shi Baba,ko ba komai ya raine ki na tsayin shekaru goma sha biyar,ba tare da gajiyawar shi ba,kuma cike da kulawa da tattali,shi ma ya cancanci addu'a daga gare ki,"
Kuka ta fashe dashi,"shi kenan ba ni da kowa "
"A'a ki na da ni,sannan ga yannin ki,ba za mu taba barin wani abu ya same ki ba"
Dago jikakkun idanun ta tayi,cikin kuka ta tace"Amma ba ka so na,ta yaya zan iya rayuwa da mutumin da baya so na,kuma ni ma ba na son shi,ta yaya zan yi farin ciki,ta y....
Haɗe bakin ta da nashi yayi a hankali yake sumbatar ta,
Haɗe goshin su yayi wuri ɗaya suna shakar numfashin juna,"zan kula dake na baki farin ciki na tsayin rayuwata,baki bukatar soyayya domin duk abinda kike buƙata kin samu "harshen shi ya saka ya shiga lashi duk wani ruwan hawaye dake saman fuskarta,sai da ya tabbatar ya kashe komai sannan ya gangaro wuyanta,
Jin yanda yake sun sunar wuyan yana sauke mata numfashi yasa ta dago fuskar shi," Me yasa ka ce bana bukatar soyayya?ni soyayya ita na zaɓa a kan komai,ka mai da ni gida"
Kwantowa yayi a jikin ta,"ki bari zuwa anjima"
Dan ture shi tayi tana ƙoƙarin mirginawa "me yasa kake son mai da jiki na wurin hutawarka,kai ma ɗaukar jiki na kake yi wurin hutu kamar yanda waɗancan mutane suka ɗauka,
Babu soyayya a tsakanin mu,ka kyale ni na tafi,ina son nayi rayuwar natsuwa ne yanzun,ina son na bar komai dana samu a wancan hanyar a baya,ciki har da kai,dan Allah"ta karasa faɗa tana sauka kan gadon,
Ta yi kuka iya yanda take jin hawayen sun tsaya,ta zubar sadu ko zata samu sa ida a zuciya,
Koda ya fita bai yi nisa da dakin ba,asali ma jin gina yayi a ƙofar dakin yana sauraran yanda take kuka mai tsuma zuciya,
A nata ɓangare kara matse filon dake cinyarta tayi,ji take komai na dawo mata sabo har ta da mutuwar Mama,shi kenan ta rasa su har a bada kamar yanda yace.
Koda Abdulmajid da Ammi suka zo,cewa yayi tana kuka su barta tayi kawai kar su shiga,su koma gida shi zai dawo da ita,
Abdulmajid ne yace"ya kamata kai ma kaje ka huta,tun jiya da kuka iso kana nan Asibiti tare da ita,gashi har kwana ka yi anan,kai ka koma da Ammi idan ta gama kukan zan dawo da ita"
Girgiza kai yayi"she is my responsibility,hakki na ne kaje kawai "
Ammi ne tace"mu je Abdulmajid,rai iya"
"To Ammi"
Yana kallon suka wuce,sai kyara zaman shi yayi,
A jiya sun iso ƙarfe tara na safe dan sun samu halartar jana'izar shi,saboda jirgi suka biyu,
Anan suka samu ana ƙoƙarin kaita Asibiti,Aunty Hulaira da wasu mata su biyu ne suka kai ta,su sai da suka dawo Makabarta sannan suka tafi dubata a Asibiti,
Su sun koma gida saboda karɓar gaisuwa shi kuma ta tsaya da ita, to bata farkaba tun jiya sai yanzun,duk da an samu ta farfaɗo daga dogon suman data tafi,sai suka kara yi mata allurar bacci saboda ta samu ta huta.
Ta dauki kusan Awa daya tana kuka kafin tayi shiru dan kanta tana sauke ajiyar zuciya,fuskar ta gaba daya ya kumbura yayi ja,abinka da farar mace,
Buɗe ƙofar dakin yayi ya shigo da sallamah,zama yayi bakim gadon in da take zaune sanye da hijabi,
"How ar you filling?
" Better "Ɗan dagowa tayi ta kalle shi kaɗan" Thank you"
Bai bata amsa ba sai na riƙo hannun ta da yayi yana mikar da ita"mu je gida?
Kai ta gyada mashi,
Yana riƙe da hannun ta suka fito bai damu dak in da suka gibta kallon da ake masu ba,shi ya buɗe mata gidan baya ta shiga sannan shima ya zagaya ya shiga,Bala ya ja su,
Idanun ta a lumshe suke shi yasa bata san hanyar da suka bi ba sai jin tsayuwar mota da tayi,
Shi ya ƙara buɗe mata,sai da ta fito take bin harabar gidan d kallon kafin ta juyo in da yake,cikin shakakken muryarta tace"nan ina ne? Tana kara kollon ko ina,
Bai bata amsa ba sai ma ɗaukarta da yayi kamar wata karamar yarinya ya nufi tangamemen gidan da suke fuskanta,ba tare da ya damu da ma'aikatan shi da ke wurin ba.....
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*88*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Ba ta da karfin da zata ce zata ci musu ko ta tsaya jayayya dashi,dan haka kwantar da kanta tayi a saman faffadar kirjin shi,
Kofar wani daki ya buɗe ya shiga,kai tsaye banɗaki ya shigar da ita,
Zaunar da ita yayi a saman wani kujera dake a cikin lafiyayyen bandakin,tsaftacecce kuma,
Buɗe idanun ta tayi tana bin shi da kallo yanda yake haɗa mata ruwan wanka da zuba duk wani abinda yasan zai taimaka mata wurin saukar da gajiya,
Dawowa yayi ya da gata tsaye,
Hijabin dake jikin ta yake kokarin zamewa ta riƙe "me zaka yi?
Zuba mata idanun shi yayi,kafin ya busar da iska yana riƙo hannun ta," Taimaka maki zan yi,ba wani abu ba,ki yarda da ni "
Ta san shi ta kuma san shi ba mutum bane mai cutarwa,yana da tsayawa akan maganar shi,dan haka a hankali ta saki hijabin ta data kanainaye,
Kanta na katsa,tana jin yanda yake zame duk wani sutura dake jikin ta,sai da ya rage daga ita sai pant da bran,zagayawa yayi ta bayan ta,jin saukar hannun shi a saman maɓallan bran din ta ne yasa ta ɗan ja numfashi,
Daya bayan daya yake ɓalle maɓallan guda uku har ya kammala,
Da sauri ta dafe kirjinta d hannu ta yanda bran din bai faɗi ba,
Zagayowa ya kuma yi ya tsaya a gabanta,ba tare da ya kalli fuskarta ba ya saka hannun shi duka biyu a saman kafadar ya shiga zame hannun a hankali har ya gangaro,ganin bata cire hanun ba,shi kuma bai daga hannun shi a wurin ba ne yasa dole ta zana hannu tana kara yin kasa da kanta,
Cirewa yayi ya ajiye,sai dai tun daga nan kuma sai ya kasa yin komai,sai tsayawa da yayi yana kare mata kallo,ita kuma da gangan ta ki kare jikinta,to me zata ɓoye shi,
Ganin ta fara gajiya da tsayuwar ne yasa a hankali ta raba ta gefen shi ta shige cikin bahon wanka,
Lunshe idanun shi yayi da dan ƙarfi ya buɗe,ba tare da ya kalli in da take ba ya bar bayin,
Ta jima a cikin sannan ta fito,sai dai baya cikin dakin wani irin sanyi ta ji ya ratsata lokaci ɗaya,lokacin data daura ƙafarta a tals din dakin dan ba karamin sanyi ya ɗauka ba,ga na AC dake busowa,
Har cikin kwakwalwarta take jinshi,
Cikin sauri ta haye kan gado ta jawo bargo ta shige ta dungule.
Ya dauki lokaci sai kuma gashi ya shi ya shigo dakin dauke da tiren abinci da kuma ledan magungunan da aka amsu,
Ajiye tiren yayi ya nufi bayi,sai dai bata ciki,fitowa yayi yana tunanin ina kuma ta shiga ne,
Idanun shi ya sauka a kan gado,yanda mutum ke dunkule yana rawar sanyi,
Da sauri ya hau kan gadon yana yaye bargon,
Tallabota jikin shi yayi yana jin yanda jikinta ya dauko wani zafi,"Bebin,upon your Eye"
Ƙara shigewa jikin shi ta yi tana faɗin "Suraj!sanyi na ke ji,ka rufe ni" Cikin rawar murya,
Kankameta yayi"is ok"
Ciro wayar shi dake cikin Aljihu yayi ya shiga Laluben number Farhan,kira biyu ya ɗauka,
Cikin zolaya yake faɗin "Angon Biba bada kanka a sare"
Karamin tsaki ya ja"jikin ta ya kara yin zafi,wani taimako zan bata "
"Ba yanzun kuka dawo Asibiti ba? Ya tambaya saboda sun yi waya kafin farkawar ta,
" Eh"
"Ok ka kwantar da hankalin ka,ba wani abu bane,yanzun ina take?
" Gata nan"
"To samu ruwan sanyi amma ba ina nufin na firig ba,ka saka towel karami kana shafa mata a jiki gaba daya,idan kuma har zuwa lokacin bai sauka ba,kai kayi amfani da jikin ka"
"Kamar ya?
" Kai ban son iskanci"ya faɗa yana sauke wayar,
Kallon ta yayi yanda ta kanainaye shi,a jiyar zuciya ya sauke yana kwantar da ita da kyau,
Kamar yanda yace haka yi mata sai dai har zuwa lokacin idan yayi sanyi sai kuma ya kara zafi,
Karshe rigar dake jikin shi ya cire ya cire mata towel din dake jikin ta ya rungumeta yana jin yanda zafin ke ratsa shi,
Tsayin awanni biyu da ta samu bacci a jikin shi ba karamin jigata yayi ba,dan ko rintsawa bai iya yi ba,ganin lokacin sallah na gabatowa yasa a hankali yayi ƙoƙarin zameta daga jikin shi,sai ji tayi ta kara kankameshi,mai da kanshi yayi ya kwantar na tsayin mintuna biyar kafin ya ƙara ƙoƙarin gwadawa ta hanyar zame hannayen ta data zagayeshi dashi,
A hankali ta buɗe idanun ta wadanda suka sauya sukayi dishi_dishi,"please don't live me"tana kara komawa jikin shi,
Ajiyar zuciya ya sauke,yana shafa kanta,"i will never live you,never "
Dago kanta tayi tana kallon shi"kayi Alkawari"
Sumbatar goshin ta yayi"i promised,na maki Alkawari "
Ajiyar zuciya ta sauki na samun natsuwa,tana sakala yatsun su wuri ɗaya tana juyawa"ina jin kewar Mama sosai,da ace tun a wancan ranar nazo da mun haɗu da ita,har ma muyi magana,sai dai.. sai dai..
Kasa karasa fada tayi jin yanda kuka ke ƙoƙarin sarke ta,kokarin cire hanun ta take yi cikin nashi,sai dai yaƙe sakin nata hannun ta,
"Koda ma ace kin zo wancan ranar,kin kuma haɗu da ita,ba lallai bane ta iya yi maki magana kamar yanda kike so,saboda haka Allah ya tsara,yanzun haka babu abinda tafi buƙata daga gare ki wanda zaki nuna mata soyayya har ta san kina yi sana da Addu'a,shi kaɗai zaki dinga mata wanda zai isa gare ta,har da shi Baba,ko ba komai ya raine ki na tsayin shekaru goma sha biyar,ba tare da gajiyawar shi ba,kuma cike da kulawa da tattali,shi ma ya cancanci addu'a daga gare ki,"
Kuka ta fashe dashi,"shi kenan ba ni da kowa "
"A'a ki na da ni,sannan ga yannin ki,ba za mu taba barin wani abu ya same ki ba"
Dago jikakkun idanun ta tayi,cikin kuka ta tace"Amma ba ka so na,ta yaya zan iya rayuwa da mutumin da baya so na,kuma ni ma ba na son shi,ta yaya zan yi farin ciki,ta y....
Haɗe bakin ta da nashi yayi a hankali yake sumbatar ta,
Haɗe goshin su yayi wuri ɗaya suna shakar numfashin juna,"zan kula dake na baki farin ciki na tsayin rayuwata,baki bukatar soyayya domin duk abinda kike buƙata kin samu "harshen shi ya saka ya shiga lashi duk wani ruwan hawaye dake saman fuskarta,sai da ya tabbatar ya kashe komai sannan ya gangaro wuyanta,
Jin yanda yake sun sunar wuyan yana sauke mata numfashi yasa ta dago fuskar shi," Me yasa ka ce bana bukatar soyayya?ni soyayya ita na zaɓa a kan komai,ka mai da ni gida"
Kwantowa yayi a jikin ta,"ki bari zuwa anjima"
Dan ture shi tayi tana ƙoƙarin mirginawa "me yasa kake son mai da jiki na wurin hutawarka,kai ma ɗaukar jiki na kake yi wurin hutu kamar yanda waɗancan mutane suka ɗauka,
Babu soyayya a tsakanin mu,ka kyale ni na tafi,ina son nayi rayuwar natsuwa ne yanzun,ina son na bar komai dana samu a wancan hanyar a baya,ciki har da kai,dan Allah"ta karasa faɗa tana sauka kan gadon,