Sashe 17
Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wai waye wannan matar?
Mikewa tayi saman gado " Wash Allah,wannan da kike gani ita ce Babban Suraka ta wannan gidan,matar Abba Al-Mustapha,Ajiya Rahama,
Kin ganta nan halin su daya da Goggon yara,idan ta saka ma mai aiki ido to ko bata so da kanta zata gudu ta bar gidan ba dan ta so ba,
Matar ba ta da sauƙi ko kaɗan,yanzun bari kiga,ba dai ta ɗauki fuskarki ba,to kin shiga uku domin ta dinga aikawa a kiraki kenan,"
Katseta tayi"in dai har zan shiga uku ta sanadin ta to fa sai dai mushiga uku ni da ita,dan in ban huta ba ita ma ba zata huta ba"
"To ni dai na faɗa maki gara kiyi a hankali"
Dafa Kafadar ta tayi tana mikewa "kowa dai ya bi a hankali domin har yanzun Biba nake"
Da yamma ta kammala girkin dare kenen sai ga kira daga Momy Rahama wai tana buƙatar Biba,
Dama wanka take shirin shiga sai ga Amira ta zo ta fada mata,
Tare da me aikin da aka aika ta zo ta bi,har cikin babban falon su inda me aikin tace ki jira a nan,
Kare ma falon kallo take yi tana tabe baki,ba laifi an zuba karya,
Ganin ta gaji ne yasa ta ni me guri kan kushin ta zauna tare da daura kafa daya kan ɗaya tana kallon TV dake kunne ana hasko Namomin daji,
Salatin data ji daga bayan tane ya ta juya,
Karasowa gabanta Hajiya Rahama tayi tana tafa hannu "yanzun ashe da gaske ne abinda Goggon yara ta fada a kan ki"
Mikewa tayi tsaye tana ɗan kyara rigar ta,
Ibrahim ne ya shigo yana tambayar "Mom lafiya?
" Ni da fitsararriyar yarinyar nan ne"
Kallon ta yayi "Biba me ya faru"
"Ba wannan ba,maza ɗauko abin goge kushin ki koge min inda kika zauna,A'a daka ta,bana son da injin,dauki Soso ki saka ruwa ki goge,yanzun kafin magriba"
"Mom ta yaya zata iya goge kushin da hannu,pls mana ba zama kawai tayi ba"
Jan hannun shi tayi"bana son ka saka baki akan wannan maganar mu je "ta faɗa tana jan hannun shi suka bar wurin.
Ajiyar zuciya ta sauke tana fitowa daga cikin falon domin ganin in da zata samu soso da Bokiti,
Ta bayan shiyan ta samu yan aikin shiyan su uku duk sun yi tsurotsuru," Kai ina zan samu Soso da bokiti "
"Bari a dauko maki" Dayae ta faɗa,
Haɗa mata ruwan da kayan kamashin da ake goge kushin tayi ta mika mata tare da soso,
Karba tayi ta koma ciki ta fara goge sabon kushin din da bai yi komai ba,
Cikin mintuna biyar ta gama jika kushin ɗin nan sharkaf da ruwa,domin ruwan dake cikin Bokitin sai da ta tabbatar da kushin din ya kusa shanye shi,kaɗan din daya rage garin mikewa ƙafarta ya ture Bokitin ruwan ya zube,
Ba tare da damuwa ba ta dauki Bokitin ta fita dashi ta bar shiyan....
Kuyi haƙuri mura ya saka ni a gaba,..
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*19*
*Na mai da Littafina mai suna a sama na kuɗi,tare da JAURO,idan kina son daya 300,dari uku,guda biyu kuma da Yar Tsanar Zinari tare da Jauro,dari biyar 500,ko wani daya dari uku*
*Hauwa Umar,Zenith Bank, 2284905309*
*ko katin waya na MTN,tare da turo shedar biya ta 08141644865*
Ihun da taji ne yasa ta zabura da sauri daga saman sallayar da take ta fito,
Khalid ne rungume a jikin Zainab yana rusa ihu tare da rike ƙafa,
"Lafiya,me ke faruwa? Ta tambaya tana karaso wa wurinsu" Me ya same shi?
"Mama,wai waye ya zubar da ruwa ne haka,gashi Khalid ya zame,ni kuma na daura takardu na a saman kushin kalli yanda suke jike kamar na zuba a ruwa"
Kallon kafar tayi wanda nan take ya kumbura,ta kalli yanda kushin din ya jike,"kira likita ya duba ƙafar nan "
"To Momy"
Amsar shi tayi tana ta lallashin shi,har likitan ya zo,nan ya duba shi ya kuma tabbatar da yayi targade,
Nan ta ba da baƙi kuwa aka gyara ma yaron kafa wanda take jin kukan shi har cikin zuciyar ta,domin shine jikan ta na farko yaron Aunty Hajo,
Ganin yayi barci ne yasa ta fita da kanta tayi shiyan Ammi,wacce ita harma ta shige daki dan lokaci kusan tara saura
Tana shigowa Amira ta samu zaune tana daddana laptop,ganin wacce ta shigo ne yasa ta mike tsaye tana mamakin me ya kawo Momy Rahama Shiyan su,dan tasan bata shigowa sai da dalili mai ƙarfi,
"Ina ne dakin me aikin ku"
Yanda taga tayi magana a dake ne yasa ta nuna mata da hannu,
Kai tsaye dakin ta shige,
Sai dai bata same ta a ciki ba,jin motsin ruwa a banɗaki ne yasa ta ɗan dakata,
Mintuna biyu tsakani sai gata ta fito daure da tawol wanda ya saukar mata har guiwa,suman kanta a jiki wanda yake ja,dan ba za'a saka suman kanta a jerin baƙaƙe ba,yana da tsayi dan ya sauko mata har kafaɗa duk kasancewar shi a jike,
Sam bata lora da ita ba,dan hankalin ta na kan wayar ta da taji yana ƙara,
Jin saukar abu me nauyi a kanta ne yasa ta dafe wurin tana rintse ido,dan wani irin zafi taji ya ziyarce ta wanda yasa ma ta kasa ihu,
Kafin ta dawo haiyacinta ne taji saukar duka a jikin ta na igiyar caja da ke ajiye a wurin,
Wannan karan kam ihu ta saka domin zafin ya mata yawa,kun san yanda duka yake ga jikin da yake jikakke,abun babu sauƙi,
Saukan bulala kawai take ji a jikinta babu kakkautawa,
Tsabar gigicewa yasa ta rasa wake mata irin wannan hukuncin,dan abun yazo mata a ba zata ne,gabaɗaya ta ruɗe,
Cikin ikon Allah ta samu sa'a ta hankada Hajiya Rahama wacce take jibgegiyar mace,domin ba karamin ɓace,shi yasa ta samu sa'a ta saka ta a tsakiya,
Tagal_tagal tayi sai gashi ta faɗa kan gado,
Da gudu ta samu ta fito fallon tana ihu tayi waje,har tana banke Amira wacce take tsaye ta bakin kofa tun jin ihun Biba na farko,
Ta juya ne kenan dan zuwa kira Ammi sai ga Biban ta fito da gudu tayi waje yayin da Momy Rahama tabi bayan ta ita ma da gudun wanda take yi kamar zata kifa,dan in da akan ɗan ta ne ko jikan ta babu wanda take jin zata iya ragama,
Tana kaiwa tsakiyar gidan ta tsaya cikin tsananin kuka tana kalle_kalle dan ta rasa ina zata je ta tsira a wannan lokacin,ɗan irin raɗaɗin da kanta da jikin ta ke mata bana lafiya bane,dan tunda take a rayuwar ta bata taba fuskarta abu makamancin haka ba,
Idonta ne ya tsaya a shiyan Kaka,tana juyawa baya ta hango Momy Rahama saura kaɗan ta cimmata,
Zaune suke sun tasa kaka suna zolayar ta wacce take cin naman gasasshiyar Rago,Aunty Maijidda,Yaya Ibrahim,Sulaiman,Bilki,da kuma Suraj wanda yake tsaye ta bakin ƙofar shigowa yana amsa waya,
Bata iya gudu sosai saboda jirin data fara gani,ba dukan data mata bane matsalar,abinda ta buga mata akai shine matsalar,
Ji yayi an faɗo jikin shi da ƙarfi,sai kuma aka zagaya ta bayan shi aka kankame shi,cikin kuka da kuma murya mai tattare da tsananin tsoro take"Help me! Help me please! "
Gabaɗaya hankalinsu ne ya dawo kansu,mamaki suke wacece wannan ,daga ina kuma take haka,domin dai sun ga mutum daga ita sai tawol,duk jikin ta a buɗe yake,
Ganin shigowar Momy Rahama tana haki ne yasa suka maida akalar kallon su kanta,
"Yauwa Suraj miko min makiran yarinyar nan,yau sai naga ubanda ya ɗaure maki kafa a garin nan"
Jin abinda tace ne yasa ta sake shi da sauri,ta juya tana nufan wurin da Kaka ke zaune,
Komawa bayanta tayi ta tsugunna ta rike rigarta ta baya "ɗan Allah kaka karki bari ta matso inda nake,kashe ni zata yi,she is a monster"
Cikin hasala tace "kam bala'i,ni kike kira da monster?
Ta faɗa tana karasowa cikin tsakiyar falon.
Da sam bata gane taba,amma jin muryan ta ne yasa ta kira sunan ta dan tabbatarwa" Habiba"
Kara rike rigarta tayi da karfi "ɗan Allah gata nan zata zo,ki ce ta tsaya ɗan Allah ki taimake ni"
Ranta ne ya baci sosai "wannan wani irin rashin hankali ne Rahama,Me haka zaki biyo yarinya da gudu kamar sa'ar ki,ashe har yanzun baki da hankali ban sani ba"
Cikin daga murya tace"Mama amma kinsan abinda yarinyar nan tayi kuwa,ruwafa ta zubar da gangan dan na sakata goge kushin Khalid ya zame yayi targade sai da aka mashi kyaran kashi"
"Sai me dan ya faɗi yayi targade,yanzun so kike ki kasheta dan ta saka jikanki yayi targade saboda bakida kunya baki San daraja taba,ace yarinya har ta gudu ta zo shiyana amma ki biyo ta har gabana zaki daka,lallai baki ganin daraja ta"
Shiru kawai tayi tana huci,
Jawota tayi daga bayanta,ita kuma tana girgiza mata kai tare da kara boyewa,
Jawota tayi"is ok,fito "
Jawota tayi ta tura mata ita gabanta "gata nan dai sai kashe ta tunda ta taɓa jikanki"
Kauda kai tayi"nifa Mama ba haka nake nufin ba,naga duk kin canja maganar "ta faɗa tana barin falon cikin jin haushi tare da kuɗin idonta idon Biba sai ta karya ta,
Ganin ta fita ne yasa ta zame tana zama a wurin tare da saka kuka sosai,
Ammi ce ta shigo tare da Amira cikin sauri,
Gabaki ɗayan su yanda kasan wadanda aka ɗinke ma baki,sai binta da ido da suke yi cikin tausawa,domin ga shatin bulala nan a jikin ta,wanda ya fito rado_rado a jar fatan ta,
Da sauri Nafisa ta matso inda take tana kokarin ɗaga ta"Biba tashi muje ki saka kaya,jikin ki abude yake"
Fisge hannun ta tayi daga cikin nata"ki ƙyale ni! Bubu inda zanje,yau bazan kwana a garin nan nan ba,"
"Haba Biba me kike faɗa haka ne? Ga bashi kaka ta hanata tabaki ba,ai ta wuce,tashi muke"
Mikewa tayi saman gado " Wash Allah,wannan da kike gani ita ce Babban Suraka ta wannan gidan,matar Abba Al-Mustapha,Ajiya Rahama,
Kin ganta nan halin su daya da Goggon yara,idan ta saka ma mai aiki ido to ko bata so da kanta zata gudu ta bar gidan ba dan ta so ba,
Matar ba ta da sauƙi ko kaɗan,yanzun bari kiga,ba dai ta ɗauki fuskarki ba,to kin shiga uku domin ta dinga aikawa a kiraki kenan,"
Katseta tayi"in dai har zan shiga uku ta sanadin ta to fa sai dai mushiga uku ni da ita,dan in ban huta ba ita ma ba zata huta ba"
"To ni dai na faɗa maki gara kiyi a hankali"
Dafa Kafadar ta tayi tana mikewa "kowa dai ya bi a hankali domin har yanzun Biba nake"
Da yamma ta kammala girkin dare kenen sai ga kira daga Momy Rahama wai tana buƙatar Biba,
Dama wanka take shirin shiga sai ga Amira ta zo ta fada mata,
Tare da me aikin da aka aika ta zo ta bi,har cikin babban falon su inda me aikin tace ki jira a nan,
Kare ma falon kallo take yi tana tabe baki,ba laifi an zuba karya,
Ganin ta gaji ne yasa ta ni me guri kan kushin ta zauna tare da daura kafa daya kan ɗaya tana kallon TV dake kunne ana hasko Namomin daji,
Salatin data ji daga bayan tane ya ta juya,
Karasowa gabanta Hajiya Rahama tayi tana tafa hannu "yanzun ashe da gaske ne abinda Goggon yara ta fada a kan ki"
Mikewa tayi tsaye tana ɗan kyara rigar ta,
Ibrahim ne ya shigo yana tambayar "Mom lafiya?
" Ni da fitsararriyar yarinyar nan ne"
Kallon ta yayi "Biba me ya faru"
"Ba wannan ba,maza ɗauko abin goge kushin ki koge min inda kika zauna,A'a daka ta,bana son da injin,dauki Soso ki saka ruwa ki goge,yanzun kafin magriba"
"Mom ta yaya zata iya goge kushin da hannu,pls mana ba zama kawai tayi ba"
Jan hannun shi tayi"bana son ka saka baki akan wannan maganar mu je "ta faɗa tana jan hannun shi suka bar wurin.
Ajiyar zuciya ta sauke tana fitowa daga cikin falon domin ganin in da zata samu soso da Bokiti,
Ta bayan shiyan ta samu yan aikin shiyan su uku duk sun yi tsurotsuru," Kai ina zan samu Soso da bokiti "
"Bari a dauko maki" Dayae ta faɗa,
Haɗa mata ruwan da kayan kamashin da ake goge kushin tayi ta mika mata tare da soso,
Karba tayi ta koma ciki ta fara goge sabon kushin din da bai yi komai ba,
Cikin mintuna biyar ta gama jika kushin ɗin nan sharkaf da ruwa,domin ruwan dake cikin Bokitin sai da ta tabbatar da kushin din ya kusa shanye shi,kaɗan din daya rage garin mikewa ƙafarta ya ture Bokitin ruwan ya zube,
Ba tare da damuwa ba ta dauki Bokitin ta fita dashi ta bar shiyan....
Kuyi haƙuri mura ya saka ni a gaba,..
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*19*
*Na mai da Littafina mai suna a sama na kuɗi,tare da JAURO,idan kina son daya 300,dari uku,guda biyu kuma da Yar Tsanar Zinari tare da Jauro,dari biyar 500,ko wani daya dari uku*
*Hauwa Umar,Zenith Bank, 2284905309*
*ko katin waya na MTN,tare da turo shedar biya ta 08141644865*
Ihun da taji ne yasa ta zabura da sauri daga saman sallayar da take ta fito,
Khalid ne rungume a jikin Zainab yana rusa ihu tare da rike ƙafa,
"Lafiya,me ke faruwa? Ta tambaya tana karaso wa wurinsu" Me ya same shi?
"Mama,wai waye ya zubar da ruwa ne haka,gashi Khalid ya zame,ni kuma na daura takardu na a saman kushin kalli yanda suke jike kamar na zuba a ruwa"
Kallon kafar tayi wanda nan take ya kumbura,ta kalli yanda kushin din ya jike,"kira likita ya duba ƙafar nan "
"To Momy"
Amsar shi tayi tana ta lallashin shi,har likitan ya zo,nan ya duba shi ya kuma tabbatar da yayi targade,
Nan ta ba da baƙi kuwa aka gyara ma yaron kafa wanda take jin kukan shi har cikin zuciyar ta,domin shine jikan ta na farko yaron Aunty Hajo,
Ganin yayi barci ne yasa ta fita da kanta tayi shiyan Ammi,wacce ita harma ta shige daki dan lokaci kusan tara saura
Tana shigowa Amira ta samu zaune tana daddana laptop,ganin wacce ta shigo ne yasa ta mike tsaye tana mamakin me ya kawo Momy Rahama Shiyan su,dan tasan bata shigowa sai da dalili mai ƙarfi,
"Ina ne dakin me aikin ku"
Yanda taga tayi magana a dake ne yasa ta nuna mata da hannu,
Kai tsaye dakin ta shige,
Sai dai bata same ta a ciki ba,jin motsin ruwa a banɗaki ne yasa ta ɗan dakata,
Mintuna biyu tsakani sai gata ta fito daure da tawol wanda ya saukar mata har guiwa,suman kanta a jiki wanda yake ja,dan ba za'a saka suman kanta a jerin baƙaƙe ba,yana da tsayi dan ya sauko mata har kafaɗa duk kasancewar shi a jike,
Sam bata lora da ita ba,dan hankalin ta na kan wayar ta da taji yana ƙara,
Jin saukar abu me nauyi a kanta ne yasa ta dafe wurin tana rintse ido,dan wani irin zafi taji ya ziyarce ta wanda yasa ma ta kasa ihu,
Kafin ta dawo haiyacinta ne taji saukar duka a jikin ta na igiyar caja da ke ajiye a wurin,
Wannan karan kam ihu ta saka domin zafin ya mata yawa,kun san yanda duka yake ga jikin da yake jikakke,abun babu sauƙi,
Saukan bulala kawai take ji a jikinta babu kakkautawa,
Tsabar gigicewa yasa ta rasa wake mata irin wannan hukuncin,dan abun yazo mata a ba zata ne,gabaɗaya ta ruɗe,
Cikin ikon Allah ta samu sa'a ta hankada Hajiya Rahama wacce take jibgegiyar mace,domin ba karamin ɓace,shi yasa ta samu sa'a ta saka ta a tsakiya,
Tagal_tagal tayi sai gashi ta faɗa kan gado,
Da gudu ta samu ta fito fallon tana ihu tayi waje,har tana banke Amira wacce take tsaye ta bakin kofa tun jin ihun Biba na farko,
Ta juya ne kenan dan zuwa kira Ammi sai ga Biban ta fito da gudu tayi waje yayin da Momy Rahama tabi bayan ta ita ma da gudun wanda take yi kamar zata kifa,dan in da akan ɗan ta ne ko jikan ta babu wanda take jin zata iya ragama,
Tana kaiwa tsakiyar gidan ta tsaya cikin tsananin kuka tana kalle_kalle dan ta rasa ina zata je ta tsira a wannan lokacin,ɗan irin raɗaɗin da kanta da jikin ta ke mata bana lafiya bane,dan tunda take a rayuwar ta bata taba fuskarta abu makamancin haka ba,
Idonta ne ya tsaya a shiyan Kaka,tana juyawa baya ta hango Momy Rahama saura kaɗan ta cimmata,
Zaune suke sun tasa kaka suna zolayar ta wacce take cin naman gasasshiyar Rago,Aunty Maijidda,Yaya Ibrahim,Sulaiman,Bilki,da kuma Suraj wanda yake tsaye ta bakin ƙofar shigowa yana amsa waya,
Bata iya gudu sosai saboda jirin data fara gani,ba dukan data mata bane matsalar,abinda ta buga mata akai shine matsalar,
Ji yayi an faɗo jikin shi da ƙarfi,sai kuma aka zagaya ta bayan shi aka kankame shi,cikin kuka da kuma murya mai tattare da tsananin tsoro take"Help me! Help me please! "
Gabaɗaya hankalinsu ne ya dawo kansu,mamaki suke wacece wannan ,daga ina kuma take haka,domin dai sun ga mutum daga ita sai tawol,duk jikin ta a buɗe yake,
Ganin shigowar Momy Rahama tana haki ne yasa suka maida akalar kallon su kanta,
"Yauwa Suraj miko min makiran yarinyar nan,yau sai naga ubanda ya ɗaure maki kafa a garin nan"
Jin abinda tace ne yasa ta sake shi da sauri,ta juya tana nufan wurin da Kaka ke zaune,
Komawa bayanta tayi ta tsugunna ta rike rigarta ta baya "ɗan Allah kaka karki bari ta matso inda nake,kashe ni zata yi,she is a monster"
Cikin hasala tace "kam bala'i,ni kike kira da monster?
Ta faɗa tana karasowa cikin tsakiyar falon.
Da sam bata gane taba,amma jin muryan ta ne yasa ta kira sunan ta dan tabbatarwa" Habiba"
Kara rike rigarta tayi da karfi "ɗan Allah gata nan zata zo,ki ce ta tsaya ɗan Allah ki taimake ni"
Ranta ne ya baci sosai "wannan wani irin rashin hankali ne Rahama,Me haka zaki biyo yarinya da gudu kamar sa'ar ki,ashe har yanzun baki da hankali ban sani ba"
Cikin daga murya tace"Mama amma kinsan abinda yarinyar nan tayi kuwa,ruwafa ta zubar da gangan dan na sakata goge kushin Khalid ya zame yayi targade sai da aka mashi kyaran kashi"
"Sai me dan ya faɗi yayi targade,yanzun so kike ki kasheta dan ta saka jikanki yayi targade saboda bakida kunya baki San daraja taba,ace yarinya har ta gudu ta zo shiyana amma ki biyo ta har gabana zaki daka,lallai baki ganin daraja ta"
Shiru kawai tayi tana huci,
Jawota tayi daga bayanta,ita kuma tana girgiza mata kai tare da kara boyewa,
Jawota tayi"is ok,fito "
Jawota tayi ta tura mata ita gabanta "gata nan dai sai kashe ta tunda ta taɓa jikanki"
Kauda kai tayi"nifa Mama ba haka nake nufin ba,naga duk kin canja maganar "ta faɗa tana barin falon cikin jin haushi tare da kuɗin idonta idon Biba sai ta karya ta,
Ganin ta fita ne yasa ta zame tana zama a wurin tare da saka kuka sosai,
Ammi ce ta shigo tare da Amira cikin sauri,
Gabaki ɗayan su yanda kasan wadanda aka ɗinke ma baki,sai binta da ido da suke yi cikin tausawa,domin ga shatin bulala nan a jikin ta,wanda ya fito rado_rado a jar fatan ta,
Da sauri Nafisa ta matso inda take tana kokarin ɗaga ta"Biba tashi muje ki saka kaya,jikin ki abude yake"
Fisge hannun ta tayi daga cikin nata"ki ƙyale ni! Bubu inda zanje,yau bazan kwana a garin nan nan ba,"
"Haba Biba me kike faɗa haka ne? Ga bashi kaka ta hanata tabaki ba,ai ta wuce,tashi muke"