Sashe 37
Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duk Boturan uku ya cire,ya zame hannu rigar zuwa cinyar hannun ta,wanda hakan ya bayyana manyan kirjinta dake cikin ƙaramin rigar,
Hannu yasa ya shafi saman kirjin ta sannan ya gangaro ruwa Cibiyar ta inda nan ne yafi ko'ina tsole mashi ido,
Shafa wurin yake yana zagaye ƴan yatsun shi,
Jin yana ƙoƙarin gangarawa kasan maranta ne yasa ta buɗe rinannun idanun ta a kanshi,
Dama kuma duk abinda yake idanun shi na kan fuskarta yana karantar ko wani hawa da saukar numfashin ta,ganin ta buɗe ido ne yasa ya kuma sakin murmushi,
"Wannan jikin naki ba komai bane a wuri na face madaddalan datti,in da wasu kazai mai suka gama zub da ƙazantar su a ciki suka tafi,ki sani in dai kece ko da zaki yi yawo tsirara ba zaki taba jan koda digo bane daga cikin hankalin,
Domin ni mai tsafta ne,bana hulɗa sai da mutane masu tsafta,
Ki kama kanki,karna kuma ganin wannan kazamin jikin naki a inda nake," Ya karasa faɗa yana shafar ƙugun ta,"ke abin tausayi ce,har yanzun baki San komai ba acikin duhu ki ke "juyawa yayi ya barta a wurin yayi shigewar shi ɗaki,
Ta jima tsaye a wurin har saida ta ji ƙafarta na niman gagara ɗaukar ta sannan ta taka a hankali ta shige daki tana turo ƙofa,
Tun daga lokacin ban kuma jin duriyarta ba.
*Bayan Kwana Biyu*
Tun bayan faruwar lamarin ta fita harkan shi,bata ƙara barin sun haɗu ba,a duk lokacin data tuna kalaman shi akanta sai ta zubar da hawaye,shi bai san komai ba dangane da ita,me yasa zai ce jikinta matattaran ditti ne,,eh tasan abunda ya faɗa gaskiya ne jikin ta akwai dauda,amma abin ne da ciyo,domin idan da ace tana da damar da zata bar wannan aikin da tuni ta bar shi,da bai kara ganin ta ba har a bada,kuma ko yanzun hakan ne ta ƙudurta a ranta,da zaran aikinta ya kammala zata yi wucewar ta,
Shi yasa ma yanzun ta yanke hukuncin fita harkar shi ta ci gaba da lalube cikin duhu ko zata dace,
Jin ana ƙwanƙwasa kofar dakin ta ne yasa ta rufe karamin takardar da take rubutu a ciki,ta jefa cikin durowa sannan ta zura karamin hijabi ta fito,
Bala ne a tsaye bakin ƙofa "Hajiya kin yi baki a ƙasa"
"Su waye?
" Kannen megida ne"
Daki ta koma dan canjo hijabi sannan ta fito,
Khadija ce da Zainab,
Ba tare data ce masu komai ba ta zauna a ɗaya daga cikin kushin tana daura kafa daya kan ɗaya,
Kamar yanda suke jira ta gaishe su ita ma haka take jira su gaishe ta dan haka tayi burus dasu,
Kallon juna suka yi suna jinjina lamarin,
Tashi Zainab ta yi ta ajiye mata wani ɗan ƙaramin takarda "address din wurin da za'a walima ne na matan manyan malamai,kina daya daga cikin manyan baƙi,ƙarfe Goma za'a fara,dan haka sai ki same su a can," Tana gama faɗa suka wuce ba tare da sunce mata komai ba,
Kallon Agogon bango tayi wanda ya nuna mata ƙarfe goma saura mintuna goma sha-biyar,
Karamin tsaki taja tana mikewa tare da ɗaukar takardar,
Har zata haura sama sai kuma idonta ya sauka a kan wani ƙofa wanda tunda tazo gidan bata taba shiga ba,
Juyawa tayi kawai ta doshi dakin cike da tunanin me a ciki.
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*38*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Turo ƙofar dakin tayi wanda yake da duhu,da hasken wayar ta tayi amfani ta kunna wutar dakin,
Shiru tayi kawai tana kallon ko ina yanda duk aka rufe kayan dakin da fararen kyalle,
Kalle_kalle take yi cike da tunanin ta buɗe ne ta duba ko zata samu wani abu ko kuma ta fita,dan da alama dakin ya tara kura sosai na alamun an daɗe ba'a yi amfani dashi ba,
Da kushin ta fara,buɗewa tana yi tana tari saboda kura,ganin zai takura mata ne yasa ta zame ɗan kwalinta ta daure hancinta dashi,
Duk wani abunda aka rufe sai da ta buɗe,
Dafe kwankwaso tayi tana kallon dakin kafin idon ta ya sauka a kan wani babban Enlargement mai ɗauke da hoton Ahali,
A hankali take takawa har ta isa wurin da hoton yake,sai dai saboda tsananin kura ba'a ganin fuskokin wasu,hakan yasa ta saka hannu ta share,
Akan wata tsohuwar mata mai kama da Baturiya idanun ta ya fara sauka,tana zaune yayin da wasu Maza su biyu suna zagaye da ita,sai kuma wanda take da tabbacin Suraj ne,dayar matar dake gefe kuma kamar Ammi kamar ba ita ba,tana dai ɗan kokonto,sai kuma ta kasan matar in da nan ma wani mutum ne shima kamar Bature ya rike hannun ta yana dariya,
Shiru tayi tana nazarin hoton,to su waye waɗannan,tana buƙatar sanin su,sannan ina suke yanzun,
Ɗaukar hoton tayi ta juya baya ko zata ga number gidan hoton kamar yanda sukan saka wani lokaci har ma da sunan gidan hoton,
Sai dai duk yanda ta duba bata ga komai ba,hakan yasa ta mai da ta ajiye,
Daukar na kusa da shi tayi,baki ta saka tana hure kuran,
Tari ta hau yi saboda shaka da tayi,
Ajiyewa tayi ta jawo farin kyallen da saka rufe hotunan dashi ta goge,sai dai wannan hoton Suraj dinne da wannan mutumin dake tsugunne gaban Kaka,sai dai kamar ba'a Nigeria aka dauki hoton ba,
Haka dai ta dinga cin karo da hotuna na mutanen da take kwadayin sanin su waye su,sai dai tasan a yanzun babu mai bata amsa,dan wanda take da yakini shi zai bata amsa tasan ko ƙwaya taci bata isa ta doshi in da yake ba da wannan zancen,
Duba Agogon wayar ta tayi,da sauri ta zari ido ganin ƙarfe goma sha ɗaya harda mintuna ishirin,
Maida kayan tayi ta rufe cikin sauri ta bar dakin ta koma daki ta shiga wanka,
Tayi ƙoƙarin koma dai menene sai ta nimo amsar su waye waɗannan na jikin hoton,
Tana fitowa mai kawai ta shafa sai janbaki pink data ɗan mussika kaɗan sai giran ta data gyara,
Doguwar rigar Jallabiya maron kolo ta saka sai hula shima marun kafin ta naɗe karamin ɗan kwalin ta yafa a kanta,
Agogo ta makala a hannun ta sai karamin jakka,wani katon gilashi ta saka wanda ya kusa mamaye mata rabin fuska,
Masha Allah,sai dai maƙiyi,ko shi sai dai ya kushe dan bakin ciki,domin ta fito a YAR TSANAR ZINARI,tsabar kyau,duk in da ta juya kamshi kawai ke tashi,
Kayan ya bala'in mata kyau ne dan Jallabiyar tasha duwatsu wanda ko su abin jan hankali ne,
Ta inda ake ajiye makullan mota a durowan falo ta tsaya,kallon keys din tayi,hannu tasa ta dauki wani mai kalan ja ajikin shi dan zuciyar ta ya bata kila na jan motar nan ne,
Tana fitowa wurin parkin ta danna makulli sai gashi motar tayi kara,
Murmushin ta saki sannan ta doshi motar wanda yake kalan kayanta ta shige,tana sauke ajiyar zuciya,tare da shafa sitiyarin motar,
Jin ana kwankwasa Glass din motar ne yasa ta saukar dashi ƙasa,
Cikin tsoro direba yace"Hajiya fita zaki yi"
"Eh"
"Fito sai na kai ki"
"A'a ka barshi zan je da kaina"
Ganin kamar ya shiga tunani ne yasa kafin ma ya ankara sai gani yayi ta kunna motar ta doshi Get wanda tana zuwa ya buɗe mata ta fita da mugun gudu,
Mamaki yake dama ta iya mota ne ko yaya,
A'i ta kira akan taimata kwatancen Address din da aka bata,
Da taimakon ta dana sign bord,ta isa katafaren dakin taron wanda daga gani ba na wasa bane yanda wurin ke ɗibar mutane,gabaɗaya duk mata ne a dakin domin taron nasu ne,wasu sun zo ne dan jin irin wa'azin matan manyan malamai zasu yi,yayin da dayawa a cikin su sun zo ne domin ganin wata mai sa'a ce ta samu nasarar aure tauraron su,
Ita sam bata masan cewa akwai motoci biyu dake biye da ita a baya ba sai da tayi parking tana ƙoƙarin fitowa taji an buɗe mata mota,
Kallon mutumin tayi mai sanye da bakin kaya "Malam kai kuma waye? Ta tambaye shi tana karasa fitowa,
" Mu masu tsaran lafiyar ki ne,yallabai ya turo mu domin baki kariya "
Cikin mamaki tace"wani yallabai,"dan har zuciyar ya fara karkata wani wuri,
"Yallabai Suraj"
"Suraj" Ta maimaita sunan mamakin ta na ƙaruwa,to me ya same shi zai hada ta da masu tsaro,anya kuwa shine?ta yaya akayi kuma yasan ta fito,
"Da yaushe kuke bina"ta kuma jeho ma mutamin tambaya,
" Ranki ya daɗe tunda kika fito gida"
Ɗaya daga cikin sune shima sanye da baƙaƙen kaya ya iso inda suke"ranki ya daɗe an sanar da isowar ki yanzun ke kaɗai ake jira"
To fa sabon salo,ko me yake nufi da duk wannan abun ohho,
Cikin takun kasaita ta nufi Hall din tamkar wata Sarauniya,dama ya lafiyar kura yake balle an samu nama,in dai batu ne na iya tafiya tamkar Hawainiya to salo_salo ta iya,
Tunda ta doshi Hall din yayi shiru yanda kasan ana jira aga waye zai shigo haka idanun su ke tsaye a kan kofa,
Basu kadai ba har da yan gidan su dake zaune a wurin su Aunty Hajjo da Aunty Atuwa,Maijiddarh,da sauran yaran gida mata,
Dariya Aunty Atuwa ke yi kasa_kasa tunda taji an sanar da isowar ta,
Maijiddarh ce ta zungureta "wai Aunty dariyar me kike gaka tun dazu "
"Jira nake naga ta shigo,Allah yasa dai ba katon rigar nan data saba sakawa tasa ba,ai kuwa data kunyatar da Suraj"
"Ai shi ya nima,maganin shi kenan,kina tunanin ko hawa stage ƙaramin aiki ne,kalle fa mutanin dake nan an fi dari da hamsin,ko idon wani ya isa tsorata ka,balle ita ƴar ƙauye"
"Ke dai bari muga yanda zata kaya"Aunty Atuwa ta faɗa da murmushi a fuska ta,
Amira ce kamar zata fashe da kuka ta rike hannu Zainab "ni dai zan fita,ba zan iya jure wannan abun ba"
Hannu yasa ya shafi saman kirjin ta sannan ya gangaro ruwa Cibiyar ta inda nan ne yafi ko'ina tsole mashi ido,
Shafa wurin yake yana zagaye ƴan yatsun shi,
Jin yana ƙoƙarin gangarawa kasan maranta ne yasa ta buɗe rinannun idanun ta a kanshi,
Dama kuma duk abinda yake idanun shi na kan fuskarta yana karantar ko wani hawa da saukar numfashin ta,ganin ta buɗe ido ne yasa ya kuma sakin murmushi,
"Wannan jikin naki ba komai bane a wuri na face madaddalan datti,in da wasu kazai mai suka gama zub da ƙazantar su a ciki suka tafi,ki sani in dai kece ko da zaki yi yawo tsirara ba zaki taba jan koda digo bane daga cikin hankalin,
Domin ni mai tsafta ne,bana hulɗa sai da mutane masu tsafta,
Ki kama kanki,karna kuma ganin wannan kazamin jikin naki a inda nake," Ya karasa faɗa yana shafar ƙugun ta,"ke abin tausayi ce,har yanzun baki San komai ba acikin duhu ki ke "juyawa yayi ya barta a wurin yayi shigewar shi ɗaki,
Ta jima tsaye a wurin har saida ta ji ƙafarta na niman gagara ɗaukar ta sannan ta taka a hankali ta shige daki tana turo ƙofa,
Tun daga lokacin ban kuma jin duriyarta ba.
*Bayan Kwana Biyu*
Tun bayan faruwar lamarin ta fita harkan shi,bata ƙara barin sun haɗu ba,a duk lokacin data tuna kalaman shi akanta sai ta zubar da hawaye,shi bai san komai ba dangane da ita,me yasa zai ce jikinta matattaran ditti ne,,eh tasan abunda ya faɗa gaskiya ne jikin ta akwai dauda,amma abin ne da ciyo,domin idan da ace tana da damar da zata bar wannan aikin da tuni ta bar shi,da bai kara ganin ta ba har a bada,kuma ko yanzun hakan ne ta ƙudurta a ranta,da zaran aikinta ya kammala zata yi wucewar ta,
Shi yasa ma yanzun ta yanke hukuncin fita harkar shi ta ci gaba da lalube cikin duhu ko zata dace,
Jin ana ƙwanƙwasa kofar dakin ta ne yasa ta rufe karamin takardar da take rubutu a ciki,ta jefa cikin durowa sannan ta zura karamin hijabi ta fito,
Bala ne a tsaye bakin ƙofa "Hajiya kin yi baki a ƙasa"
"Su waye?
" Kannen megida ne"
Daki ta koma dan canjo hijabi sannan ta fito,
Khadija ce da Zainab,
Ba tare data ce masu komai ba ta zauna a ɗaya daga cikin kushin tana daura kafa daya kan ɗaya,
Kamar yanda suke jira ta gaishe su ita ma haka take jira su gaishe ta dan haka tayi burus dasu,
Kallon juna suka yi suna jinjina lamarin,
Tashi Zainab ta yi ta ajiye mata wani ɗan ƙaramin takarda "address din wurin da za'a walima ne na matan manyan malamai,kina daya daga cikin manyan baƙi,ƙarfe Goma za'a fara,dan haka sai ki same su a can," Tana gama faɗa suka wuce ba tare da sunce mata komai ba,
Kallon Agogon bango tayi wanda ya nuna mata ƙarfe goma saura mintuna goma sha-biyar,
Karamin tsaki taja tana mikewa tare da ɗaukar takardar,
Har zata haura sama sai kuma idonta ya sauka a kan wani ƙofa wanda tunda tazo gidan bata taba shiga ba,
Juyawa tayi kawai ta doshi dakin cike da tunanin me a ciki.
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂
Story & Writing
By
JIDDARH UMAR
🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/
*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~
*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*
*38*
*Paid book*
*300₦*
*Hauwa Umar, Zenith Bank,2284905309*
*mai buƙata sai ya tuntuɓe ni ta wannan number domin turo shaidar biya, 08141644865*
Turo ƙofar dakin tayi wanda yake da duhu,da hasken wayar ta tayi amfani ta kunna wutar dakin,
Shiru tayi kawai tana kallon ko ina yanda duk aka rufe kayan dakin da fararen kyalle,
Kalle_kalle take yi cike da tunanin ta buɗe ne ta duba ko zata samu wani abu ko kuma ta fita,dan da alama dakin ya tara kura sosai na alamun an daɗe ba'a yi amfani dashi ba,
Da kushin ta fara,buɗewa tana yi tana tari saboda kura,ganin zai takura mata ne yasa ta zame ɗan kwalinta ta daure hancinta dashi,
Duk wani abunda aka rufe sai da ta buɗe,
Dafe kwankwaso tayi tana kallon dakin kafin idon ta ya sauka a kan wani babban Enlargement mai ɗauke da hoton Ahali,
A hankali take takawa har ta isa wurin da hoton yake,sai dai saboda tsananin kura ba'a ganin fuskokin wasu,hakan yasa ta saka hannu ta share,
Akan wata tsohuwar mata mai kama da Baturiya idanun ta ya fara sauka,tana zaune yayin da wasu Maza su biyu suna zagaye da ita,sai kuma wanda take da tabbacin Suraj ne,dayar matar dake gefe kuma kamar Ammi kamar ba ita ba,tana dai ɗan kokonto,sai kuma ta kasan matar in da nan ma wani mutum ne shima kamar Bature ya rike hannun ta yana dariya,
Shiru tayi tana nazarin hoton,to su waye waɗannan,tana buƙatar sanin su,sannan ina suke yanzun,
Ɗaukar hoton tayi ta juya baya ko zata ga number gidan hoton kamar yanda sukan saka wani lokaci har ma da sunan gidan hoton,
Sai dai duk yanda ta duba bata ga komai ba,hakan yasa ta mai da ta ajiye,
Daukar na kusa da shi tayi,baki ta saka tana hure kuran,
Tari ta hau yi saboda shaka da tayi,
Ajiyewa tayi ta jawo farin kyallen da saka rufe hotunan dashi ta goge,sai dai wannan hoton Suraj dinne da wannan mutumin dake tsugunne gaban Kaka,sai dai kamar ba'a Nigeria aka dauki hoton ba,
Haka dai ta dinga cin karo da hotuna na mutanen da take kwadayin sanin su waye su,sai dai tasan a yanzun babu mai bata amsa,dan wanda take da yakini shi zai bata amsa tasan ko ƙwaya taci bata isa ta doshi in da yake ba da wannan zancen,
Duba Agogon wayar ta tayi,da sauri ta zari ido ganin ƙarfe goma sha ɗaya harda mintuna ishirin,
Maida kayan tayi ta rufe cikin sauri ta bar dakin ta koma daki ta shiga wanka,
Tayi ƙoƙarin koma dai menene sai ta nimo amsar su waye waɗannan na jikin hoton,
Tana fitowa mai kawai ta shafa sai janbaki pink data ɗan mussika kaɗan sai giran ta data gyara,
Doguwar rigar Jallabiya maron kolo ta saka sai hula shima marun kafin ta naɗe karamin ɗan kwalin ta yafa a kanta,
Agogo ta makala a hannun ta sai karamin jakka,wani katon gilashi ta saka wanda ya kusa mamaye mata rabin fuska,
Masha Allah,sai dai maƙiyi,ko shi sai dai ya kushe dan bakin ciki,domin ta fito a YAR TSANAR ZINARI,tsabar kyau,duk in da ta juya kamshi kawai ke tashi,
Kayan ya bala'in mata kyau ne dan Jallabiyar tasha duwatsu wanda ko su abin jan hankali ne,
Ta inda ake ajiye makullan mota a durowan falo ta tsaya,kallon keys din tayi,hannu tasa ta dauki wani mai kalan ja ajikin shi dan zuciyar ta ya bata kila na jan motar nan ne,
Tana fitowa wurin parkin ta danna makulli sai gashi motar tayi kara,
Murmushin ta saki sannan ta doshi motar wanda yake kalan kayanta ta shige,tana sauke ajiyar zuciya,tare da shafa sitiyarin motar,
Jin ana kwankwasa Glass din motar ne yasa ta saukar dashi ƙasa,
Cikin tsoro direba yace"Hajiya fita zaki yi"
"Eh"
"Fito sai na kai ki"
"A'a ka barshi zan je da kaina"
Ganin kamar ya shiga tunani ne yasa kafin ma ya ankara sai gani yayi ta kunna motar ta doshi Get wanda tana zuwa ya buɗe mata ta fita da mugun gudu,
Mamaki yake dama ta iya mota ne ko yaya,
A'i ta kira akan taimata kwatancen Address din da aka bata,
Da taimakon ta dana sign bord,ta isa katafaren dakin taron wanda daga gani ba na wasa bane yanda wurin ke ɗibar mutane,gabaɗaya duk mata ne a dakin domin taron nasu ne,wasu sun zo ne dan jin irin wa'azin matan manyan malamai zasu yi,yayin da dayawa a cikin su sun zo ne domin ganin wata mai sa'a ce ta samu nasarar aure tauraron su,
Ita sam bata masan cewa akwai motoci biyu dake biye da ita a baya ba sai da tayi parking tana ƙoƙarin fitowa taji an buɗe mata mota,
Kallon mutumin tayi mai sanye da bakin kaya "Malam kai kuma waye? Ta tambaye shi tana karasa fitowa,
" Mu masu tsaran lafiyar ki ne,yallabai ya turo mu domin baki kariya "
Cikin mamaki tace"wani yallabai,"dan har zuciyar ya fara karkata wani wuri,
"Yallabai Suraj"
"Suraj" Ta maimaita sunan mamakin ta na ƙaruwa,to me ya same shi zai hada ta da masu tsaro,anya kuwa shine?ta yaya akayi kuma yasan ta fito,
"Da yaushe kuke bina"ta kuma jeho ma mutamin tambaya,
" Ranki ya daɗe tunda kika fito gida"
Ɗaya daga cikin sune shima sanye da baƙaƙen kaya ya iso inda suke"ranki ya daɗe an sanar da isowar ki yanzun ke kaɗai ake jira"
To fa sabon salo,ko me yake nufi da duk wannan abun ohho,
Cikin takun kasaita ta nufi Hall din tamkar wata Sarauniya,dama ya lafiyar kura yake balle an samu nama,in dai batu ne na iya tafiya tamkar Hawainiya to salo_salo ta iya,
Tunda ta doshi Hall din yayi shiru yanda kasan ana jira aga waye zai shigo haka idanun su ke tsaye a kan kofa,
Basu kadai ba har da yan gidan su dake zaune a wurin su Aunty Hajjo da Aunty Atuwa,Maijiddarh,da sauran yaran gida mata,
Dariya Aunty Atuwa ke yi kasa_kasa tunda taji an sanar da isowar ta,
Maijiddarh ce ta zungureta "wai Aunty dariyar me kike gaka tun dazu "
"Jira nake naga ta shigo,Allah yasa dai ba katon rigar nan data saba sakawa tasa ba,ai kuwa data kunyatar da Suraj"
"Ai shi ya nima,maganin shi kenan,kina tunanin ko hawa stage ƙaramin aiki ne,kalle fa mutanin dake nan an fi dari da hamsin,ko idon wani ya isa tsorata ka,balle ita ƴar ƙauye"
"Ke dai bari muga yanda zata kaya"Aunty Atuwa ta faɗa da murmushi a fuska ta,
Amira ce kamar zata fashe da kuka ta rike hannu Zainab "ni dai zan fita,ba zan iya jure wannan abun ba"