Sashe 26
Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saukowa tayi tana sauke ajiyar zuciya,a haka suka cigaba da dubawa,ganin har takwas da rabi basu gama kwaliman da ta saka suka fara ba yasa ta yanke shawarar fita dan ƙarfe tara ake gama wa'azin,
Kallon Nafisa tayi"bari nage nayi fitsari na dawo"
"To dan Allah ki yi sauri"
Koda ta fita Goggon bata falo Hadiza ce kawai,dan haka bata ce mata komai ba ta fita,
Tsayawa tayi ta duba ko akwai mai kallon ta,ganin ba kowa ata wurin yasa da sauri ta nufe shiyan mazan gidan,
Tsayawa tayi a ƙofar dakin shi tana kallon ƙofar,
Hannu ta saka cikin Aljihun rigar barcinta ta ciro wani ƙaramin kati,
Tana mannashi jikin ƙofar cikin sakon goma sai gashi ƙofar ya buɗe,
Cikin sauri ta shiga ta maida kofar ta kulle,
Kallon dakin take yi yanda yake a kyare tsaf dashi,ga kuma mayataccen ƙanshin nan nashi dake tashi,
Hango wasu takardu tayi a saman table,da sauri ta karasa wurin ta shigo buɗewa tana bincikawa,sai dai takardun duk na wani business da yake gudanarwa a Dubai,sai kuma kimanin kudin da zai kai Biliyan biyu a kudin Najeriya,
Zaro ido tayi tana mamakin wani irin kasuwanci ne haka,
Mai da takardun tayi ta mike tana jawo wani durowa dake wurin,nan ma takardune,tana buɗe wa wani karamin emvelop ya faɗo kasa wanda yake a like,da sauri ta dauka ta saka acikin Aljihunta,dan tunda ta ganshi a like ta san koma menene a ciki me muhimmanci ne,
Daukar sauran takardun tayi tana ƙoƙarin kara buɗe su taji motsi daga bayan ta,wanda hakan yasa ta juya da sauri,
Hmmm mutuwar tsaye tayi yayin da takardun hannunta suka zame suka faɗi ƙasa,
Bugun zuciyar ƙaruwa yake a ko wani sakan,yayin da take jin yanda jinin ta ke hauhawa,idanun ta na ƙoƙarin rufewa sakamakon jirin dake ƙoƙarin ɗaukar ta,
Tsaye yake sanye da farin Singlet fari tas a jikin shi,sai dogon wando baki na jins da kuma towel dake rike a hannun shi wanda hakan zai tabbatar maka daga banɗaki yake,saboda ruwan dake jike a fuskar shi,
A hankali yake ta kowa yana doso inda take,yayin da take tsaye kamar wacce aka dasa a wurin,sai dai duk taku daya da zaiyi haɗe yake da bugun zuciyar ta,yayin da kamshin shi ke kara mamaye hancin ta,yake kara sanar da ita kusancin su,
Yana isowa bai ce mata komai ba ya duka ya kwashe takardun dake zube a bagan ta ya maida su cikin durowar ya kulle,sannan ya dago idanun shi ya zuba acikin nata "kina son na kyale ki?
Da sauri ta jinjina kai alamun eh,
" Idan na tambaye ki kibani amsa kai tsaye,idan kika min karya kuma zan sani"
Kokarin cire idanun ta acikin nashi take yi,sai dai sam yaki bata dama,sai ma kara tsare ta dasu da yayi,wanda ita hakan da yaye shike kara tsorata ta,kallon idanun nashi,jikinta har ya fara daukar ɗumi,
"Me kike nima?
Idanun ta ne suka ciko da kalla domin yaki bata damar saukar dasu,sai dai ba zata taɓa faɗa masa me tazo nima ba,saboda ka'idar aikin sune a haka,
Ji tayi ya ƙara maimaitawa" Me kike nima?
"Kuɗi" Ta faɗa cikin rawar murya,
Taku daya ya kara daga inda yake ya kara matsowa daf da ita "canja wani dai"
"Da gaske kudi nake nima,"
"Baki yi kama da barauniyar kudi ba Biba,sai dai wani abun daban,faɗa min me wannan?
Mamaki ne da tsoro ya kara shigarta dama yasan sunan ta ne,
" Idan da ace kudi zaki ɗauka da tun shigowar ki wancan durowar daki buɗe,ko wancan karon da kika shigo ai baki dauki ko sisi ba,kuma kinga kuɗin,dan haka karki ƙara ce min kuɗi "
Hawayen dake makale acikin ramin idonta ne ya sauko, yau ta kawo kanta ajalinta,
Cikin dakewa tace"kud......
Sai dai duk yanda taso ta karasa kasawa tayi sakamakom wani irin shaka da ya kai ma makogoron ta,
Idanun ta nan take suka yo waje,yayinda da numfashin ta taji yana ƙoƙarin tsayawa,
"Kafin ki tsaya a gaba na ki tabbatar da kwarin ƙwarin gwiwar ki" Ya karasa faɗa yana tunkuɗe ta,sai da ta bugu da jikin kushin,
Tari take yi sosai tana shafa wuyan ta,
Hanyar kofa ya nuna mata"ya zamo karo na karshe "
Cikin tsananin rudewa ta mike ko takan zanin jikinta da ya kwance ba tayi ba sai ma rike shi da tayi a hannu ta fita da gudu,
Tsaye suke ita da Dady da Ibrahim wandanda suke taka mata tana ɗan motsa kafa,dan shi Abbu yana Masallaci shi kewa'azi,
Kallon juna suka yi cikin tsananin mamaki,domin kuwa a idanun su ta fito daga cikin dakin da gudu da kuma zani riƙe a hannunta,tazo ta giftasu,tabbas wannan kamshin turaren mutum ɗaya ne,duk gidan shi kaɗai ne me irin wannan kamshin,
Riƙe mai hannu tayi"me nake shirin gani?
Duk shiru suka yi kafin Ibrahim yayi saurin faɗin "idan da ace ni ne na faɗa da cewa za ku yi sharri nake mashi,to yanzun dai gashi kun gani da idanun ku,har balle Kaka da anyi magana ki ce Surajo babu ruwan shi,to yanzun dai kinga misali,wama yasan me yake aikatawa a garuruwan da yake cewa yana zuwa wa'azi"
Dafe kanta tayi tana kiran sunan Allah,
Dady ne ya dakatar dashi"to ya isa haka,sauran kuma naji wannan maganar a bakin wani,Kaka ki kwantar da hankalin ki insha Allah zan bincika lamarin naga meke faruwa "
"Amadu" Ta kira sunan Dady,
"Na'am Mama"
"Wata yarinya ce wannan?
Da sauri yace" Ai Biba ce"
Hararanshi Dady yayi,
Maimata sunan take"Habiba"
"Ita ce,amma Mama ki kwantar da hankalin ki in sha Allah zan bincike komai,muje mu karasa mutsa ƙafar"
Girgiza kai tayi"A'a mayar dani gida"
Dole mayar da ita shiyan ta sukayi,domin kamar hankalin ta a tashe yake.
__BIBA.
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*28*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Tana shiga daki kullewa tayi da key ta fada kan gado tana sauke numfashi,tare da shafa wuyan ta,
Goran ruwan dake gefe ta buɗe ta kafa kai sai da ta shanye sannan ta ajiye,
Shafa wuyanta tayi tana faɗin "mugu"tare da ciro emvelop ɗin dake ajjihun rigar ta,ita sam shakan da ya mata bata damu ba in dai har zata samu nasaran ɗauko abin harinta,
Buɗewa tayi ta shiga warware takardar,
Tsurama takardar idanu tayi,*Hadarin dake sararin samaniya yayi baƙi kirin,kuma daf yake da saukar da bakin ruwa mai mugun dafi,da fatan za'a shirya ma ƙwaryar taran shi*.
Ta karanta wannan wasikar yafi sau ishirin amma ta kasa fahimtar koda kalma daya me yake nufi,tayi tunani iya tunani amma ta kasa fahimtar komai,
Nannaɗe takardar tayi ta maida sannan ta buɗe jakka kayanta ta saka aciki,
Komawa tayi kan gado ta kwanta tana lumshe,shakar numfashi tayi tana busarwa,yayin da take jin yanda gabaɗaya jikinta ke tashin kamshim turaren shi,duk da yana da kyau na jan hankali amma sam baya burge ta,saboda bai da tausayi a nata fahimtar,sai dai kuma duk yanda zai yi da ita sai dai yayi,domin kuwa sai ta koma,tana buƙatar komawa,dole ne ta cika aikinta a cikin kwanakin nan ta je ta sami Ummita,
Mikewa tayi sam ta cire wannan rigar na jikinta,ta sauya wani sannan ta kwanta.
Washegari misalin ƙarfe tara na safe sai ga shi kaka ta aiko a kira ta,
Koda taje a zaune ta same ta a falo tana tsinkar Zogale,
Zama tayi kusa da ita "Kaka me za ki yi da zogale?
Cikin sakin fuska kamar ko yaushe tace" Yau dambu nake jin ci"
"Wow kaka ai kuwa ina son danbu,har balle idan aka saka gyaɗa,a lokacin ina gida Mama tana saka wa ana min"
Murmushi ta sake "me sunan Maman naki"
"Fatima,sunan ta Fatima" Ta faɗa muryar ta dauke da murmurewa,
"Kin ji kewar ta sosai kenan? Ta tambaya,
" Tamkar rayuwa,wata rana ji nake kamar na buɗe idanu na ganni a gabanta"
"Idan har kinji kewar su har haka me zai haka ki dauki hutun sati ɗaya sai kije ki gansu"
"Har abada bazan taba zuwa ba"
Cikin mamaki ta dago tana kallon ta"me kike nufi "
Cikin sauri ta daidaita natsuwarta domin ada ta manta dawa take magana har take shirin sakin layi,da sauri tace"ohh ina nufin ban daɗe da nage gida ba,kinga ko sati ba'a yi ba,bai kamata na koma ba yanzun"
Jinjina kai tayi"amma a katsina a wace unguwar kike?
Shiru tayi domin tama manta sunan unguwar da A'i ta faɗa mata,dan bata taba zuwa garin ba,juya idanu ta fara tana kokarin tuna sunan wurin,
Wayar kaka ne da yayi kara ya dakatar dasu,
Ganin ta dauki wayar ne yasa ta sauke ajiyar zuciya tana dafe kirji,
Bata wani jima ba ta sauke wayar ta juyo "ina jinki"
"Emm,Umm,yauwa kaka dan Allah ki taimaka ki koya min dambu" Ta faɗa a kokarin ta na kawar da maganar,sai dai ta manta wanda ya rigaka kwana ya rigaka tashi,
Murmushi kawai Kaka tayi"kina da number A'i?
"Eh ina da shi"
Mika mata wayar ta tayi "ga shi ki saka min sai ki adana min shi a yawa"
Amsa tayi ta saka mata,daga nan suka cigaba da hira hankali kwance,sai zuwa goma da rabi ta koma shiyan su.
Bai samu ya shigo gaida kaka da safe ba,sai bayan Sallar Azahar wanda bama a gida yayi shi ba,
Suna gaisawa tace"dama ina son magana da kai "
Kyara zaman shi yayi saman darduman ta,
"Sai dai kafin nan kiramin Amadu a waya idan yana gida bai fita ba yazo"
Ya gane wa take nufi,dan haka kiran wayar dady yayi,ai kuwa ya shaida masa ga shi nan zuwa,
Bayan wasu yan mintuna sai ga shi ya iso,zaunawa yayi shima yana ƙara gaida kaka dukda basu daɗe da rabuwa ba,
Kallon Dady tayi"ina son ka zama shaidar komai shi yasa na saka a kira ka"
Jinjina kai yayi"in sha Allah ina tare da ke Kaka"
Kiran sunan shi tayi"Surajo "
Amsawa yayi da "Na'am"
Kallon Nafisa tayi"bari nage nayi fitsari na dawo"
"To dan Allah ki yi sauri"
Koda ta fita Goggon bata falo Hadiza ce kawai,dan haka bata ce mata komai ba ta fita,
Tsayawa tayi ta duba ko akwai mai kallon ta,ganin ba kowa ata wurin yasa da sauri ta nufe shiyan mazan gidan,
Tsayawa tayi a ƙofar dakin shi tana kallon ƙofar,
Hannu ta saka cikin Aljihun rigar barcinta ta ciro wani ƙaramin kati,
Tana mannashi jikin ƙofar cikin sakon goma sai gashi ƙofar ya buɗe,
Cikin sauri ta shiga ta maida kofar ta kulle,
Kallon dakin take yi yanda yake a kyare tsaf dashi,ga kuma mayataccen ƙanshin nan nashi dake tashi,
Hango wasu takardu tayi a saman table,da sauri ta karasa wurin ta shigo buɗewa tana bincikawa,sai dai takardun duk na wani business da yake gudanarwa a Dubai,sai kuma kimanin kudin da zai kai Biliyan biyu a kudin Najeriya,
Zaro ido tayi tana mamakin wani irin kasuwanci ne haka,
Mai da takardun tayi ta mike tana jawo wani durowa dake wurin,nan ma takardune,tana buɗe wa wani karamin emvelop ya faɗo kasa wanda yake a like,da sauri ta dauka ta saka acikin Aljihunta,dan tunda ta ganshi a like ta san koma menene a ciki me muhimmanci ne,
Daukar sauran takardun tayi tana ƙoƙarin kara buɗe su taji motsi daga bayan ta,wanda hakan yasa ta juya da sauri,
Hmmm mutuwar tsaye tayi yayin da takardun hannunta suka zame suka faɗi ƙasa,
Bugun zuciyar ƙaruwa yake a ko wani sakan,yayin da take jin yanda jinin ta ke hauhawa,idanun ta na ƙoƙarin rufewa sakamakon jirin dake ƙoƙarin ɗaukar ta,
Tsaye yake sanye da farin Singlet fari tas a jikin shi,sai dogon wando baki na jins da kuma towel dake rike a hannun shi wanda hakan zai tabbatar maka daga banɗaki yake,saboda ruwan dake jike a fuskar shi,
A hankali yake ta kowa yana doso inda take,yayin da take tsaye kamar wacce aka dasa a wurin,sai dai duk taku daya da zaiyi haɗe yake da bugun zuciyar ta,yayin da kamshin shi ke kara mamaye hancin ta,yake kara sanar da ita kusancin su,
Yana isowa bai ce mata komai ba ya duka ya kwashe takardun dake zube a bagan ta ya maida su cikin durowar ya kulle,sannan ya dago idanun shi ya zuba acikin nata "kina son na kyale ki?
Da sauri ta jinjina kai alamun eh,
" Idan na tambaye ki kibani amsa kai tsaye,idan kika min karya kuma zan sani"
Kokarin cire idanun ta acikin nashi take yi,sai dai sam yaki bata dama,sai ma kara tsare ta dasu da yayi,wanda ita hakan da yaye shike kara tsorata ta,kallon idanun nashi,jikinta har ya fara daukar ɗumi,
"Me kike nima?
Idanun ta ne suka ciko da kalla domin yaki bata damar saukar dasu,sai dai ba zata taɓa faɗa masa me tazo nima ba,saboda ka'idar aikin sune a haka,
Ji tayi ya ƙara maimaitawa" Me kike nima?
"Kuɗi" Ta faɗa cikin rawar murya,
Taku daya ya kara daga inda yake ya kara matsowa daf da ita "canja wani dai"
"Da gaske kudi nake nima,"
"Baki yi kama da barauniyar kudi ba Biba,sai dai wani abun daban,faɗa min me wannan?
Mamaki ne da tsoro ya kara shigarta dama yasan sunan ta ne,
" Idan da ace kudi zaki ɗauka da tun shigowar ki wancan durowar daki buɗe,ko wancan karon da kika shigo ai baki dauki ko sisi ba,kuma kinga kuɗin,dan haka karki ƙara ce min kuɗi "
Hawayen dake makale acikin ramin idonta ne ya sauko, yau ta kawo kanta ajalinta,
Cikin dakewa tace"kud......
Sai dai duk yanda taso ta karasa kasawa tayi sakamakom wani irin shaka da ya kai ma makogoron ta,
Idanun ta nan take suka yo waje,yayinda da numfashin ta taji yana ƙoƙarin tsayawa,
"Kafin ki tsaya a gaba na ki tabbatar da kwarin ƙwarin gwiwar ki" Ya karasa faɗa yana tunkuɗe ta,sai da ta bugu da jikin kushin,
Tari take yi sosai tana shafa wuyan ta,
Hanyar kofa ya nuna mata"ya zamo karo na karshe "
Cikin tsananin rudewa ta mike ko takan zanin jikinta da ya kwance ba tayi ba sai ma rike shi da tayi a hannu ta fita da gudu,
Tsaye suke ita da Dady da Ibrahim wandanda suke taka mata tana ɗan motsa kafa,dan shi Abbu yana Masallaci shi kewa'azi,
Kallon juna suka yi cikin tsananin mamaki,domin kuwa a idanun su ta fito daga cikin dakin da gudu da kuma zani riƙe a hannunta,tazo ta giftasu,tabbas wannan kamshin turaren mutum ɗaya ne,duk gidan shi kaɗai ne me irin wannan kamshin,
Riƙe mai hannu tayi"me nake shirin gani?
Duk shiru suka yi kafin Ibrahim yayi saurin faɗin "idan da ace ni ne na faɗa da cewa za ku yi sharri nake mashi,to yanzun dai gashi kun gani da idanun ku,har balle Kaka da anyi magana ki ce Surajo babu ruwan shi,to yanzun dai kinga misali,wama yasan me yake aikatawa a garuruwan da yake cewa yana zuwa wa'azi"
Dafe kanta tayi tana kiran sunan Allah,
Dady ne ya dakatar dashi"to ya isa haka,sauran kuma naji wannan maganar a bakin wani,Kaka ki kwantar da hankalin ki insha Allah zan bincika lamarin naga meke faruwa "
"Amadu" Ta kira sunan Dady,
"Na'am Mama"
"Wata yarinya ce wannan?
Da sauri yace" Ai Biba ce"
Hararanshi Dady yayi,
Maimata sunan take"Habiba"
"Ita ce,amma Mama ki kwantar da hankalin ki in sha Allah zan bincike komai,muje mu karasa mutsa ƙafar"
Girgiza kai tayi"A'a mayar dani gida"
Dole mayar da ita shiyan ta sukayi,domin kamar hankalin ta a tashe yake.
__BIBA.
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*28*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Tana shiga daki kullewa tayi da key ta fada kan gado tana sauke numfashi,tare da shafa wuyan ta,
Goran ruwan dake gefe ta buɗe ta kafa kai sai da ta shanye sannan ta ajiye,
Shafa wuyanta tayi tana faɗin "mugu"tare da ciro emvelop ɗin dake ajjihun rigar ta,ita sam shakan da ya mata bata damu ba in dai har zata samu nasaran ɗauko abin harinta,
Buɗewa tayi ta shiga warware takardar,
Tsurama takardar idanu tayi,*Hadarin dake sararin samaniya yayi baƙi kirin,kuma daf yake da saukar da bakin ruwa mai mugun dafi,da fatan za'a shirya ma ƙwaryar taran shi*.
Ta karanta wannan wasikar yafi sau ishirin amma ta kasa fahimtar koda kalma daya me yake nufi,tayi tunani iya tunani amma ta kasa fahimtar komai,
Nannaɗe takardar tayi ta maida sannan ta buɗe jakka kayanta ta saka aciki,
Komawa tayi kan gado ta kwanta tana lumshe,shakar numfashi tayi tana busarwa,yayin da take jin yanda gabaɗaya jikinta ke tashin kamshim turaren shi,duk da yana da kyau na jan hankali amma sam baya burge ta,saboda bai da tausayi a nata fahimtar,sai dai kuma duk yanda zai yi da ita sai dai yayi,domin kuwa sai ta koma,tana buƙatar komawa,dole ne ta cika aikinta a cikin kwanakin nan ta je ta sami Ummita,
Mikewa tayi sam ta cire wannan rigar na jikinta,ta sauya wani sannan ta kwanta.
Washegari misalin ƙarfe tara na safe sai ga shi kaka ta aiko a kira ta,
Koda taje a zaune ta same ta a falo tana tsinkar Zogale,
Zama tayi kusa da ita "Kaka me za ki yi da zogale?
Cikin sakin fuska kamar ko yaushe tace" Yau dambu nake jin ci"
"Wow kaka ai kuwa ina son danbu,har balle idan aka saka gyaɗa,a lokacin ina gida Mama tana saka wa ana min"
Murmushi ta sake "me sunan Maman naki"
"Fatima,sunan ta Fatima" Ta faɗa muryar ta dauke da murmurewa,
"Kin ji kewar ta sosai kenan? Ta tambaya,
" Tamkar rayuwa,wata rana ji nake kamar na buɗe idanu na ganni a gabanta"
"Idan har kinji kewar su har haka me zai haka ki dauki hutun sati ɗaya sai kije ki gansu"
"Har abada bazan taba zuwa ba"
Cikin mamaki ta dago tana kallon ta"me kike nufi "
Cikin sauri ta daidaita natsuwarta domin ada ta manta dawa take magana har take shirin sakin layi,da sauri tace"ohh ina nufin ban daɗe da nage gida ba,kinga ko sati ba'a yi ba,bai kamata na koma ba yanzun"
Jinjina kai tayi"amma a katsina a wace unguwar kike?
Shiru tayi domin tama manta sunan unguwar da A'i ta faɗa mata,dan bata taba zuwa garin ba,juya idanu ta fara tana kokarin tuna sunan wurin,
Wayar kaka ne da yayi kara ya dakatar dasu,
Ganin ta dauki wayar ne yasa ta sauke ajiyar zuciya tana dafe kirji,
Bata wani jima ba ta sauke wayar ta juyo "ina jinki"
"Emm,Umm,yauwa kaka dan Allah ki taimaka ki koya min dambu" Ta faɗa a kokarin ta na kawar da maganar,sai dai ta manta wanda ya rigaka kwana ya rigaka tashi,
Murmushi kawai Kaka tayi"kina da number A'i?
"Eh ina da shi"
Mika mata wayar ta tayi "ga shi ki saka min sai ki adana min shi a yawa"
Amsa tayi ta saka mata,daga nan suka cigaba da hira hankali kwance,sai zuwa goma da rabi ta koma shiyan su.
Bai samu ya shigo gaida kaka da safe ba,sai bayan Sallar Azahar wanda bama a gida yayi shi ba,
Suna gaisawa tace"dama ina son magana da kai "
Kyara zaman shi yayi saman darduman ta,
"Sai dai kafin nan kiramin Amadu a waya idan yana gida bai fita ba yazo"
Ya gane wa take nufi,dan haka kiran wayar dady yayi,ai kuwa ya shaida masa ga shi nan zuwa,
Bayan wasu yan mintuna sai ga shi ya iso,zaunawa yayi shima yana ƙara gaida kaka dukda basu daɗe da rabuwa ba,
Kallon Dady tayi"ina son ka zama shaidar komai shi yasa na saka a kira ka"
Jinjina kai yayi"in sha Allah ina tare da ke Kaka"
Kiran sunan shi tayi"Surajo "
Amsawa yayi da "Na'am"