Sashe 97
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su jaguwa basu tsinci kansu akoina ba sai akan titin apo tsaye kamar yadda suke akan titin pape,
cike da matsanancin mamaki kowannensu yake kallon jaguwa ganin boyayyar bawar sirrinsa da babu wanda yasani acikinsu hatta babban aminisa anas bai san shi da wannan sirri ba kallonsa ya dinga yi kamar ranar ya fara ganinsa haka ma sauran “mu cigaba da tafiya ko “jaguwa yay mgnr kamar bai fahimci irin kallon mamakin da suke masa ba.
Kamar jira umarni eku yake ya sara masa kana ya cigaba da tafiya “na sara maka jaguwa na kuma na saraka maka,kai din dan baiwa ne ashe kasan abinda ka takata shiyasa kake ganin babu hukumar data isa taja da kai dan allah ka dan bamu sirrin “jubi ya fada yana sauke numfashi kamil yace “uhm yau dai mun tsalake rijiya da baya allah ka cigaba da karemu ai dole masu irin sanarmu mu kasance a shirye saboda ‘bacin rana irin wannna “.Ya karasa maganar yana dubansu “baiwa baiwa ne shi byn baiwa ma har da kwakwaluwa garesa na musamman mu dai dan allah ka shiryamu kamar yadda ka shirya kanka domin wannan aikin ya wuce aikin kwakwaluwa ko ba haka ba friends “? suka hada baki gurin cewa haka ne .
shi dai jaguwa bai ce uffan ba illa ciza lips disa da yayi da karfi dan bai san me zai ce musu ba ,
a ganinsa wannan sirrinsa ne ,bai so sun sani ba yanzu ma kamawa tayi suka ni dan ace gabansa bai fadi ba tabbass babu makawa zasu shiga hannun hukuma abinda bazai so faruwarsa ba kenan, daya shiga hannun hukuma araye gara gawarsa ta shiga ‘haka ma anas da mamakinsa ya zarta na kowa bai ce uhm ba bare uhm uhm kallonsa kawai yake .
da wannan tautaunawa suka karaso kabusa jection inda suka iske yansanda suna bincike “police again “?jubi ya furta cike da damuwa “kai kamil kayi karyar rashin lafiya kamar yadda aka saba” .
“okay an gama , take ya zube jikin jubi ya fara fidda numfashi sama sama yana rawar sanyi suna gama karasowa da hannu daya daga cikin police ya nuna musu gefen titi ,suka gangara sukai parking jaguwa yayi kasa da glass din motar “sunnuku da aiki !
“Sannuku daga ina kuke haka “?
“Daga kaduna muke mun d’auko mara lafiya ne zamu kai shi gida“ ya bashi amsa tare dan juyowa ya kalli anas dake numfarfashi da rawar sanyi .
police ya matso ya leka byn inda kamil yake ,daya byn daya ya karewa fuskokinsu kallo tsab yana duba hotun nan yan fashin da’a aka bashi gbdy babu fuskokinsu aciki kuma daman abinda yasa aka bazasu akan titi kenan ganin babu daya da yayi kama dasu yace “ku wuce allah ya bashi lfy “.
tun bai gama rufe baki ba eku ya figi mota ,kamil ya mike ya zauna yana sauke ajiyar zuciya “hotunan fuskokinmu da muka je gidan sani fefa ne a hannunsu da alamun ana bincike akanmu eku ya fada yana karya kwana “lallai haka ne kasan sky ya kira jaguwa a ranar da mukaje cewar police sunje gidan byn fitarmu .”
“aikin banza jaguwa ya furta alamun babu abinda suka isa suyi saboda yasan aikinsa shi mutun ne mai matukar baseera da amfani da kwakwaluwa komai nashi da aikinsa a tsare yake yinsu,fuskoki garesu bilaadadi duk wani sata da suke fita basa fita da fuskokinsu kowannensu da fuskar da yake amfani daita bare shi da fuskarsa ta musamman ce “.
Karfe daya daidai suka isa masaukinsu “.
Eku na gama yin parking suka firfito kamil yay mika sannan ya gyara zaman rigarsa da hannu jaguwa yayi musu umarnin su fito da ajirebi atare suka nufi boot din motar suka bude suka fito dashi ya hada uwar zufa numfashi ma da kyar yake fitarewa tsura masa ido sukayi “boss bazai yuwu mu shigar dashi haka ba zaa iya zarginmu eku ya fada ,dafe kai jaguwa yayi yana tunani can suka ga ya cire yar saman rigarsa ya cillo musu sannan ya nufi cikin hotel din.
Suka sakawa ajirebi suka jera da eku suka shige byn minti goma anas ya biyo bayansu daya byn daya suka dinga shiga har suka shige gbdy “.
A dakin jaguwa suka hadu gbdy kowannensu yayi cirko cirko suna jiran jaguwa ya kalli ajirebi dake durkushe kamar mai neman gafara yace “yau bakasan irin wahalar da muka sha ba kasancewar kana rakube a bayan boot amman duk da haka zakaji hakan ajikinka,abinda nake so da kai yanzu ka bari mu cima burimu cikin sauki mu rabu lafiya idan har kaki bari burimu ya cika akan galadima da garunmallam zan kasheka”.
ajirebi yayi narai narai da idanuwa cikin matsanancin tashin hankali,kallo daya zaka masa kasan baya cikin hankalinsa da natsuwarsa gbdy yanayinsa ya canza “yes haka nake nufi mu a lisafin daaka bamu mutun uku ne suka ci kudin amman tunda kai kace mutun biyar ne munji ,munyi aikin mutun uku kai kuma kana tare damu zakayi aikin mutun biyu daga yanzu ka fara tunanin yadda zaa yi su shigo hannun mu idan kuma kayi abinda suka gane akwai matsala suka shigo da hukuma ciki wallahi wallahi sai ka gwamaci mutuwa da abinda zai faru da kai , well ko ma hukuma tasani babu abinda zata iya dan munfi karfin hukuma yadda yake maganar hakan yake tabbatarwa ajirebi da haka ne har cikin zuciyarsa sun fi karfin hukuma kuma zai iya aikata masa komai muryarsa na rawa yace “karka samu damuwa bazan yarda su gane komai ba muddin dai zaku barni da raina da lafiyata why not ai muddin Kayi abinda kace shikenan zamu sake ka kayi tafiyarka .”
Jaguwa yayi shiru na wani lokacin haka ma dakin baka jin sautin komai sai na qarar ac dake aiki acikin dakin kafin daga bisa jaguwa ya sallamesu, kowannensu ya kama gabansa wasu suka nufi dakinsu domin yin wanka yayinda wasu suka fita zuwa club din hotel dan shakatawa ciki har da anas wani maaikin hotel din dake tsaye agurin ya karaso inda yake yana cewa “yallabai me zaa kawo maka ?anas na jinsa amman yayi masa shiru yaki motsa jikinsa bare bakinsa ya daura kafarsa daya akan daya yana girgizawa yana unanin rayuwa , tausayin kansu yake ji sosai, yana ganin lokaci yayi daya kama ta su bar wannan aikin domin shi dai ya fara gajiya sai dai bazai fita ya bar jaguwa ba ,yana jin idan ya barshi zai iya rasa ransa acikin aikin ne shi kuwa muddin babu shi tabbas shima mutuwa zai yi ,ganin shiru yaki yin magana maaikacin ya wucesa yaje ya kawo masa kwalbar giya mai sanyi kamar na jiya ya ajiye masa akan table din dake gabansa.
sai lokacin ya dago ya kallesa ya kalli kwalbar giyar dake gabansa haka nan yaji yau bai raayin shanta abinda jaguwa yayita fama ya rabashi yaki kenan “dauke wannan abar agabana ka kawo min soft drink “okay sir ya dauka da sauri ya juya ,ya runtse idanunshi sam yau baya jin dadin jikinsa wani irin sarawa kanshi ke masa kamar ana buga masa guduma bai sani ba ko yanayin da suka tsinci kansu ne yasashi jin matsanancin ciwon kai ba ,yana nan zaune maaikacin ya dawo ya sake ajiya masa ferless energy drink jiki a sanyaye ya dauka ya bude ya tsiyaya acikin glass cup ya kai bakinsa yana aiyana yadda zaiyi comfuse din jaguwa dan dole su ajiye aikin nan shi dai yana komawa lagos zai je ga ammi ta nemo masa matar da zai aura daman bashi da wacce zai aura kawai dai ya fadawa jaguwa yana daita ne dan shima ya maida hankali ya tsaida matar aure,aure ne kawai abu na farko da zai fara canza musu rayuwa ko kowa bai amince da barin wannan sanar ba lallai shi da jaguwa zasu bari nan kusa….”
byn kamar minti talatin sky ya karaso cike da girmanawa ya rusuna ya gaishe da jaguwa “boss barka da dare ,barka ya kake sky ?
“Lafiya lau boss ya amsa yana shafa sumar kanshi “ boss ya komai dai na tafiya daidai ?
“you are the best sky kasan aikinka komai na tafiya daidai “na gode boss duk da taimakonka ne ya dan waiga gefen hagunsa nan yaga ajirebi durkushe rike da hannunsa sosai yayi mamakin ganin ajirebi dan a tunaninsa idan sun gama karban kudin hannunsa basu da abunyi dashi “boss wannan fa me zaa yi dashi ko bashi bane cikon mutun uku “?
“Shine cewa yayi akwai sauran mutun biyu bayanshi ,jaguwa ya fada yana dafa kafarsa kana ya mike tsaye yajashi sukayi hanyar waje batare daya kulle kofar ba yana cewa “yaakayi sky akwai magana ne ?”
“Normal boss sai dai ya kamata muyi sauri mu bar garin nan bincike yayi tsanani akanmu “karka damu bazasu iya komai ba domin kuwa basu da sheida akanmu sannan kai kasan bamuyi amfani da duk wani abu da zaa ganemu ba “.
“Haka ne boss ai kai din mai baseera ne a hankali suka cigaba da tautaunawa har suka karaso inda anas yake zaune cikin tsananin damuwa suka samu guri suka zauna suna dubansa yayinda ajirebi ya zabura ya mike tsaye yana tunanin yadda zai kubuta ya dauki wayarsa zai kira police “kasan inda kake ne ko kuwa kiransu kawai zakayi”? Kwakwaluwarsa ta jeho masa tmby “bakasan a ina kake ba bare ka kirasu ka fada musu wannan tunanin da yayi yasa yayi saurin ajiye wayarsa a inda suka ajiye ya koma mazauninsa ya takure.”
cike da matsanancin mamaki kowannensu yake kallon jaguwa ganin boyayyar bawar sirrinsa da babu wanda yasani acikinsu hatta babban aminisa anas bai san shi da wannan sirri ba kallonsa ya dinga yi kamar ranar ya fara ganinsa haka ma sauran “mu cigaba da tafiya ko “jaguwa yay mgnr kamar bai fahimci irin kallon mamakin da suke masa ba.
Kamar jira umarni eku yake ya sara masa kana ya cigaba da tafiya “na sara maka jaguwa na kuma na saraka maka,kai din dan baiwa ne ashe kasan abinda ka takata shiyasa kake ganin babu hukumar data isa taja da kai dan allah ka dan bamu sirrin “jubi ya fada yana sauke numfashi kamil yace “uhm yau dai mun tsalake rijiya da baya allah ka cigaba da karemu ai dole masu irin sanarmu mu kasance a shirye saboda ‘bacin rana irin wannna “.Ya karasa maganar yana dubansu “baiwa baiwa ne shi byn baiwa ma har da kwakwaluwa garesa na musamman mu dai dan allah ka shiryamu kamar yadda ka shirya kanka domin wannan aikin ya wuce aikin kwakwaluwa ko ba haka ba friends “? suka hada baki gurin cewa haka ne .
shi dai jaguwa bai ce uffan ba illa ciza lips disa da yayi da karfi dan bai san me zai ce musu ba ,
a ganinsa wannan sirrinsa ne ,bai so sun sani ba yanzu ma kamawa tayi suka ni dan ace gabansa bai fadi ba tabbass babu makawa zasu shiga hannun hukuma abinda bazai so faruwarsa ba kenan, daya shiga hannun hukuma araye gara gawarsa ta shiga ‘haka ma anas da mamakinsa ya zarta na kowa bai ce uhm ba bare uhm uhm kallonsa kawai yake .
da wannan tautaunawa suka karaso kabusa jection inda suka iske yansanda suna bincike “police again “?jubi ya furta cike da damuwa “kai kamil kayi karyar rashin lafiya kamar yadda aka saba” .
“okay an gama , take ya zube jikin jubi ya fara fidda numfashi sama sama yana rawar sanyi suna gama karasowa da hannu daya daga cikin police ya nuna musu gefen titi ,suka gangara sukai parking jaguwa yayi kasa da glass din motar “sunnuku da aiki !
“Sannuku daga ina kuke haka “?
“Daga kaduna muke mun d’auko mara lafiya ne zamu kai shi gida“ ya bashi amsa tare dan juyowa ya kalli anas dake numfarfashi da rawar sanyi .
police ya matso ya leka byn inda kamil yake ,daya byn daya ya karewa fuskokinsu kallo tsab yana duba hotun nan yan fashin da’a aka bashi gbdy babu fuskokinsu aciki kuma daman abinda yasa aka bazasu akan titi kenan ganin babu daya da yayi kama dasu yace “ku wuce allah ya bashi lfy “.
tun bai gama rufe baki ba eku ya figi mota ,kamil ya mike ya zauna yana sauke ajiyar zuciya “hotunan fuskokinmu da muka je gidan sani fefa ne a hannunsu da alamun ana bincike akanmu eku ya fada yana karya kwana “lallai haka ne kasan sky ya kira jaguwa a ranar da mukaje cewar police sunje gidan byn fitarmu .”
“aikin banza jaguwa ya furta alamun babu abinda suka isa suyi saboda yasan aikinsa shi mutun ne mai matukar baseera da amfani da kwakwaluwa komai nashi da aikinsa a tsare yake yinsu,fuskoki garesu bilaadadi duk wani sata da suke fita basa fita da fuskokinsu kowannensu da fuskar da yake amfani daita bare shi da fuskarsa ta musamman ce “.
Karfe daya daidai suka isa masaukinsu “.
Eku na gama yin parking suka firfito kamil yay mika sannan ya gyara zaman rigarsa da hannu jaguwa yayi musu umarnin su fito da ajirebi atare suka nufi boot din motar suka bude suka fito dashi ya hada uwar zufa numfashi ma da kyar yake fitarewa tsura masa ido sukayi “boss bazai yuwu mu shigar dashi haka ba zaa iya zarginmu eku ya fada ,dafe kai jaguwa yayi yana tunani can suka ga ya cire yar saman rigarsa ya cillo musu sannan ya nufi cikin hotel din.
Suka sakawa ajirebi suka jera da eku suka shige byn minti goma anas ya biyo bayansu daya byn daya suka dinga shiga har suka shige gbdy “.
A dakin jaguwa suka hadu gbdy kowannensu yayi cirko cirko suna jiran jaguwa ya kalli ajirebi dake durkushe kamar mai neman gafara yace “yau bakasan irin wahalar da muka sha ba kasancewar kana rakube a bayan boot amman duk da haka zakaji hakan ajikinka,abinda nake so da kai yanzu ka bari mu cima burimu cikin sauki mu rabu lafiya idan har kaki bari burimu ya cika akan galadima da garunmallam zan kasheka”.
ajirebi yayi narai narai da idanuwa cikin matsanancin tashin hankali,kallo daya zaka masa kasan baya cikin hankalinsa da natsuwarsa gbdy yanayinsa ya canza “yes haka nake nufi mu a lisafin daaka bamu mutun uku ne suka ci kudin amman tunda kai kace mutun biyar ne munji ,munyi aikin mutun uku kai kuma kana tare damu zakayi aikin mutun biyu daga yanzu ka fara tunanin yadda zaa yi su shigo hannun mu idan kuma kayi abinda suka gane akwai matsala suka shigo da hukuma ciki wallahi wallahi sai ka gwamaci mutuwa da abinda zai faru da kai , well ko ma hukuma tasani babu abinda zata iya dan munfi karfin hukuma yadda yake maganar hakan yake tabbatarwa ajirebi da haka ne har cikin zuciyarsa sun fi karfin hukuma kuma zai iya aikata masa komai muryarsa na rawa yace “karka samu damuwa bazan yarda su gane komai ba muddin dai zaku barni da raina da lafiyata why not ai muddin Kayi abinda kace shikenan zamu sake ka kayi tafiyarka .”
Jaguwa yayi shiru na wani lokacin haka ma dakin baka jin sautin komai sai na qarar ac dake aiki acikin dakin kafin daga bisa jaguwa ya sallamesu, kowannensu ya kama gabansa wasu suka nufi dakinsu domin yin wanka yayinda wasu suka fita zuwa club din hotel dan shakatawa ciki har da anas wani maaikin hotel din dake tsaye agurin ya karaso inda yake yana cewa “yallabai me zaa kawo maka ?anas na jinsa amman yayi masa shiru yaki motsa jikinsa bare bakinsa ya daura kafarsa daya akan daya yana girgizawa yana unanin rayuwa , tausayin kansu yake ji sosai, yana ganin lokaci yayi daya kama ta su bar wannan aikin domin shi dai ya fara gajiya sai dai bazai fita ya bar jaguwa ba ,yana jin idan ya barshi zai iya rasa ransa acikin aikin ne shi kuwa muddin babu shi tabbas shima mutuwa zai yi ,ganin shiru yaki yin magana maaikacin ya wucesa yaje ya kawo masa kwalbar giya mai sanyi kamar na jiya ya ajiye masa akan table din dake gabansa.
sai lokacin ya dago ya kallesa ya kalli kwalbar giyar dake gabansa haka nan yaji yau bai raayin shanta abinda jaguwa yayita fama ya rabashi yaki kenan “dauke wannan abar agabana ka kawo min soft drink “okay sir ya dauka da sauri ya juya ,ya runtse idanunshi sam yau baya jin dadin jikinsa wani irin sarawa kanshi ke masa kamar ana buga masa guduma bai sani ba ko yanayin da suka tsinci kansu ne yasashi jin matsanancin ciwon kai ba ,yana nan zaune maaikacin ya dawo ya sake ajiya masa ferless energy drink jiki a sanyaye ya dauka ya bude ya tsiyaya acikin glass cup ya kai bakinsa yana aiyana yadda zaiyi comfuse din jaguwa dan dole su ajiye aikin nan shi dai yana komawa lagos zai je ga ammi ta nemo masa matar da zai aura daman bashi da wacce zai aura kawai dai ya fadawa jaguwa yana daita ne dan shima ya maida hankali ya tsaida matar aure,aure ne kawai abu na farko da zai fara canza musu rayuwa ko kowa bai amince da barin wannan sanar ba lallai shi da jaguwa zasu bari nan kusa….”
byn kamar minti talatin sky ya karaso cike da girmanawa ya rusuna ya gaishe da jaguwa “boss barka da dare ,barka ya kake sky ?
“Lafiya lau boss ya amsa yana shafa sumar kanshi “ boss ya komai dai na tafiya daidai ?
“you are the best sky kasan aikinka komai na tafiya daidai “na gode boss duk da taimakonka ne ya dan waiga gefen hagunsa nan yaga ajirebi durkushe rike da hannunsa sosai yayi mamakin ganin ajirebi dan a tunaninsa idan sun gama karban kudin hannunsa basu da abunyi dashi “boss wannan fa me zaa yi dashi ko bashi bane cikon mutun uku “?
“Shine cewa yayi akwai sauran mutun biyu bayanshi ,jaguwa ya fada yana dafa kafarsa kana ya mike tsaye yajashi sukayi hanyar waje batare daya kulle kofar ba yana cewa “yaakayi sky akwai magana ne ?”
“Normal boss sai dai ya kamata muyi sauri mu bar garin nan bincike yayi tsanani akanmu “karka damu bazasu iya komai ba domin kuwa basu da sheida akanmu sannan kai kasan bamuyi amfani da duk wani abu da zaa ganemu ba “.
“Haka ne boss ai kai din mai baseera ne a hankali suka cigaba da tautaunawa har suka karaso inda anas yake zaune cikin tsananin damuwa suka samu guri suka zauna suna dubansa yayinda ajirebi ya zabura ya mike tsaye yana tunanin yadda zai kubuta ya dauki wayarsa zai kira police “kasan inda kake ne ko kuwa kiransu kawai zakayi”? Kwakwaluwarsa ta jeho masa tmby “bakasan a ina kake ba bare ka kirasu ka fada musu wannan tunanin da yayi yasa yayi saurin ajiye wayarsa a inda suka ajiye ya koma mazauninsa ya takure.”