Sashe 85
Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dafe kirjinta tayi" Ammi zuciyata zafi take yi,gani nake kuma kamar ba zan iya yafe ma Baba da Mama ba,saboda shi ya gefe ta acikin wannan halin,ita kuma a maimakon ta bar shi sai ta zabi hanyar da ya bata,wani irin zunubi ne wannan,sun bata mana rayuwa,wanda duniya take ma kallon mahaifinmu da ban asalin iyayen mu daban,ta yaya zuciya zata ta ba daukar haka,ji nake kamar na mutu"
Cikin sauri ta rufe mata baki,tana girgiza mata kai "ko wani dan Adam da kika gani yana da nashi tarihin,wanda idan aka tambaye shi da za'a mai da lokaci baya me zaka goge a rayuwar ka,zai fada maki nashi kuskuren,
Na tabbatar da mahaifiyarki ma haka yake a gare ta,kamar dai ni,idan da ace lokaci na komawa baya,da babu a binda zai raba ni da Abdul basit,kome yayi ba zan taba rabuwa dashi ba,kinsan wani abu dake min ciyo?
Girgiza kai tayi,
"Ko lokacin da suka zo sunan Amira ban yarda na haɗu dashi ba,saboda har lokacin haushin shi naje ji,rabon da in ga fuskarsa tun zuwansa Nijeriya na farko duba Suraj wanda suka zo da Ummi,ba zan taɓa manta murmushin shi ba,mai dauke da ma'anoni" Dan shiru tayi ita ma tana goge hawayen idon ta tare da sauke ajiyar zuciya mai ƙarfi,
"Sai dai babu ta yanda zamu mai da hannun agogo baya,dole ne mu karɓi kaddara,mu ajiye aikin dana sani da muka yi ta hanyar kyautatawa,karmu bari damuwa da dana sani su runjaye rayuwar mu,muna bukatar cigaba,na san ba zamu taba mantawa ba,sai dai ina fatan ya zamo lokaci-lokaci zamu dinga tunawa saboda ya zamo izina a gare mu"hannun ta tari ko "tashi mu je ki ci abinci" Tashi tayi ta rungyme ta gaba ɗaya "na gode,da kika bari na zauna tare dake bayan kin san ki ni wacece,na gode da kika bani damar auren ɗan ki duk da kinsan irin abinda nake aikatawa,"
Shafa kanta tayi"ke din Amana ta ce"
Dagowa tayi "amma banji kun ce komai ba game dashi,ko dai ya mutu ne?
Girgiza kai tayi" Bai mutu ba,sun boye shi ne suna ta azabtar dashi tsayin waɗannan shekarun,yanzun haka yana Asibiti a Nigeria,in nuna maki hoton shi ne?
Da sauri ta ce "a'a" Tana sauka daga kan gadon.
Ita ma bata ƙara ce mata komai ba ta biyo bayan ta,ita ta zuba mata abinci sai dai kaɗan ta iya ci saboda rashin daɗin baki,dole Ammi ta kyale ta,tunda ko ba komai ta danci kaɗan ɗin.
Sai da tayi sallah Isha'i wanda ta jima tana kai kukanta a wurin Allah sannan ta tashi ta yaɗa ruwan wanka,da kalolin turaren da Ammi ta bata,tana matukar son kamshi har balle idan zuciyarta babu dadi,hakan yasa ta zuwa ruwan turaren da yawa a cikin ruwan wanka,ita karan kanta tana jin yanda yake hawa mata kai,amma hakan bai dake ta ba,in da zata samu Relief kawai take nima,haka ma ha turaraw jiki,magungunanta ta diba ta sha,na ruwan ma kaɗan ya rage shine ta juye ra shanye,
Tana kammalawa hawa tayi kan gado ta kwanta tana dunkulewa,so take tayi bacci amma ta kasa,tunani ne yake zuwa mata ta ko ina daki daki,kafin kuma a hankali ciyon mara ya fara,domin bata san illar Overdose da tayi na turaruka da kuma magani ba,a tunanin ta ai normal ne,
Tun tana ɗaukar abin da wasa har taji yana so yafi ƙarfinta,ganin juyeyuye ba zai mata ba,yasa dole ta sauko ta nufi kicin domin haɗa ruwan lifton ko Allah zai sa ya sake,
Kallon agogo falo na daya tayi da ya buga ƙarfe goma,
Da kyar ta ita zuba ruwan zafi a cup daga cikin ƙaramin fulas,tsugunnawa tayi a wurin tana dafe mara,ji take kamar ana karta mata wani abu,wani irin yanayi take jin kanta wanda bata isa tace meke damunta ba,
Tun shigowar ta kicin din yana zaune,dan haka duk nurkususun da take yi yana kallon ta,
Mikewa yayi ya karaso inda take ya tsunguna tare da kiran sunan ta,
Jin muryar shi ne yasa ta gado kai tana zuba mashi rikitattun idanun ta,
"Me ke damun ki? Ya tambaya,
Sai da ta lumshe ido ta bude kafin a hankali ta fusta"Mara"
"Kin ci wani abu ne?
Bata ba shi amsa ba sai ma mikewa da tayi dafe da ciki tana kokarin barin wurin,da Allah kaɗai yasan yanda take ji,
Rikota yayi ta dawo daf dashi,kare mata kallo yake yi daga tsayen da suke,ringa bacci mai kauri ne a jikin ta na doguwar riga,sai dai babu komai na siglate a cikin ta domin yana iya ganin kan nipple din ta daga cikin rigar,dauke idon shi yayi daga nan,
Shi ba yaro ba ne,ko ba komai zai girme mata da kusan shekara biyar ko bakwai,
"Kina bukatar taimako na?
Kafin ta bashi amsa sai ji tayi ya ɗauke ta tamkar wata ƴar tsana yayi sama da ita,kwantar da kanta tayi a saman faffadan kinjinshi,tana shakan kamshin shi,
Ita dai bata san a wani daki suka shiga ba,ta daiji ya kwantar da ita saman gado sannan ya rufu a kanta,
Tsira tama ido yayi yana kallon fuskar ta dake daf da nashi,yanda take ta faman lumshe ido da buɗewa,tana kuma sauke numfashi da dan sauri_sauri,
Ba zata iya jurewa ba,yau in ma ya kama ta mai FYAƊE ne sai taimasa,
Dan haka ba tare da tunanin komai ba ta cire hannun shi daya masu rumfa ta mirgina,sai gashi ya dawo kasa ita kuma tana saman shi,
Idanun shi dake cikin nata take kokarin janyewa,sai dai yaki bata dama,
Cikin sanyi murya ta fuska"i am Sorry "
"Can you do it?
Wannan tambayar ne kuma bata gane in da ya dosa ba,dan haka ba tare data damu data sanin ba ta hade bakin su wuri daya,ta san ba zai taba respond ba,dan haka a hankali take sumbatar shi,yana tsutsan duk wani lungu da sako na cikin bakin in da ta san kai tsaye zai iya ta da masa da nashi fitinar,
Kokarin cire bakinta take cikin nashi,sai dai ga nata mamakin sai ji tayi lokaci ɗaya ya juye da ita ta dawo kasa shi kuma ya dawo sama,wannan shi ake kira da kallo ya koma sama,domin wani irin sumbatar ta ya shiga shi yana tsotson harshenta,
Lokaci yada ya dogo yaga cire rigar dake jikin shi,daga in da take wance ya zame rigar dake jikin ta,tana kallon yanda jikin shi ke rawa,
Hmmm abune da bata taba zata ba,domin kuwa a wannan daren ta shayar da ita abunda bata taba tsammani ba,ya kuma tabbatar mata da maza suna suka tara,domin tun tana daukar lamarin shi da wasa tana ganin zata iya,sai gashi cikin abinda bai wuce awa daya ba ta fara rokon ya sauka ta gaji,domin yasa tayi release har sau uku a lokaci ɗaya,duk wani gaba na jikin ta ya saki,
Ganin yanda tayi laushi ne yasa ya duko ta saitin kunnen ta"Bebin "
Da kyar ta iya buɗe idanun ta da suka yi laushi a kanshi,
Murmushi ya sakar mata "ban goshi ba"
Wani irin zaro idanun tayi tana kokarin zabura,"dame?
"Dake"
Ganin shirin sauka take daga kan gadon yasa ya maida ita ya kwantar,yana kwantawa a gefenta tare da yasha maranta da ɗayan hannun shi,"sai da na tambaye can you don it,kina nuna zaki iya,ni kuma matsalar ban idan na fara ban san abinda ake kira gajiya ba,kin ga nj ko sau daya ban gamsu ba,amma ke gar kin yi uku,this is not fear,ni dai sai nayi"
Kuka ta fashe dashi tana kai masa duka a kirji "ai ban taba sanin kai mugu bane sai yau Suraj,so kake na mutu?
Light kiss ya sakar mata a lip,yana share mata ƴan hawayen da suka sauko" Kefa da kanki kike ikirarin ke Harija ce,ko dai dama baki samu dai-dai dake ba ne "rungumeta yayi tsam a jikin shi yana murmushi," Abar ma wannan maganar"
Daga haka da salo ya ƙara sauyawa,domin duk yanda taso ta noke taki ba da haɗin kai sai da yasan yanda yayi ya tasar mata da wani sabon sha'awar ta hanyan wasanni,
Ranar taga fitina wanda ya zarta tunanin ta,dan sai da ya kaita makura,tayi roƙo tayi kuka akan ta gaji ya kyale ta amma bai saurara mata ba sai da ya tabbatar da shi kanshi ya gamsu iya gamsu ta yanda sai da ya siyaye duk wani abunda ke dankare a mararsa,
Dariya ne ya nime subuce masa a lokacin da ya kalle ta yaga yanda tayi rashe rashe tana sauke numfashin wahala,ko yatsarta bata iya dagawa,
Ban daki ya shiga ya haɗa masu ruwan dumi,sannan ya zo ya dauke ta,
Jin ta a ruwan zafi ne yasa ta buɗe ido tana fashewa kuka,tasan ko bata yage ba to taji rauni,dan sai rintse ido take yi,
Jawota jikin shi yayi ya rungunme "kina so na kara ne,idan baki gamsu ba ni a shirye nake"
"Kawai ka kashe ni ka huta kawai"
Sumbatar wuyanta yayi yana kyara mata suma gefe,"idan na kasheki waye zai dauki nauyi na?
"Daga yau babu ni babu kai,karka kara nuna ka sanni,mugu mai fuska biyu"
Wannan karon kam ya kasa rike dariyar sa sai da yayi,wanda haushin haka yasa ta fasa kuka tana kokarin kwace jikinta a nashi,sai dai yaki sake ta,"ki saka a ranki yanzun zamu fara,domin babu daga ƙafa,bana son ciyon mara yaci gaba da kamamin ke Bebin,"ya faɗa yana sunsunan gefen wuyanta,domin wannan ƙanshin nata ba karamin kara tayar mai da hankali yake ba,
Da kyar ya bar ta tayi wanka sannan suka yi wankan tsarki,ya riga ta fitowa saboda yana son ya kyara in da zasu kwanta,
Wurin takawa har da hawayen bakin ciki take yi jin yanda ƙafarta ya rike yake mata zafi,tun da take biye_biyen ta bata taba haɗuwa da mutum dan duniya ba irin Suraj,yau taga sital har da wanda bata taba sani ba,juyata take ta yanda yaga dama,ita da take ikirarin yi masa Fyaɗe sai gashi cikin sauƙi ya juya da ita,gashi tafiya ma nima yake ya gagare,wallahi in dai haka ne babu shi babu ita,zuwa gobe ma komawa Nigeria zatayi domin dama ba son shi take yi ba,aiki ya kawo ta kuma komai ya zo karshe,komawa gida zata yi tana buƙatar ganin iyayen ta da yan'uwa ta,tana son taga Mama dan haka ba zata zauna dashi ba.........
Cikin sauri ta rufe mata baki,tana girgiza mata kai "ko wani dan Adam da kika gani yana da nashi tarihin,wanda idan aka tambaye shi da za'a mai da lokaci baya me zaka goge a rayuwar ka,zai fada maki nashi kuskuren,
Na tabbatar da mahaifiyarki ma haka yake a gare ta,kamar dai ni,idan da ace lokaci na komawa baya,da babu a binda zai raba ni da Abdul basit,kome yayi ba zan taba rabuwa dashi ba,kinsan wani abu dake min ciyo?
Girgiza kai tayi,
"Ko lokacin da suka zo sunan Amira ban yarda na haɗu dashi ba,saboda har lokacin haushin shi naje ji,rabon da in ga fuskarsa tun zuwansa Nijeriya na farko duba Suraj wanda suka zo da Ummi,ba zan taɓa manta murmushin shi ba,mai dauke da ma'anoni" Dan shiru tayi ita ma tana goge hawayen idon ta tare da sauke ajiyar zuciya mai ƙarfi,
"Sai dai babu ta yanda zamu mai da hannun agogo baya,dole ne mu karɓi kaddara,mu ajiye aikin dana sani da muka yi ta hanyar kyautatawa,karmu bari damuwa da dana sani su runjaye rayuwar mu,muna bukatar cigaba,na san ba zamu taba mantawa ba,sai dai ina fatan ya zamo lokaci-lokaci zamu dinga tunawa saboda ya zamo izina a gare mu"hannun ta tari ko "tashi mu je ki ci abinci" Tashi tayi ta rungyme ta gaba ɗaya "na gode,da kika bari na zauna tare dake bayan kin san ki ni wacece,na gode da kika bani damar auren ɗan ki duk da kinsan irin abinda nake aikatawa,"
Shafa kanta tayi"ke din Amana ta ce"
Dagowa tayi "amma banji kun ce komai ba game dashi,ko dai ya mutu ne?
Girgiza kai tayi" Bai mutu ba,sun boye shi ne suna ta azabtar dashi tsayin waɗannan shekarun,yanzun haka yana Asibiti a Nigeria,in nuna maki hoton shi ne?
Da sauri ta ce "a'a" Tana sauka daga kan gadon.
Ita ma bata ƙara ce mata komai ba ta biyo bayan ta,ita ta zuba mata abinci sai dai kaɗan ta iya ci saboda rashin daɗin baki,dole Ammi ta kyale ta,tunda ko ba komai ta danci kaɗan ɗin.
Sai da tayi sallah Isha'i wanda ta jima tana kai kukanta a wurin Allah sannan ta tashi ta yaɗa ruwan wanka,da kalolin turaren da Ammi ta bata,tana matukar son kamshi har balle idan zuciyarta babu dadi,hakan yasa ta zuwa ruwan turaren da yawa a cikin ruwan wanka,ita karan kanta tana jin yanda yake hawa mata kai,amma hakan bai dake ta ba,in da zata samu Relief kawai take nima,haka ma ha turaraw jiki,magungunanta ta diba ta sha,na ruwan ma kaɗan ya rage shine ta juye ra shanye,
Tana kammalawa hawa tayi kan gado ta kwanta tana dunkulewa,so take tayi bacci amma ta kasa,tunani ne yake zuwa mata ta ko ina daki daki,kafin kuma a hankali ciyon mara ya fara,domin bata san illar Overdose da tayi na turaruka da kuma magani ba,a tunanin ta ai normal ne,
Tun tana ɗaukar abin da wasa har taji yana so yafi ƙarfinta,ganin juyeyuye ba zai mata ba,yasa dole ta sauko ta nufi kicin domin haɗa ruwan lifton ko Allah zai sa ya sake,
Kallon agogo falo na daya tayi da ya buga ƙarfe goma,
Da kyar ta ita zuba ruwan zafi a cup daga cikin ƙaramin fulas,tsugunnawa tayi a wurin tana dafe mara,ji take kamar ana karta mata wani abu,wani irin yanayi take jin kanta wanda bata isa tace meke damunta ba,
Tun shigowar ta kicin din yana zaune,dan haka duk nurkususun da take yi yana kallon ta,
Mikewa yayi ya karaso inda take ya tsunguna tare da kiran sunan ta,
Jin muryar shi ne yasa ta gado kai tana zuba mashi rikitattun idanun ta,
"Me ke damun ki? Ya tambaya,
Sai da ta lumshe ido ta bude kafin a hankali ta fusta"Mara"
"Kin ci wani abu ne?
Bata ba shi amsa ba sai ma mikewa da tayi dafe da ciki tana kokarin barin wurin,da Allah kaɗai yasan yanda take ji,
Rikota yayi ta dawo daf dashi,kare mata kallo yake yi daga tsayen da suke,ringa bacci mai kauri ne a jikin ta na doguwar riga,sai dai babu komai na siglate a cikin ta domin yana iya ganin kan nipple din ta daga cikin rigar,dauke idon shi yayi daga nan,
Shi ba yaro ba ne,ko ba komai zai girme mata da kusan shekara biyar ko bakwai,
"Kina bukatar taimako na?
Kafin ta bashi amsa sai ji tayi ya ɗauke ta tamkar wata ƴar tsana yayi sama da ita,kwantar da kanta tayi a saman faffadan kinjinshi,tana shakan kamshin shi,
Ita dai bata san a wani daki suka shiga ba,ta daiji ya kwantar da ita saman gado sannan ya rufu a kanta,
Tsira tama ido yayi yana kallon fuskar ta dake daf da nashi,yanda take ta faman lumshe ido da buɗewa,tana kuma sauke numfashi da dan sauri_sauri,
Ba zata iya jurewa ba,yau in ma ya kama ta mai FYAƊE ne sai taimasa,
Dan haka ba tare da tunanin komai ba ta cire hannun shi daya masu rumfa ta mirgina,sai gashi ya dawo kasa ita kuma tana saman shi,
Idanun shi dake cikin nata take kokarin janyewa,sai dai yaki bata dama,
Cikin sanyi murya ta fuska"i am Sorry "
"Can you do it?
Wannan tambayar ne kuma bata gane in da ya dosa ba,dan haka ba tare data damu data sanin ba ta hade bakin su wuri daya,ta san ba zai taba respond ba,dan haka a hankali take sumbatar shi,yana tsutsan duk wani lungu da sako na cikin bakin in da ta san kai tsaye zai iya ta da masa da nashi fitinar,
Kokarin cire bakinta take cikin nashi,sai dai ga nata mamakin sai ji tayi lokaci ɗaya ya juye da ita ta dawo kasa shi kuma ya dawo sama,wannan shi ake kira da kallo ya koma sama,domin wani irin sumbatar ta ya shiga shi yana tsotson harshenta,
Lokaci yada ya dogo yaga cire rigar dake jikin shi,daga in da take wance ya zame rigar dake jikin ta,tana kallon yanda jikin shi ke rawa,
Hmmm abune da bata taba zata ba,domin kuwa a wannan daren ta shayar da ita abunda bata taba tsammani ba,ya kuma tabbatar mata da maza suna suka tara,domin tun tana daukar lamarin shi da wasa tana ganin zata iya,sai gashi cikin abinda bai wuce awa daya ba ta fara rokon ya sauka ta gaji,domin yasa tayi release har sau uku a lokaci ɗaya,duk wani gaba na jikin ta ya saki,
Ganin yanda tayi laushi ne yasa ya duko ta saitin kunnen ta"Bebin "
Da kyar ta iya buɗe idanun ta da suka yi laushi a kanshi,
Murmushi ya sakar mata "ban goshi ba"
Wani irin zaro idanun tayi tana kokarin zabura,"dame?
"Dake"
Ganin shirin sauka take daga kan gadon yasa ya maida ita ya kwantar,yana kwantawa a gefenta tare da yasha maranta da ɗayan hannun shi,"sai da na tambaye can you don it,kina nuna zaki iya,ni kuma matsalar ban idan na fara ban san abinda ake kira gajiya ba,kin ga nj ko sau daya ban gamsu ba,amma ke gar kin yi uku,this is not fear,ni dai sai nayi"
Kuka ta fashe dashi tana kai masa duka a kirji "ai ban taba sanin kai mugu bane sai yau Suraj,so kake na mutu?
Light kiss ya sakar mata a lip,yana share mata ƴan hawayen da suka sauko" Kefa da kanki kike ikirarin ke Harija ce,ko dai dama baki samu dai-dai dake ba ne "rungumeta yayi tsam a jikin shi yana murmushi," Abar ma wannan maganar"
Daga haka da salo ya ƙara sauyawa,domin duk yanda taso ta noke taki ba da haɗin kai sai da yasan yanda yayi ya tasar mata da wani sabon sha'awar ta hanyan wasanni,
Ranar taga fitina wanda ya zarta tunanin ta,dan sai da ya kaita makura,tayi roƙo tayi kuka akan ta gaji ya kyale ta amma bai saurara mata ba sai da ya tabbatar da shi kanshi ya gamsu iya gamsu ta yanda sai da ya siyaye duk wani abunda ke dankare a mararsa,
Dariya ne ya nime subuce masa a lokacin da ya kalle ta yaga yanda tayi rashe rashe tana sauke numfashin wahala,ko yatsarta bata iya dagawa,
Ban daki ya shiga ya haɗa masu ruwan dumi,sannan ya zo ya dauke ta,
Jin ta a ruwan zafi ne yasa ta buɗe ido tana fashewa kuka,tasan ko bata yage ba to taji rauni,dan sai rintse ido take yi,
Jawota jikin shi yayi ya rungunme "kina so na kara ne,idan baki gamsu ba ni a shirye nake"
"Kawai ka kashe ni ka huta kawai"
Sumbatar wuyanta yayi yana kyara mata suma gefe,"idan na kasheki waye zai dauki nauyi na?
"Daga yau babu ni babu kai,karka kara nuna ka sanni,mugu mai fuska biyu"
Wannan karon kam ya kasa rike dariyar sa sai da yayi,wanda haushin haka yasa ta fasa kuka tana kokarin kwace jikinta a nashi,sai dai yaki sake ta,"ki saka a ranki yanzun zamu fara,domin babu daga ƙafa,bana son ciyon mara yaci gaba da kamamin ke Bebin,"ya faɗa yana sunsunan gefen wuyanta,domin wannan ƙanshin nata ba karamin kara tayar mai da hankali yake ba,
Da kyar ya bar ta tayi wanka sannan suka yi wankan tsarki,ya riga ta fitowa saboda yana son ya kyara in da zasu kwanta,
Wurin takawa har da hawayen bakin ciki take yi jin yanda ƙafarta ya rike yake mata zafi,tun da take biye_biyen ta bata taba haɗuwa da mutum dan duniya ba irin Suraj,yau taga sital har da wanda bata taba sani ba,juyata take ta yanda yaga dama,ita da take ikirarin yi masa Fyaɗe sai gashi cikin sauƙi ya juya da ita,gashi tafiya ma nima yake ya gagare,wallahi in dai haka ne babu shi babu ita,zuwa gobe ma komawa Nigeria zatayi domin dama ba son shi take yi ba,aiki ya kawo ta kuma komai ya zo karshe,komawa gida zata yi tana buƙatar ganin iyayen ta da yan'uwa ta,tana son taga Mama dan haka ba zata zauna dashi ba.........