Sashe 58
Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wasa dai kike yi ko?
" Umm um,i Love him i want to married him"
Cikin tsananin faɗa da rufewar ido tace"ba dai a gidan ba,in banda rashin hankali da rashin sannan ciyon kai me zaki yi da wannan yaron,to bari kiji in dai har ina raye ba zaki taba auren wannan yaron ba har a bada ba dai Yusuf ba,wato zaman da yake yi cikin ku bana arziki bane yana zuwa ne dan ya hore maku kunne,to ba dai a gidan nan ba zai koya maku bakin hali da mummunan ɗabi'a ba,kar na kuma jin kin yi maganar aure a gidan nan balle maganar shi,kuma tafiya karatu dole ne,tashi ki barmin daki mahaukaciyar banza"
Da kuka ta tashi ta bar dakin tana mai matukar jin zafin abinda Mama ta faɗa akan Yusuf,
Ranar yi ni tayi kuka a daki wanda sai da idanun ta suka kumbura shi yasa ko abinci dare bata fito ci ba,
*Ban sani ba ashe wannan shine mafarin komai,Ashe Mama ta san abinda ni ban sani ba game dashi,amma a wannan lokacin yarinta da ƙuruciya sun hanani ganin komai sai ma laifin Mama da nake gani* buɗe shafi na gaba yayi.
Ganin har sun kammala cin abincin dare ban fito ba gashi basu ji Mama tayi magana ba yasa Ya Abdulmalik cewa"Mama lafiya banga autar ki ta fito cin abinci ba?
Kauda kai tayi"ƙila ta ko shi ne,idan yunwar cikinta ya isheta zata fito"
Duk kallon_kallo suka shiga yi ma junan su,abinda bai taba faruwa ba,kome Salma tai mata da zaran lokacin cin abinci yayi taga bata fito ba da kanta zata shiga lallashi har sai ta lallabata ta fito ta ci,
"Mama wani abun ya faru ne? Abdulrahman ya tambaya tana ajiye chokalin hannun shi,
" Kamar me kenan?
"Tsakanin ke da Salma"
Itama ajiye nata chokalin tayi"ku saurare ne,daga yau sai yau bana son na ƙara ganin ku tare da wannan yaron "
"Wani yaro" Cewar Abdulmajid,
"Yusuf,bana son na kuma ganin ku tare,ko a gida ko a waje,"
Duk shiru suka yi suna mata kallon mamaki,
"Mama dan Allah idan har wani abu ya faru ne ki faɗa mana"
Mikewa ta yi "na dai faɗa maku,idan ana son zaman lafiya a gidan nan sai a kiyaye" Tana gama faɗa ta yi shigewar ta daki ta barsu nan zaune baki sake,
"To me yake faruwa"
"Wa ma ya sani,ku tashi muje mu duba Salma"
Mikewa sukayi suna masu bin shawarar Abdulrahman,
Sai da suka ƙwanƙwasa ƙofar har sau uku suna sallamah ba'a amsa ba,jin shirun yayi yawa ne yasa suka tura ƙofar suka shiga,
Tana zaune a tsakiyar gado rungume da filo tana sauke ajiyar zuciya irin na wanda yayi kuka ya gaji,
Da sauri suka ƙarasa inda take cikin tashin hankali suke tambayar ta me ta faru,me yasa take kuka,
Rungume Abdulmajid tayi tana ƙara fashewa da wani sabon kukan,
Shafa bayan ta ya hau yi"Ya isa haka nan,yayi,kinga jikin ki har ya fara zafi,"
"Yaya me laifi na ma Mama,kawai ɗan nace ina son shi?
Kallon juna suka yi" Waye kika ce mata kina so?
"I am just feeling somehow,I want to get married and I tell her cewa Yusuf nake son aure,shine Mama take ta yi min ihu tana faɗa wai Yusuf ba mutumin kirki ba ne,in dai tana raye ba zata taɓa bari na aure shi ba" Ta kara fada tana saka sabon kuka,
Duk shiru sukayi suna tunanin wannan lamarin,
Abdulrahman ne yace"but the Yusuf I know is not a bad person, ko kuwa?
Ya tambaya yana kallon sauran ƴan uwan nashi,
"Gaskiya ne" Dago ta yayi yana share mata hawaye "kin ga ki kwantar da hankalin ki insha Allah zamu samar maki mafita"
"But Mama tace sai dai bayan ranta,ya ya zan yi?
"But Girl I think you are to small for marriage,domin abinda na sani there are so many complications about marriage,sannan a wannan kananan shekarun naki how are you going to handle them, ta yaya,ni fa ina ganin Mama ta na da dalili"
Duk shiru suka yi suna sauraren shi,
"But Abdulrahman tana son shi"
"Is doesn't matter ko tana son shi,abun nufi shine ya rayuwar ta zai kasance,bancin haka makaranta fa zata tafi London nan da sati biyu,ta yaya zata dauko zancen aure bancin shekaranta sha biyar"
Karfin kukanta ta kara tana maida kanta saman filo "Ku fita I don't wanna see you,"
Dafa ta Abdulmajid yayi"tunda dai har kina son shi ni dai ina bayan ki,tashi ki faɗa min dama kun jima kuna soyayya ne?
Tashi tayi zaune tana girgiza kai"a'a is one side love "
Duk zaro ido suka yi"Uhhh "
Jinjina masu kai tayi "Yes,I never get a chance to tell him"
"Amma shine kike cewa zaki aure shi,kin faɗa mashi ne? Abdulmalik ya tambaye ta wannan karon,
"Kawai ni Mama na faɗa ma kafin na fada mashi"
Dafe goshi Abdulrahman yayi "ohh God,gashi nan bay this your stupid action kinsa Mama ta tsane yaro,to yanzun sai ki faɗa mana me kike son ayi"
Kai tsaye tace"Aure,auren shi nake son yi"
Zuba tagumi yayi yana sauraren wannan haukar na yar uwar tasu"zuwa yaushe kike son auren?
"Kafin na tafi London,idan ya so sai mu tafi tare dashi"
Mikewa tsaye yayi daga saman gadon nata"Abdulmajid jeka ɗebo mata abinci taci,ke kuma ki kwantar da hankalin ki zamu fara shawo kan Mama kafin mu tunkare Baba da maganar,sannan zuwa anjima zanje gidan su Yusuf din sai mu yi magana dashi a can"
Ai kuwa nan take farin ciki ya mamaye duk wani bacin rai na fuskarta "Na gode ya Abdulrahman"
Ko kulata bai karayi ba ya fita,
Abdulmajid ne ya kawo mata abinci tana ci suna hira har da Abdulmalik har saida suka tabbatar da ta ko shi kafin su bar dakin.
A falon su suka same shi zaune yana waya wanda daga dukkan alamu da Yusuf din yake waya,sai da ha kammala sannan ya ajiye wayar ya kalle su"Abdulmajid kai zamu tafi gidan su Yusuf da kai,
Kai kuma Abdulmalik ka zauna har mu dawo"
"Ba damuwa sai kun dawo amma dai karku daɗe domin kun ga takwas da rabi ya wuce"
"Ok" Kawai suka ce mai suja fita,
Ba da direban gida suka je ba,dan basu ma son Mama ta san sun fita,dan haka suna barin Get din gidan suka tare Adaidaita suka shiga,
Har kofar gidan Yusuf ya kai su sannan suka sallame shi ya wuce,
Me gadin gidan ya san su dan haka ko da suka Kwankwasa ya buɗe yaga sune bai hana su shiga ba sai gaida su cikin girmamawa da yayi,
Suna shiga ciki a ƙofar falon su wurin da aka zuba kujeru dan hutawa suka same shi,
Sai da suka ja kujera suka zauna sannan suka shiga gaisawa kamar yanda suka saba,
Dariya yayi"yau kune a gidan namu da daddare,hala daga wani wuri kuke?
"A'a daga gida dai"
"Wow kace today was my lucky day,to bari na kawo maku abun motsa baki"ya mike yana faɗin "ina Game partner di na da Abdulmalik suke ke?
"no bar shi kawai dama akwai magana mai muhimmanci daya kawo mu,su suna gida"
Komawa yayi ya zauna yana tunanin wani irin magana ne da zai fito dasu gida yanzun haka,shi yasa yayi mamakin daya gansu a wannan lokacin,"ina jin ku"
Furzar da iska Abdulrahman yayi kafin yace "Me tsakanin ka da Ummu Salma?
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*58*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Maimaita tambayar yayi "meke tsani na da ita?
" Umm"
Dan shiru yayi yana nazarin wani irin tambaya ne wannan sannan da wani amsa ya dace ya basu,"maganar gaskiya ban gane inda wannan tambayar ta dosa ba,dan nasan babu komai tsakanin ni da ita,kawai dai ina mata kallon kanwata ce kamar yanda kuke mata,that's all"
Kallon Abdulmajid yayi"That's so bad "cewar Abdulrahman
Jinjina kai yayi"nan da sati biyu zata wuce karatu London"
"Wow that's Nice,gaskiya na taya ta murna sosai"
Ƙara kallon juna suka yi,kafin yaci gaba da faɗin "sai dai akwai ɗan matsala"
Shiru yayi yana sauraren su,"matsalar me?
"Taki yarda da batun tafiyar domin wai aure take so,idan har ba'a mata aureba ba zata tafi ba"
Dan waro ido yayi"aure fa,da yaushe ta isa aure bayan shekar ta goma sha biyar,kai gaskiya Salma da rigima take,yanzun ita wa take so ta aura,ko dama tana da saurayi ne?ya faɗa yana tsare su da ido,
"Maganar gaskiya bamu sani ba sai yau a dazu,sannan da muka tambaye ta sai cewa tayi kai take so,mun tambaye ta ko dama kuna soyayya ne tace a'a ita bata taɓa faɗa maka ba,kuma tana can ta tayar da hankalin ta sai kuka take yi shi yasa muka ce bari mu zo mu same ka"
Kamar wasu marasa hankali haka yake kallon su,nuna kanshi yayi "ni Yusuf din tace tana so?
" Eh kai tace,dan ko mu munyi mamaki"
Girgiza kai yayi"gaskiya ni bana ra'ayin soyayya da mace bare kuma Ummu Salma,ba zai taɓa bari ba"
"Waye ba zai bari" Cewar Abdulrahman,
Kai tsaye ya basu amsa "Baban ku,ko ya sani ne? Ya mai da masu da tambayar,
" Bai sani ba,amma bana jin za'a samu matsala ta nashi bangaren "
Wani irin murmushi yayi wanda suka kasa gane kanshi da manufar shi "to ai anan babban matsalar take,domin ba zai taba yarda ba"
"To me yasa wai kuke ganin rashin yuwar haka,daga kai har Mama,yanzun kuma kai ka faɗi haka,ko dai akwai abunda bamu sani bane dangane da kai Yusuf?
" Abdulmajid kenan,babu wani bu,sai dai ko da ace ma su sun yarda ni ba zan yarda ba"
" Umm um,i Love him i want to married him"
Cikin tsananin faɗa da rufewar ido tace"ba dai a gidan ba,in banda rashin hankali da rashin sannan ciyon kai me zaki yi da wannan yaron,to bari kiji in dai har ina raye ba zaki taba auren wannan yaron ba har a bada ba dai Yusuf ba,wato zaman da yake yi cikin ku bana arziki bane yana zuwa ne dan ya hore maku kunne,to ba dai a gidan nan ba zai koya maku bakin hali da mummunan ɗabi'a ba,kar na kuma jin kin yi maganar aure a gidan nan balle maganar shi,kuma tafiya karatu dole ne,tashi ki barmin daki mahaukaciyar banza"
Da kuka ta tashi ta bar dakin tana mai matukar jin zafin abinda Mama ta faɗa akan Yusuf,
Ranar yi ni tayi kuka a daki wanda sai da idanun ta suka kumbura shi yasa ko abinci dare bata fito ci ba,
*Ban sani ba ashe wannan shine mafarin komai,Ashe Mama ta san abinda ni ban sani ba game dashi,amma a wannan lokacin yarinta da ƙuruciya sun hanani ganin komai sai ma laifin Mama da nake gani* buɗe shafi na gaba yayi.
Ganin har sun kammala cin abincin dare ban fito ba gashi basu ji Mama tayi magana ba yasa Ya Abdulmalik cewa"Mama lafiya banga autar ki ta fito cin abinci ba?
Kauda kai tayi"ƙila ta ko shi ne,idan yunwar cikinta ya isheta zata fito"
Duk kallon_kallo suka shiga yi ma junan su,abinda bai taba faruwa ba,kome Salma tai mata da zaran lokacin cin abinci yayi taga bata fito ba da kanta zata shiga lallashi har sai ta lallabata ta fito ta ci,
"Mama wani abun ya faru ne? Abdulrahman ya tambaya tana ajiye chokalin hannun shi,
" Kamar me kenan?
"Tsakanin ke da Salma"
Itama ajiye nata chokalin tayi"ku saurare ne,daga yau sai yau bana son na ƙara ganin ku tare da wannan yaron "
"Wani yaro" Cewar Abdulmajid,
"Yusuf,bana son na kuma ganin ku tare,ko a gida ko a waje,"
Duk shiru suka yi suna mata kallon mamaki,
"Mama dan Allah idan har wani abu ya faru ne ki faɗa mana"
Mikewa ta yi "na dai faɗa maku,idan ana son zaman lafiya a gidan nan sai a kiyaye" Tana gama faɗa ta yi shigewar ta daki ta barsu nan zaune baki sake,
"To me yake faruwa"
"Wa ma ya sani,ku tashi muje mu duba Salma"
Mikewa sukayi suna masu bin shawarar Abdulrahman,
Sai da suka ƙwanƙwasa ƙofar har sau uku suna sallamah ba'a amsa ba,jin shirun yayi yawa ne yasa suka tura ƙofar suka shiga,
Tana zaune a tsakiyar gado rungume da filo tana sauke ajiyar zuciya irin na wanda yayi kuka ya gaji,
Da sauri suka ƙarasa inda take cikin tashin hankali suke tambayar ta me ta faru,me yasa take kuka,
Rungume Abdulmajid tayi tana ƙara fashewa da wani sabon kukan,
Shafa bayan ta ya hau yi"Ya isa haka nan,yayi,kinga jikin ki har ya fara zafi,"
"Yaya me laifi na ma Mama,kawai ɗan nace ina son shi?
Kallon juna suka yi" Waye kika ce mata kina so?
"I am just feeling somehow,I want to get married and I tell her cewa Yusuf nake son aure,shine Mama take ta yi min ihu tana faɗa wai Yusuf ba mutumin kirki ba ne,in dai tana raye ba zata taɓa bari na aure shi ba" Ta kara fada tana saka sabon kuka,
Duk shiru sukayi suna tunanin wannan lamarin,
Abdulrahman ne yace"but the Yusuf I know is not a bad person, ko kuwa?
Ya tambaya yana kallon sauran ƴan uwan nashi,
"Gaskiya ne" Dago ta yayi yana share mata hawaye "kin ga ki kwantar da hankalin ki insha Allah zamu samar maki mafita"
"But Mama tace sai dai bayan ranta,ya ya zan yi?
"But Girl I think you are to small for marriage,domin abinda na sani there are so many complications about marriage,sannan a wannan kananan shekarun naki how are you going to handle them, ta yaya,ni fa ina ganin Mama ta na da dalili"
Duk shiru suka yi suna sauraren shi,
"But Abdulrahman tana son shi"
"Is doesn't matter ko tana son shi,abun nufi shine ya rayuwar ta zai kasance,bancin haka makaranta fa zata tafi London nan da sati biyu,ta yaya zata dauko zancen aure bancin shekaranta sha biyar"
Karfin kukanta ta kara tana maida kanta saman filo "Ku fita I don't wanna see you,"
Dafa ta Abdulmajid yayi"tunda dai har kina son shi ni dai ina bayan ki,tashi ki faɗa min dama kun jima kuna soyayya ne?
Tashi tayi zaune tana girgiza kai"a'a is one side love "
Duk zaro ido suka yi"Uhhh "
Jinjina masu kai tayi "Yes,I never get a chance to tell him"
"Amma shine kike cewa zaki aure shi,kin faɗa mashi ne? Abdulmalik ya tambaye ta wannan karon,
"Kawai ni Mama na faɗa ma kafin na fada mashi"
Dafe goshi Abdulrahman yayi "ohh God,gashi nan bay this your stupid action kinsa Mama ta tsane yaro,to yanzun sai ki faɗa mana me kike son ayi"
Kai tsaye tace"Aure,auren shi nake son yi"
Zuba tagumi yayi yana sauraren wannan haukar na yar uwar tasu"zuwa yaushe kike son auren?
"Kafin na tafi London,idan ya so sai mu tafi tare dashi"
Mikewa tsaye yayi daga saman gadon nata"Abdulmajid jeka ɗebo mata abinci taci,ke kuma ki kwantar da hankalin ki zamu fara shawo kan Mama kafin mu tunkare Baba da maganar,sannan zuwa anjima zanje gidan su Yusuf din sai mu yi magana dashi a can"
Ai kuwa nan take farin ciki ya mamaye duk wani bacin rai na fuskarta "Na gode ya Abdulrahman"
Ko kulata bai karayi ba ya fita,
Abdulmajid ne ya kawo mata abinci tana ci suna hira har da Abdulmalik har saida suka tabbatar da ta ko shi kafin su bar dakin.
A falon su suka same shi zaune yana waya wanda daga dukkan alamu da Yusuf din yake waya,sai da ha kammala sannan ya ajiye wayar ya kalle su"Abdulmajid kai zamu tafi gidan su Yusuf da kai,
Kai kuma Abdulmalik ka zauna har mu dawo"
"Ba damuwa sai kun dawo amma dai karku daɗe domin kun ga takwas da rabi ya wuce"
"Ok" Kawai suka ce mai suja fita,
Ba da direban gida suka je ba,dan basu ma son Mama ta san sun fita,dan haka suna barin Get din gidan suka tare Adaidaita suka shiga,
Har kofar gidan Yusuf ya kai su sannan suka sallame shi ya wuce,
Me gadin gidan ya san su dan haka ko da suka Kwankwasa ya buɗe yaga sune bai hana su shiga ba sai gaida su cikin girmamawa da yayi,
Suna shiga ciki a ƙofar falon su wurin da aka zuba kujeru dan hutawa suka same shi,
Sai da suka ja kujera suka zauna sannan suka shiga gaisawa kamar yanda suka saba,
Dariya yayi"yau kune a gidan namu da daddare,hala daga wani wuri kuke?
"A'a daga gida dai"
"Wow kace today was my lucky day,to bari na kawo maku abun motsa baki"ya mike yana faɗin "ina Game partner di na da Abdulmalik suke ke?
"no bar shi kawai dama akwai magana mai muhimmanci daya kawo mu,su suna gida"
Komawa yayi ya zauna yana tunanin wani irin magana ne da zai fito dasu gida yanzun haka,shi yasa yayi mamakin daya gansu a wannan lokacin,"ina jin ku"
Furzar da iska Abdulrahman yayi kafin yace "Me tsakanin ka da Ummu Salma?
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*58*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Maimaita tambayar yayi "meke tsani na da ita?
" Umm"
Dan shiru yayi yana nazarin wani irin tambaya ne wannan sannan da wani amsa ya dace ya basu,"maganar gaskiya ban gane inda wannan tambayar ta dosa ba,dan nasan babu komai tsakanin ni da ita,kawai dai ina mata kallon kanwata ce kamar yanda kuke mata,that's all"
Kallon Abdulmajid yayi"That's so bad "cewar Abdulrahman
Jinjina kai yayi"nan da sati biyu zata wuce karatu London"
"Wow that's Nice,gaskiya na taya ta murna sosai"
Ƙara kallon juna suka yi,kafin yaci gaba da faɗin "sai dai akwai ɗan matsala"
Shiru yayi yana sauraren su,"matsalar me?
"Taki yarda da batun tafiyar domin wai aure take so,idan har ba'a mata aureba ba zata tafi ba"
Dan waro ido yayi"aure fa,da yaushe ta isa aure bayan shekar ta goma sha biyar,kai gaskiya Salma da rigima take,yanzun ita wa take so ta aura,ko dama tana da saurayi ne?ya faɗa yana tsare su da ido,
"Maganar gaskiya bamu sani ba sai yau a dazu,sannan da muka tambaye ta sai cewa tayi kai take so,mun tambaye ta ko dama kuna soyayya ne tace a'a ita bata taɓa faɗa maka ba,kuma tana can ta tayar da hankalin ta sai kuka take yi shi yasa muka ce bari mu zo mu same ka"
Kamar wasu marasa hankali haka yake kallon su,nuna kanshi yayi "ni Yusuf din tace tana so?
" Eh kai tace,dan ko mu munyi mamaki"
Girgiza kai yayi"gaskiya ni bana ra'ayin soyayya da mace bare kuma Ummu Salma,ba zai taɓa bari ba"
"Waye ba zai bari" Cewar Abdulrahman,
Kai tsaye ya basu amsa "Baban ku,ko ya sani ne? Ya mai da masu da tambayar,
" Bai sani ba,amma bana jin za'a samu matsala ta nashi bangaren "
Wani irin murmushi yayi wanda suka kasa gane kanshi da manufar shi "to ai anan babban matsalar take,domin ba zai taba yarda ba"
"To me yasa wai kuke ganin rashin yuwar haka,daga kai har Mama,yanzun kuma kai ka faɗi haka,ko dai akwai abunda bamu sani bane dangane da kai Yusuf?
" Abdulmajid kenan,babu wani bu,sai dai ko da ace ma su sun yarda ni ba zan yarda ba"