Sashe 49
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Yana fita number minister ya fara nema kira uku yayi kafin a d'auka ,hajiya zainab ce ta dauka cikin sanyayyiyar murya tace" hello yana jin sautin muryar ya fahimci mahaifiyar tanweer ce dan bazai manta da muryar ba da irin kuka da kururuwan da tayi a daren da zai taho da tanweer muryarsa a dikile ya soma magana cikin Isa " Ina minister ?ta waiga a sukune ta Kalli Inda minister yake zaune aqasan tayis yayi tagumi da hannunsa d'aya cikin tsananin tashin hankali "wake magana ?ta tmby cike da faduwar gaba "babu buqatar sanin haka sai dai dalilin Kiran shine ki fad'awa mijinki idan yana kusa " cewar ya dakatar da kawalayen daya tura haushi gari dan nemammamu wato jami'an tsaro idan ba haka ba zai zama sanadin rasa rayuwar diyarsa tanweer ".
nan take jikin hjy zainab ya kama rawa hawayen dake makale a kwarnin idanunta suka sauka akan quncinta , a hankali ta soma karanta hasbinallahu wa ni'imal wakil tana cigaba da sauraransa "ki fad'a masa ya janye if not you'll lose your daughter ko Kuma musa ayi reping dinta mu yada a social media yana gama fad'ar haka yayi disconnecting din kira yana fesar da iska.
wani kuka hjy zainab ta fashe dashi ta zube kasa tana furta kalmar " inna lillahi wa inna ilaihi rajiun da sauri minister ya matso kusa daita dan tunda ta d'auki wayar tana kallonsa shima ya tattara hankalinsa da natsuwarsa gurinta a rud'e yake tambayarta "menene zainab me akace miki a wayar da'aka kira ?" dan girman Allah ka kira office din commissioner yanzu yanzu ka sheida masa a tsaida jami'an tsaron nan bana son na rasa tanweer ,bana son wani mummunar abu ya faru daita iya abinda ta fad'a kenan ta zube jikinsa tana sake fashewa da wani sabon kuka numfashinta na sama da kasa. kamota yayi ya rungumeta yana shafa bayanta"is okay zainab babu abinda zai samu tanweer dinmu da izinin allah lafiya zata dawo garemu . yayinda ita Kuwa hjy zainab babu abinda take cewa sai "ka kira commissioner ."
Can bangaren jami'n tsaro kuwa suna Isa 1829 plaza dake gaban isalo a matukar harzuke suka firfito suka shiga ciki kmr d'azu wasu suka tsaya a waje Wanda suka shiga suka fara tambayar manager gurin, Kai tsaye aka nuna musu Inda yake nan da nan suka fara aika masa tambayoyi akan mutane da suka shigo plaza din a wanni da suka gabata "ai mutane dayawa sun shigo a yau din nan yalla'bai "ko zaka iya gane fuskokin wanda da suka shigo ya fad'a tare da nuna masa hoton jaguwa ?" gsky bazan iya ba amman tunda ga hoto bari mu qunna cctv camera mu duba " take yayi rewarning cctv suka tsurawa tv din dake gurin kusa guda biyar idanunsu , idanun manager ne ya Kai kan motar jaguwa "yalla'bai ga wata mota nan ta tsaya a haraban plaza a awa biyu data gabata nan dukkaninsu suka bada attention dinsu suna duban motar suna sauraronsa " mutun d'aya ne ya fito daga cikin motar fuskarsa rufe da face mask nima Kuma a wannan lokacin na fita Kuma tabbas naga wannan motar mai number 2548 bayan ya shigo nima na dawo Ina kallonsa yana daukar dogayen riguna na mata haka kawai naji hankalina bai kwanta dashi ba idanuna na kanshi har sanda ya biya kudin kayan ya wuce duk yadda akayi wannan mutumin ne duk da fuskarsa bata bayyana ba kamar yadda hotonsa yake suna tsaka da sauraronsa kiran commissioner ya shigo wayar dcp, ya d'auka cikin sauri yana cewa "hello sir "kuyi maza ku dawo akwai matsala "matsala Kuma sir ?
"Eh babba kuwa domin rayuwar yarinyar na cikin hatsari idan aka cigaba da bibiyarsu ga dukkanin alamun akwai wanda yake yiwa hukuma zagon kasa". aikuwa yayi babban kuskure ya cuci alluma har ma da zaqaqarun yansanda masu k'okarin ganin an kawar da ta'addanci a kasa inji cewar dcp batare da bata lokaci ba dcp ya juya yana bawa yaransa umarni ."Tafiya kawai dcp yake baya ko gamin gabansa saboda takaici da bakinciki wai sai yaushe ne zasu yi nasara akan jaguwa ?sai yaushe zasu yi nasara akan shi Kawar dashi daga doron duniya da wannan tunani ya Isa gidansa.
Jaguwa ya dade tsaye a lambun gidansa byn ya gama waya da mahaifiyar tanweer yana shawagi agurin tare da tunani kala dabam dabam cikin haka wayarsa ta soma ringing ya d'auka ya manna a kunne ya tura hannunsa cikin aljihun wandonsa maganar minti biyar kacal sukayi ya katse Kiran ya cigaba da shawagi sai gasu anas kowannensu hannunsa rike da tabar wiwi yayinda anas ke rike da biyu ya mikawa jaguwa d'aya, ya amsa ya kai bakinsa ya fara zuka sannan gabad'ayansu suka samu guri suka zauna suna magana akan mata "ya kamata mu dan fita yau ko Kuma muyi invent dinsu zuwa gidan nan ?"ai rayuwa babu mace quntatawa ne kasamu mace lafiyiyayya Kuma me shaye shaye ka sauke gajiyarka akanta inji cewar jubi murmushi jabir yayi "wallahi kamar kuwa kasani mace me shaye shaye tafi dadin muamula ga juriya saboda bata haiyacinta haka dai sukayita hirarsu akan mata
yayinda jaguwa ya lula duniyar tunanin wanda tunanin kusan duk na tanweer ne .yana jin kamar ya shareta amman zuciyarsa ya kasa aiwatar da hakan ko babu komai tana bukatar kulawarsa tunda bata da lafiya kuma idan bata ci abinci ba taya za'a yi ta sha magungunanta ?
wannan tunanin yasa ya kira aliyu ya aika siyo mata abinci bayan kamar awa d'aya aliyu ya dawo hannunsa rike da farar leda ya amsa ya ajiye ya cigaba da zugar wiwi , sai da yayi mankas sannan ya mike ya nufi d'akinta bakinsa d'auke da sallama hannunsa rike da farar leda yayinda gbdy jikinsa ke warin wiwi hade da turaren jikinsa .
nan take jikin hjy zainab ya kama rawa hawayen dake makale a kwarnin idanunta suka sauka akan quncinta , a hankali ta soma karanta hasbinallahu wa ni'imal wakil tana cigaba da sauraransa "ki fad'a masa ya janye if not you'll lose your daughter ko Kuma musa ayi reping dinta mu yada a social media yana gama fad'ar haka yayi disconnecting din kira yana fesar da iska.
wani kuka hjy zainab ta fashe dashi ta zube kasa tana furta kalmar " inna lillahi wa inna ilaihi rajiun da sauri minister ya matso kusa daita dan tunda ta d'auki wayar tana kallonsa shima ya tattara hankalinsa da natsuwarsa gurinta a rud'e yake tambayarta "menene zainab me akace miki a wayar da'aka kira ?" dan girman Allah ka kira office din commissioner yanzu yanzu ka sheida masa a tsaida jami'an tsaron nan bana son na rasa tanweer ,bana son wani mummunar abu ya faru daita iya abinda ta fad'a kenan ta zube jikinsa tana sake fashewa da wani sabon kuka numfashinta na sama da kasa. kamota yayi ya rungumeta yana shafa bayanta"is okay zainab babu abinda zai samu tanweer dinmu da izinin allah lafiya zata dawo garemu . yayinda ita Kuwa hjy zainab babu abinda take cewa sai "ka kira commissioner ."
Can bangaren jami'n tsaro kuwa suna Isa 1829 plaza dake gaban isalo a matukar harzuke suka firfito suka shiga ciki kmr d'azu wasu suka tsaya a waje Wanda suka shiga suka fara tambayar manager gurin, Kai tsaye aka nuna musu Inda yake nan da nan suka fara aika masa tambayoyi akan mutane da suka shigo plaza din a wanni da suka gabata "ai mutane dayawa sun shigo a yau din nan yalla'bai "ko zaka iya gane fuskokin wanda da suka shigo ya fad'a tare da nuna masa hoton jaguwa ?" gsky bazan iya ba amman tunda ga hoto bari mu qunna cctv camera mu duba " take yayi rewarning cctv suka tsurawa tv din dake gurin kusa guda biyar idanunsu , idanun manager ne ya Kai kan motar jaguwa "yalla'bai ga wata mota nan ta tsaya a haraban plaza a awa biyu data gabata nan dukkaninsu suka bada attention dinsu suna duban motar suna sauraronsa " mutun d'aya ne ya fito daga cikin motar fuskarsa rufe da face mask nima Kuma a wannan lokacin na fita Kuma tabbas naga wannan motar mai number 2548 bayan ya shigo nima na dawo Ina kallonsa yana daukar dogayen riguna na mata haka kawai naji hankalina bai kwanta dashi ba idanuna na kanshi har sanda ya biya kudin kayan ya wuce duk yadda akayi wannan mutumin ne duk da fuskarsa bata bayyana ba kamar yadda hotonsa yake suna tsaka da sauraronsa kiran commissioner ya shigo wayar dcp, ya d'auka cikin sauri yana cewa "hello sir "kuyi maza ku dawo akwai matsala "matsala Kuma sir ?
"Eh babba kuwa domin rayuwar yarinyar na cikin hatsari idan aka cigaba da bibiyarsu ga dukkanin alamun akwai wanda yake yiwa hukuma zagon kasa". aikuwa yayi babban kuskure ya cuci alluma har ma da zaqaqarun yansanda masu k'okarin ganin an kawar da ta'addanci a kasa inji cewar dcp batare da bata lokaci ba dcp ya juya yana bawa yaransa umarni ."Tafiya kawai dcp yake baya ko gamin gabansa saboda takaici da bakinciki wai sai yaushe ne zasu yi nasara akan jaguwa ?sai yaushe zasu yi nasara akan shi Kawar dashi daga doron duniya da wannan tunani ya Isa gidansa.
Jaguwa ya dade tsaye a lambun gidansa byn ya gama waya da mahaifiyar tanweer yana shawagi agurin tare da tunani kala dabam dabam cikin haka wayarsa ta soma ringing ya d'auka ya manna a kunne ya tura hannunsa cikin aljihun wandonsa maganar minti biyar kacal sukayi ya katse Kiran ya cigaba da shawagi sai gasu anas kowannensu hannunsa rike da tabar wiwi yayinda anas ke rike da biyu ya mikawa jaguwa d'aya, ya amsa ya kai bakinsa ya fara zuka sannan gabad'ayansu suka samu guri suka zauna suna magana akan mata "ya kamata mu dan fita yau ko Kuma muyi invent dinsu zuwa gidan nan ?"ai rayuwa babu mace quntatawa ne kasamu mace lafiyiyayya Kuma me shaye shaye ka sauke gajiyarka akanta inji cewar jubi murmushi jabir yayi "wallahi kamar kuwa kasani mace me shaye shaye tafi dadin muamula ga juriya saboda bata haiyacinta haka dai sukayita hirarsu akan mata
yayinda jaguwa ya lula duniyar tunanin wanda tunanin kusan duk na tanweer ne .yana jin kamar ya shareta amman zuciyarsa ya kasa aiwatar da hakan ko babu komai tana bukatar kulawarsa tunda bata da lafiya kuma idan bata ci abinci ba taya za'a yi ta sha magungunanta ?
wannan tunanin yasa ya kira aliyu ya aika siyo mata abinci bayan kamar awa d'aya aliyu ya dawo hannunsa rike da farar leda ya amsa ya ajiye ya cigaba da zugar wiwi , sai da yayi mankas sannan ya mike ya nufi d'akinta bakinsa d'auke da sallama hannunsa rike da farar leda yayinda gbdy jikinsa ke warin wiwi hade da turaren jikinsa .