← Book details Tsintacciya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 68 OF 116

Sashe 68

Tsintacciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kuyi hqr馃憦馃徎ban iya cewa a yanzu zanna posting sau biyu ba, saboda uzurin dana baku, nasan kune masu supporting 蓷ina, haka kuma ba zance na daina posting sau biyu ba, kawai sai yadda kuka gani. Thank you for choosing TSINTACCIYA鉂わ笍 08119237616 3/12/22, 00:29 - Buhainat: Cikin shagwa蓳e fuska tace "shine baka zuwa ko?" Ajjiyar zuciya kawai Akeem ya sauke har zuwa lokacin kuma yana ri茩e da ita ya kasa cewa komai, sai Numfashinsa da yake 茩ara zafi, Jin shirun yay yawa yasa ta 蓷an bugi kafa蓷arsa kamar zatai kuka tace "uhm say something, kaga unguwa zamu" a 蓷an kasalance yace. "Me kika zo yi nan?" Murmushi tayi tace "kaya nazo amsa ai" "wanne?" Shiru tayi sai kuma tace "Wanda mukai shopping" ha蓷e fuska yay kamar tana kallonsa yace "dawa?" Tana ri茩e hannunsa tace "Hamma Akeemmm" "owk" ya fa蓷a yana 蓷an sakin hannunta tare da kama kalbar da akai mata yana murzawa "why do you ask?" Ya bu蓷e ido sosai yace "Noting, I Only want to know.... Yau 蓷in zaki tafi?" Tace "Eh, naji kamar da Hamma Akeemmm za'a" shiru yay yana jin kamar yabi abinda zuciyarsa ke muradi a yanzu 蓷in, how long zai kasance a haka matsayin Aljanin da bata san ko waye ba, tayaya kuma zai fahimtar da ita cewa shine, anya ma zata yadda, numfashi yaja kafin kuma a hankali ya sanya hannunsa tare da kama hannunta yace "Meyasa kike son binsa? Why not Abbu ko wannan saurayin naki?" Tace "Abbu ai babba ne, ni kuma ai bazan bi wani ba, kuma Abbu yana zuwa aiki" tana gama yin maganar yace "shi Akeem 蓷in bai zuwa aiki?" Tace "Yana zuwa he's a doctor" Akeem yace "Uhm i see" tace "za kazo can 蓷in?" Shiru yay mata abubuwa da yawa sun taro sunyi masa yawa, shirun daya sanya tayi rau rau da idanu kafin kuma tace. "Please mana" still Shiru ya 茩ara hakan yasa ta fara buga 茩afa tare da sakin kuka da 蓷an sauri yace "probably" Akeela tana 蓷an kwa蓳e fuska tace "Probably? Baza kazo ba bayan za muyi 2days a can" hannunsa ya zame a nata tare da mayar da shi cikin aljihunsa yana gyara tsaiwarsa yace "zan zo" Murmushi tayi tace "tace sai kazo" yace "In sha Allah... Tell me Akeela who is ur first love?" Dariya tayi sosai kafin tace "拼ar yarinya dani tab... I don't love" lumshe idanunsa yay yana 蓷an jin sanyi a ransa at least nauyin da zuciyarsa yake masa ya ragu sosai fiye da baya kafin ya 蓷an numfasa yace, "Uhm i see.." tace "ehmn ba kaga ganni 茩arama ba" ware idanunsa dake a Lumshe yay yace "Uhm how old are you?" Ya fa蓷a yana 茩ara kame muryarsa sosai yadda bazai gane ba tace. "Soon zanyi clocking 18.." shiru yay can kuma yace "can u marry someone 2times ur age?" Murmushi tayi tace "I don't know" baya yaja da 蓷an sauri ganin wayarta n 茩o茩arin kawo haske yace "Ok take care of yourself zan tafi" wani iri taji kamar ya tafi tafe "And you too" jinjina kai yay yana tafiya a hankali yace "close your eyes idan kika ganni a haka zaki tsorata" da sauri ta rufe idanunta sosai shi kuma ya shige bedroom yana kunna light 蓷in parlon. not too long da tafiyarsa ta bu蓷e idanunta lokacin wayarta nayin haske ganin sunan Ummi yasa ta dafe 茩irji tare da fa蓷in "Ohhh Dear Lord" da 蓷an sauri ta 茩arasa bakin bedroom 蓷in tare dayin knocking, Akeem na jinta yay mata banza ganin tana 茩ara 蓳ata lokaci yasa ta tura kanta ciki ba tare da sallama, yana zaune akan sofar dake gefen bed 蓷insa lokacin ya 蓷auki wata red 蓷in Armless ya saka tare da sauya perfume 蓷in jikinsa, Ya mi茩ar da 茩afafuwansa gaba 蓷aya zuwa kan 蓷aya sofar yana Ka蓷awa a hankali idanunsa manne cikin glass yana operating system 蓷in, hannunsu ri茩e da HDA fresh fruit Yana sha ka蓷an, tsaye tayi a gefe guda tama rasa ta inda zata fara sai rarraba idanu take gaba 蓷aya ta mance da abinda ya faru a Gusto Restaurant domin bashi ne a ranta ba, cikin gajiyawa da tsaiwar da take masa aka yace "have your way idan ba cinye ni zaki ba" baki ta murgu蓷a masa kamar yana kallonta yace "Uhm" cikin rashin kunya tace "wai kaban kaya" har lokacin idanunsa akan System abinda bata sani ba duk abinda take yana ganinta hakan yasa bai ma 蓷aga kansa ba, ganin yadda yay mata banza yasa tace "tafiya za muyi" a takaice yace "owk" tace "kayan" gently ya ajjiye system 蓷in tare da 蓷aga idanunsa ya kalleta sosai kamar ba ita ta gama yi masa kukan shagwa蓳a ba yanzu cikin nutsuwa da kamewa yace "kin ban ajjiya ne?" Girgiza kai tayi tace "Ohhu! Nidai haka Ummi tace min" Mi茩ewa yay daga zaunan da yake ya shiga Kallonta frm head to toe, kafin a hankali ya shiga takawa zuwa inda take yana zuwa tana ja baya cike da tsoran Abuja zai mata, Sai da taje bango Ya ya tsaya tana rufe idanunta ya jima yana 茩arewa fuskarta kallo kafin ya ran茩wafawa dai-dai kanta yace "tsammaci abin baki tsammani ba" idanunta ta bu蓷e tace "bangane ba" gira ya 蓷aga yace "I love You" idanunta ta 蓷auke daga garesa tana jinjina 茩arfin halinsa juyawa yay abinsa tare da 蓷auko kayan ya bata, amsa tayi tana murgu蓷a baki yace "baza kici kin gode ba" hararsa tayi tace "Eh 蓷in" tana juyawa da niyyar barin bedroom 蓷in yay saurin sanya hannunsa ya kama nata kafin tai magana ya ha蓷ata da jikinsa yace "take care of yourself" yana fa蓷in hakan ya saketa tare da shigewa bathroom, sandarewa tayi a wajan bata san mene yasa baki 蓷aya bashi da kunya ba, fita tayi tana fita Anup taja tsaki Mami kuma ya 蓷an kalleta sai Ummi da tace "me kika tsaya yi ne" shiru tayi mata tana shiga part 蓷in Didi, ta sameta zaune tana jin Redio, daga tsayan tace "zamu tafi" kallonta Didi tayi tace "to ni daga ni sai ni bani da abinda zan baki Tsila, duk sun barni a gantale da cewa nayi ko kai da 茩afa na kaza ne ana bari na insiyar na samu taro da sisi, Amma shiru kin ganni nan hqr ne dani da kuma tawakkali" murmushi kawai Akeela tayi tare da ficewa lokacin su Ummi sun duba kayan ta zuba mata cikin trolley bag, Baba Rabi tace "ki kula da magani" tace "In sha Allah Mama" Ummi tace "Allah ya kiyaye Aleema ki kula da ita kin san ba saba fita tayi ba" Aleema tace "in sha Allah Ummi bye" fita sukai gaba 蓷aya Anup a gaban mota, Mami a gidan tsakiya ita da Afaf Akeela da Aleema a gidan baya, motar su na fita Akeem yaja numfashi tare da juya zuwa cikin gym 蓷insa. Asheer ya kalli Dad yace. "Dad tun 蓷azo kake son fa蓷a min wani abu ka kasa, please feel free Dad na kasa fahimta Meema ta fara ja baya dani tunda ta samu lafiya ina yawan ganin abubuwa a cikin idanuna, 茩wa茩walwata kamar zata tuna min wani abu haka na keji ina jin ciwon kai sosai Dad, so please ka fa蓷a min koma mene" Ajjiyar zuciya Dad yay yace "Asheer my son duk abinda na fa蓷a ka fahimce ni nasan kana da dauriya banyi kuma hakan dan son zuciya ba, sai dai ina ganin shine mafita sosai" kallon Dad yay kafin yace "In sha Allah Dad" gyara zama yay sosai kafin yace "Asheer a zahiri ba nine mahaifin ka ba, nima tsintarka nayi......" Ya kwashe komai ya fa蓷a masa, tun kafin ya gama Magana wata zufa take yankowa Asheer ta ko'ina a jikinsa, tsoro da razani ya ratsa masa kofofin Zuciyarsa cikin damuwa yace "Dad do you mean babu wanda yasan waye ni? Hatta ni kaina ban san wane ni ba? Bani da kowa Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" girgiza kai Mom tayi tace "kana damu kana da Meema, kada ka damu kanka in sha Allah soon zaka tuna waye kai 蓷in" Ajjiyar zuciya kawai ya sauke idanunsa sun cika da 茩walla amma ya kasa fitar dasu, a hankali kuma Dad yace "Kana da Meema, Meema is your wife Asheer" Already Meema ta san da maganar sbd Mom ta fa蓷a yana 蓷aga idanunsa suka ha蓷a ido da sauri ta juya tare da shigewa cikin part 蓷inta kunya duk ya cika mata zuciya, shirun da yay yada Dad cewa "fatan zaka amshi Meema hannu biyu tare da 茩addarar data fa蓷a mata, domin ban sani ba ko har yanzu akwai Sauran rashin lafiyar a tattare da ita, nayi tunani babu wanda ya dace ya samu auren Meema sai kai saboda sha茩uwa da kukai da juna, ban san mene yasa ba amma Meema da kanta ta za蓳i fuskar da za'a saka maka, wannan ka蓷ai yasa na san cewa akwai dalili, koda baka sonta nasan Tabbas wata rana za kaso ta in sha tashi kaje" Asheer zama yay kamar wani statue, Ba'a san waye shi? Meema matarsa ce? Abubuwan da suke masa yawo a zuciya kenan, wanda kuma suka sanya masa damuwa a cikin zuciyarsa kenan, Mi茩ewa yay ya nufi part 蓷in sa, yana zuwa ya kwanta yana al'ajabin abun a kansa tare da matsawa kansa son tunana abinda ya shige. Da daddare Asheer ya dawo daga sallar Issh膩 jikinsa sanye da jallabiya kai tsaye kuma bedroom 蓷insa ya shige tare da zama yana danna Wayarsa yana jin yadda kansa ke masa ciwo sosai, Mom dake Parlo suna dinner tace "Meema ki kai masa dinner part 蓷insa" shiru tayi kanta a 茩asa sai dai Mom da gaji tace "Maryam dake nake" Mi茩ewa tayi tsaye cike da kunya amma ta kasa cewa komai tray 蓷in ta 蓷auka lokacin tana sanye da jallabiya ta 蓷aura 茩aramin hijab a kanta, a hankali take Knocking 茩ofar daga can ciki yace "come in" kamar ba zata shiga ba sai kuma ta shiga yana zaune lokacin ya zame jallabiyar jikinsa babu riga sai 3gauter a jikinsa, da Sauri ta 蓷auke kanta tare da ajjiye tray 蓷in zata juya yace "taimakamin da bottle of water Anuty Meema" wata kunya ce ta kamata har lokacin kuma bata kallesa ba, ta nufi wajan fridge ta 蓷auko masa mai sanyi guda 蓷aya, bashi tayi ya
Chapter 68 · 0% Book details