← Book details Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 4 OF 96

Sashe 4

Yar Tsanar Zinari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tashi tayi ta kunna wani karamin talabijin dake jikin bango a wurin,tare da soka wannan Memory din a jikin wani ƙaramin na'ura,ta daddana sai gashi ta kamo wani video,
Wani katon mutum ne zaune a bakin gado daga shi sai ɗan garen wanda wanda har ta shafin gabanshi kana gani,babu riga a jikin, ga kuma manyan kwalaben giya a gaban shi sai sha yake yana dariya yana kallon wasu yan mata dake gabanshi,daya daga ita sai pant irin wanda turawa ke sakawa mara amfanin nan da bireziyarshi,daya kuma sikect ne a jikinta irin na Indiya mai faɗi,sai dai yanda kasan lafiya haka yake ɗan kana kallon komai na jikinta ga shi kuma siket din ya nada tsagu ta cinya har Kwankwaso,
Sun kunna wata waka na yaren garin sai wani irin rawa take tana guyi tana karkada mashi kirji,sai dai kuma su ƴan matan ba a ganin idon su,sai dai bakinsu kawai kake iya gani,
Sai shasshafa tsohon suke har suke cire mashi wannan guntun wandon dake jikin shi ya zamana babu komai a jikin shi,
Inda video ya tsaya kenan,

Abinda ya faru kuwa a can Gambia,bayan sun gama mai wannan rawar ne Biba ta bashi lemu yasha wanda ta zuba kwaya a ciki,
Nan ya tuntsire yana barcin Asara,su kuma suka cire kemera suke wuce,
To in da aka samu akasi shine washegari da managan ya zo duba abubuwan da suka faru a dakin manyan bakin su,dan suna yin haka wanda za'a goge a goge wanda za'a barshi a barshi,to anan ne mutumin yagani ta cctv, dace babban Hotel din sun ga abinda ya faru,ɗan shi mutumin babban VIP din su ne,domin kuwa ya fito takaran niman kujerar Shugaban Ƙasa a Gambia,

Shine sukayi saurin sanar dashi shi kuma tamkar yayi hauka dan ya tabbatar in wannan video ya fita ya shiga uku,ko fita kofar gida sai ya gagare shi,
Shine yaba yan sanda dama su kamo mashi Biba idan kuma sun ga zasu gudu su sake masu wuta,ya masu Alkawarin kome suke so zai basu,har balle Ogan su,

Ita kuma Biba tuni tayi amfani da kyakwalwarta wurin fecewa daga Gambia da wannan kemeran..

Kallon su tayi" to gashi dai kamar yanda kuka buƙata aikinku ya kammala,"ta cire Memory ta damka ma Alhaji Mansur,

Dukkanin su fuskar su dauke yake da maɗaukakin farin ciki domin kuwa bata san irin Alheri da Alfarma da zasu samu ba saboda wannan video,

Kallon ta Alhaji Abubakar yayi"Biba me yasa tunda muke saka ki aiki baki taɓa tambayar mu akan me muyi dashi,ko kuma wani dalili yasa muke haka ba?

Takawa take cikin wani irin salo tana juyi tamkar tarwada ta karasa kusa da shi,hannun ta tasa ta ɗan ture shi ya koma ya jingina da jikin kushin ta haye saman ciyarshi,kafinma ya samu damar yi mata magana ta haɗe bakinta da bashi ta shiga sumbatarshi cikin wani salo yayin da hannun ta daya ke bayan kanshi tana shafawa daya kuma ta tura a cikin wandon shi tana juyawa,
Ai kafin ka sani sai ga Alhaji Yahuza ya shiga sakin nishi yana ƙara jawo ta,yana lumshe ido,

Minti biyu tayi a jikinshi ta sauka gabaɗaya har yana mika hannu yana ƙoƙari riƙe ta,

"Ban damu dame zaku aikata dashi ba,domin ni tsarin aiki na kenan indai har zaka biya ni,ya rage naka kasan yanda zakayi da sauran"

Wani irin shigiyar dariya gabaɗaya suka kwashe dashi,Alhaji Mansur har da nuna shi,

"YAR TSANAR ZINARI kenan me saka Yara shedewa,Tsofaffi kuma ta saka su Suman daɗi,"

Cikin nuna ko in kula da halin da dattijon ya fara shiga na sha'awa tace"ko da kamar ƙaramar yar da ka haifa ne idan har kasan zaka samu natsuwa da ita sai ka ajiye tsufan ka koma yaro domin ka more sauran lokacin da suka rage maka Alhaji Yahuza"

Kallon ta Alhaji Abubakar yayi"Ki bani dama na cikashe maki duk wani gurbi dake zuciyar ki,na aure ki,zan nuna maki gata irin wanda baki taba samu ba"

Lumshe ido tayi ta buɗe su akan shi wanda yaji ta ƙara tafiya da zuciyar shi"Ni ƴar tsanar Zinari ce wacce take zagaye da mugayen kunamai masu mugun dafi,duk wanda ya yayi gigin daukar wannan Yar tsanar zinari,to fa wannan dafin ba zai barshi ba,domin mai shiga ciki ne ya lalata zuciya,,shi yasa gara ka bar Yar tsana a inda ka ganta,a kuma matsayin daka ganta,domin ita din ba mai taɓuwa ɓace"
Kiran sunan shi tayi"har yanzun ina ga Allah ba hallici wanda zai ciki zurbin zuciya ta ba,kuma ina ga har abada babu,
Kuna da Account number na ku turomin sauran kuɗi na"

Tana gama faɗar haka ta tashi ta wuce ciki ta barsu a nan idan sun gama tattaunawa su tafi Ummita ta rufe mata kofa,idan kuma tabi daya daga cikin su kwana ne babu abinda ya sha mata kai.......
🦂🧸YAR TSANAR ZINARI🧸🦂

Story & Writing
By
JIDDARH UMAR

🌟🌙🌙🌙🌙🌙🌙🌟
*🌙✨MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙✨*
https://m.facebook.com/Moonlight-writers-association-109698351308376/

*'''We are the moonlight writers we shine all over the world.''🌍'* ✍️✍️
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~💞💞~~~~~~~

*Ban yarda wani ko wata su saka min littafi a shafin su ko su mai da min littafi Audio ba tare da izini na ba*

*06*

Babban ɗakin taro ne wanda yake daukan mutane sama da dubu,amma duk da haka a cike yake har ma wasu na niman wurin zama,saboda tsabar cika da akayi domin halartar wannan wa'azin,
A kwai wurin zama na Malamai da ban sannan kuma akwai babban TV na bango wanda yake hasko ko wani malami dake wurin dakuma wanda yeke wa'azi alocin,dan kusan Malamai uku ne,
Sannan a wurin akwai wurin zaman mata daban na maza daban,
Sai dai kuma a bangaren matan abinda zai baka mamaki shine yanda wasu daga cikinsu suka ci ado da kwalliya yanda kasan wadanda zasu je wurin bikin ko kuma gasar kyau ta ƙasa,
Lamarin ya ban mamaki,wanda hakan ne ma yasa na shiga wurin matan na zauna dan naji me ke faruwa dasu haka,dan tunda nake halartar wa'azi ban taɓa ganin inda mata suka cika irin na yau ba,kuma suka yi irin wannan kwalliyar.

Wata ce daga bayana naji tana ce ma yar uwar ta"waini Allah wallahi zafi ya ishe ni,gashi kwalliyar dana bada kuɗi har dubu biyar ta fara narkewa saboda zafi,shi kuma wanda nayi domin sa ko shigowa bai yi ba"

Tsaki wacce ake ma magana taja"ke dai bari yar'uwa,ai ni bakin cikina yanda muka kaso kudi tun daga Sokoto har Abuja saboda mutumin nan,sai gashi naga hadaddun ƴanmata waɗanda suka fimu,wasu fa daga Adamawa,wasu Bauci,ke har daga Zamfara,kinga wadancan yan matan guda uku na wancan layin na kusa da karshe,to wallahi tun daga Ghana suka zo,kuma yawanci abinda ya kawomu daya ne,wato ko Allah zai sa kina da rabon sa'a a rayuwar ki YOUNG USTAZ ya yaba ko soyayya kuyi,inma Allah yayi ki da kashin arziki ya ce yana so zai aureki ai daga ke har dangin ki ku da talauci har tattaɓa kunnen ku,sai dai kuma yawan yammatan dake nan wallahi yau har tsoro suke ban duk in da ka juya,wasuma da kansu suke kawo yayan su"

Wanda ake ba labarin ne tace"ke yar uwa kinje wa'azin da yayi a Kaduna kuwa,watancan daya wuce?

"A'a ban samu zuwa ba"

"Hmmm,ai kuwa ana cikin wa'azi sai ga wata mata ta tashi wai ta ba Young Ustaz sadakan ƴar ta"

Zaro ido tayi har tana rike mata hannu "Allah yasa bai karba ba"

Dariya tayi"ai wallahi daya karɓa,ni kaina da kaina zan kira Babana yazo ya bada sadaka ta,
Sai dai Allah ya so shi,sai godiya ya mata yace tayi haƙuri ba zai iya karɓa ba saboda wani dalili,"

Ajiyar zuciya ta sauke har da dafe kirji "kai Allah na gode maka"

Ji suka yi wani Malami ya fara sanar da Shigowar karamin kuma Babban malamin su wato,Ustaz SORAJ ABDUL BASIR,

Aikuwa nan take ɗakin taron ya ɗauke da kabbara wanda yake tashi ta ko wani lungu da sako na cikin ɗakin,

Wasu manyan mutane na gani su biyu sun sha bakin kot na maza,fuskar su a turbune,kamar yanda ko wanne su kunnen shi ke manne da abun jin magana,
Su biyu a gaba biyu a baya yayin da suka saka wani matashi a tsakiya wanda nake kyautata zaton shine Ustaz din,

Dakyar dai na samu nasaran lekawa dan na gano mana wannan mutumin da yan mata da samari ke buri akan shi,shin yama kamannin shi suke ne,

Tun daga ƙasa na fara kallo inda ido na suka sauka akan wani haɗaɗɗen takalmi na maza,na yayi irin wanda sai a MBC Action nake gani suna tallan shi,masu matsifar kyau da tsada na fata,
ina karawa sama sai na cin karo da wando na farar shadda wanda daga kasan kafa ya Dan matse na samari ya ma farin kafar wani irin kyau
Sai hannun shi wanda yake dauke da agogon Azurfa mai matukar ɗaukar ido,da hannun shi wanda yake sanye da zobe kwara daya tal,
Sai kuma rigar jikin shi wanda ya kasance ya zaune mashi a jiki sosai kuma iya guiwa ya tsaya mashi,sai dan siririn dizai da aka ma rigar har kasa kuma fari tas,wanda ba karamin kyau da zauna mashi kayan yayi ba.

A kanshi na tsayar da kallo na kafin na gangaro fuska,
Wato suman kanshi nada ɗan yawa kaɗan sai dai a murmurde yake irin na Asalin Hausawa,
Sai dai daga ganin murdewar kasan kamar dai an dan murmurdene ba yin kanta bane,an kyara ta sosai har wani daukar ido take saboda baki,sai dai bai daura hula.

Masha Allah baki na ya furta a lokacin da ido na suka sauka a kan nashi,domin kuwa kyau,idan nace kyau ina nufin sosai din nan,to Allah ya bashi,wanda mace bata isa ta tsaya mashi yanga ba in dai akan kyau ne,gashi fari yanda kasan ka taɓa jini ya fito haka yake,ga kwarjinin da haiba da Allah ya mashi,
Ko kallon fuskar shi kaɗai kayi sai kaji wani iri a jikin ka,
Chapter 4 · 0% Book details