Sashe 140
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
shiru falon yayi babu wanda yace masa uffan ya mike daga inda yake zaune ya karaso ya zauna akan table din dake tsakiyar dakin ya riko hannun jubi domin a komai shi ke fara daukar zafi "kayi hakuri abokina duk da wallahi ban san nayi muku laifi ba amman ita rayuwa haka take wani abu Kalilan zai iya kawo fitinar da zai shiga tsakaninka da kowa ya fad'a yana kallonsu daya bayan daya a tare suka sakar masa murmushi wanda da gani na yake ne "karka damu komai ya wuce inji cewar jubi "na gode Kwarai da gaske amman dan allah me nayi maku ?ina son sanin abinda nayi muku saboda na kiyaye dan gaba "me ye amfanin aita tada magana anas bashi da wani amfani allah dai ya yafemu gbdy jubi na rufe baki anas ya mike ya juya yana masu godiya sai ganin jaguwa yayi tsaye ya rungume duk hannunwansa a qirjinsa fuskarsa da alamun annurin farinciki dan yaji dadi kwarai da suka fahimcesa ."
"Ya ka tsaya ka karaso ka zauna ka karasa bayyana murmushin farinciki dake ranka?inji cewar kamil .
jubi yace "ai dole kaga farinciki a fuskarsa tunda anas ne bakaga dazu fushi yayi ya tashi ya bar gurin saboda an taba zuciyarsa ba ," ya karasa maganar yana fakar idanun jaguwa ya zabgawa anas harara dan shi hakurin dole yayi da yafiyar dole saboda ganin tsayuwar jaguwa daya gani ,kuma idan suna son cima burinsu akan anas lallai sai sunbi komai a hankali."
"ai dole na tashi na bar maku guri tunda naga abun naku har da wulakanci so kuke ku tarwatsa min zuciya, ga ciwa aminina mutunci ga tabo jinina ai abun yayi min yawa suka sa dariya gbdynsu a hankali ya cigaba da mgn yana takowa ya tsaya a tsakiyar falon "rayuwarmu a tun farko a tsare take babu wanda ke jin haushin wani hakan kuma yana min dadi ,wannan yace ayi kaza wannan yace ayi wannnan kuma duk muna bin tsarin juna babu mutsu ko jayya a yanzu ma yana da kyau mu cigaba a yadda muka dauko dan babu cin amana a tsakaninmu .”
“ban hana kowa aure acikinku ba ,wallahi duk wanda yake bukatar aure acikinku ya nemo mata zan tsaya masa da iyakacin karfina na taimakeku
sai dai idan abun ya gagareni idan kuma hakan ta kasance zan shigo da wasu ciki ayi komai cikin sauki da nasara .”
Yayi shiru yana kallonsu daya bayan daya yana nazarinsu alhamdulillah ya fahimci duk sun sauko daga mummunar fushin da suka jubi ya kallesa yana murmushi wanda bai kai har cikin zuciyarsa ba sannan bai jin zai canza daga idar da nufin sa,wani irin zafi yake ji acikin zuciyarsa "tunda ya basu damar aure yace mahaifiyarsa ta haifo masu mata kamar yadda ta haifawa Ana's wannan shine maganar dake kwance akan harshensa sai dai yasan matsawar yayi ganganci ta fito daga bakinsa allah ne kadai yasan maseefun dazasu faru ."
A natse jaguwa ya dinga jansu da hira yana bawa kansu shawarar har suka shigo da wata hirar cikin nishadi kowannensu na tofa albarkacin bakinsa shi dai anas yanata taka tsantsan da abinda zai fada dan hararar da suke fakar idanun jaguwa suna masa ya tsaya masa arai sallah ne kawai ke ta dasu har biyar tayi anas ya mike alamun zai wuce jaguwa ya kallesa “har zaka wuce ?ya gyada masa kai zanje na dauko hallay a gidan ammi mu wuce gida ,okay gobe ka shigo da wuri saboda fitar sconpio ya gyada kai sannan yayi musu sallama ."
*****
Karfe shida daidai a kofar gidan ammi tayi ma anas ya shigo a natse ya gaishe da ammi ,hally tana ganinsa ta mike tsam ta soma shirin tafiya ta dauki bakar ledar da ammi ta bata wanda yake cike da kayan sawa wanda ta dinka masu ita da shafiq sai wata leda dake dauke da magungun Kara ni!ima sukayi mata sallama hasera har bakin mota ta
rakasu suka shiga mota suka kama hanyar zuwa gida da zarar yaga tayi shiru zai tsokanota ita kuwa kewar amminta take dan ji tayi kamar karta koma gidanta ta cigaba da zama tare da amminta.
Ana's yayita kokarin kawar mata da tunaninta da hirar soyayyarsa mai cike da zolayar da ban dariya wanda yayi nasarar share dukkanin wata damuwar anas .
Suna shiga gida ta shiga gida dakinta ta ajiye kayan data zo dasu sannan ta cire mayafinta ta fito ta shiga kitchen ya biyo bayanta ya rike kugunta yana cewa "kada ki daura komai ki hutawarki zanyi mana order abinci hakan daya fad'a yasa ta ajiye abun kunna gas ta biyosa suka fito daga kitchen yana manne daita "sannu duk kin gaji ko?".
"Babu wani gajiya ina dai son hutawa ne ."yayi murmushi "ai gani indai hutawa kike son yi sai muyi tare ai zaki fi jin dadi yayi mgnr tana daura gabarsa a wuyanta ta hararesa tana cewa "kai ko".
"Ni ko me ? kodan na fiyye sonki dayawa haka allah yayi ni ni mai son hally ne kuma hakan abun alfahari ne agurina ta dan yi murmushi ya zareta ajikinsa ya fita bai shigo ba sai byn sallahr ishai wannan shine kaidarsa tunda ta tare a gidan baya shigowa sai yayi ishai ,a fadarsa tace mata ana karatu a masalacin dan haka yake zama har a idar da ishai sannan ya shigo, sai byn takwas da rabi ya shigo masu da lafiyayyen abinci byn sun ci suka makale juna suna kallo wannan daren ma sun more junansu cikin tsabanin so da kulawa ."
washegari bai tashi da wuri ba saboda gajiyar sex sai gurin karfe goma ya tashi da wani matsanancin ciwo kai ya dafe goshinsa da hannunsa daya bai tasheta ba ya shiga bayi ya fara sakarwa kanshi ruwa kafin yayi wanka a daddafe ya fito ruwa na kwance a sansar jikinsa still tana kwance cikin bargo tana baccinta hankali kwance ,ya goge jikinsa yana ciza lips dinsa ya shafa lotion ajikinsa yana sake jin yadda kansa ke mugun sara masa wardrobe dinsa ya nufa idanushi na kanta yana kallonta ya shirya cikin kananan kaya ya karaso ya zauna a bakin gadon yana kallonta tana sauke numfashi a hankali ya kai hannunsa yana shafa fuskarta yana jin kamar ya cigaba da mata numfashi ta huta .”
bakinsa ya kai daidai idanunta yayi kiss a hankali ta bude idanunta dake cike da bacci dishi dishi take kallonsa wani murmushi ya sakar mata yana dage mata gira "zan fita my princess sai dai wata killa zan dade yau ban dawo gida ba ki kular min da kanki .
Ahankali ta motsa lip's dinta "a dawo lafiya allah ya tsare min kai ,kai ma ka kular min da kanka please matsota yayi sosai Kmr zai shige jikinta dan baya gajiya daita ,suka dan zubawa juna ido ko kyaftawa basayi ahankali ta maida idanunta ta rufe saboda baccin dake cikinsu shima naunayen ajiyar zuciya ya sauke kafin ya mike yana duba time agogon dake daure a hannunsa ya karasa inda ya ajiye wayarsa ya dauka yana kokarin sakata aljihunsa kira ya shigo ya daga "me kake yi ne har yanzu ?".
Da kyar ya bude baki yace gani nan fitowa yanzu "me ya faru naji muryarka haka jin muryarka ya daga min hankali?".
Ya nufi kofar fita yana cewa "wallahi da ciwon kai na tashi mai tsanani ban kwanta dashi ba amman na tashi dashi "oh sorry my dear ina hally take ?tana bacci ya fada yana shiga dakinsa ya zuge mirrow dinsa wata karamar kofa ta bayyana ya shiga ya dauki bindiga pestol ya soke ajikinsa "kana jina?
"Eh ina jinka ya bashi amsa yana runtse idanunshi "karka fito kayi zamanka a gida ka huta tunda baka da Lfy idan scopion ya dawo daga aiki zan zo da kaina muje hospital a duba min kai wannan ciwon kan yayi yawa "okay !"
“Ni kaina na fara tunanin ganin likita,okay shikenan
Amman ka bar wayarka a kunne bana son na kira naji akashe anas yace "to! ajiye bindigar yayi ya fito ya maida kofar ya rufe ya dawo falo ya kwanta dafe da goshinsa gurin karfe shabiyu saura hally ta tashi ta fara gyara dakinta sannan ta fito zuwa falo domin ta gyara turus tayi sakamakon ganinsa kwance dafe da goshinsa ,da sauri ta karaso gurinsa ta durkusa agabansa ta riko dayan hannunsa cikin nata tana murzawa wani zafi taji ya ratsata ."
Bude idanunshi yayi da kyar yana kallonta “kace zaka fita kuma zaka jima baka dawo ba ?ya lunshe mata ido “kaina ke ciwo bazan iya fita ba “sannu !.”
Ta fada tana dafe masa goshi “ka sha magani ma kuwa ?ya girgiza mata kai alamun a’a ta mike da sauri ta nufi dakinta tana cewa “me yasa zaka zauna baka sha magani ?.”
Yana kwance ta dawo hannunta rike da magani ta shiga kitchen ta dauko ruwan mara sanyi ta fito ta mika masa magani tana rike da goran ruwan ya amsa ya kai bakinsa ta mika masa ruwa tana masa sannu da kyar ya sha magani dan bai son shan magani sannu tayita jera masa tana jin kamar ta maida ciwon kanta ya tashi ya tafi inda zashi ya koma ya kwanta ita kuma ta cigaba da aikinta .”
"Ya ka tsaya ka karaso ka zauna ka karasa bayyana murmushin farinciki dake ranka?inji cewar kamil .
jubi yace "ai dole kaga farinciki a fuskarsa tunda anas ne bakaga dazu fushi yayi ya tashi ya bar gurin saboda an taba zuciyarsa ba ," ya karasa maganar yana fakar idanun jaguwa ya zabgawa anas harara dan shi hakurin dole yayi da yafiyar dole saboda ganin tsayuwar jaguwa daya gani ,kuma idan suna son cima burinsu akan anas lallai sai sunbi komai a hankali."
"ai dole na tashi na bar maku guri tunda naga abun naku har da wulakanci so kuke ku tarwatsa min zuciya, ga ciwa aminina mutunci ga tabo jinina ai abun yayi min yawa suka sa dariya gbdynsu a hankali ya cigaba da mgn yana takowa ya tsaya a tsakiyar falon "rayuwarmu a tun farko a tsare take babu wanda ke jin haushin wani hakan kuma yana min dadi ,wannan yace ayi kaza wannan yace ayi wannnan kuma duk muna bin tsarin juna babu mutsu ko jayya a yanzu ma yana da kyau mu cigaba a yadda muka dauko dan babu cin amana a tsakaninmu .”
“ban hana kowa aure acikinku ba ,wallahi duk wanda yake bukatar aure acikinku ya nemo mata zan tsaya masa da iyakacin karfina na taimakeku
sai dai idan abun ya gagareni idan kuma hakan ta kasance zan shigo da wasu ciki ayi komai cikin sauki da nasara .”
Yayi shiru yana kallonsu daya bayan daya yana nazarinsu alhamdulillah ya fahimci duk sun sauko daga mummunar fushin da suka jubi ya kallesa yana murmushi wanda bai kai har cikin zuciyarsa ba sannan bai jin zai canza daga idar da nufin sa,wani irin zafi yake ji acikin zuciyarsa "tunda ya basu damar aure yace mahaifiyarsa ta haifo masu mata kamar yadda ta haifawa Ana's wannan shine maganar dake kwance akan harshensa sai dai yasan matsawar yayi ganganci ta fito daga bakinsa allah ne kadai yasan maseefun dazasu faru ."
A natse jaguwa ya dinga jansu da hira yana bawa kansu shawarar har suka shigo da wata hirar cikin nishadi kowannensu na tofa albarkacin bakinsa shi dai anas yanata taka tsantsan da abinda zai fada dan hararar da suke fakar idanun jaguwa suna masa ya tsaya masa arai sallah ne kawai ke ta dasu har biyar tayi anas ya mike alamun zai wuce jaguwa ya kallesa “har zaka wuce ?ya gyada masa kai zanje na dauko hallay a gidan ammi mu wuce gida ,okay gobe ka shigo da wuri saboda fitar sconpio ya gyada kai sannan yayi musu sallama ."
*****
Karfe shida daidai a kofar gidan ammi tayi ma anas ya shigo a natse ya gaishe da ammi ,hally tana ganinsa ta mike tsam ta soma shirin tafiya ta dauki bakar ledar da ammi ta bata wanda yake cike da kayan sawa wanda ta dinka masu ita da shafiq sai wata leda dake dauke da magungun Kara ni!ima sukayi mata sallama hasera har bakin mota ta
rakasu suka shiga mota suka kama hanyar zuwa gida da zarar yaga tayi shiru zai tsokanota ita kuwa kewar amminta take dan ji tayi kamar karta koma gidanta ta cigaba da zama tare da amminta.
Ana's yayita kokarin kawar mata da tunaninta da hirar soyayyarsa mai cike da zolayar da ban dariya wanda yayi nasarar share dukkanin wata damuwar anas .
Suna shiga gida ta shiga gida dakinta ta ajiye kayan data zo dasu sannan ta cire mayafinta ta fito ta shiga kitchen ya biyo bayanta ya rike kugunta yana cewa "kada ki daura komai ki hutawarki zanyi mana order abinci hakan daya fad'a yasa ta ajiye abun kunna gas ta biyosa suka fito daga kitchen yana manne daita "sannu duk kin gaji ko?".
"Babu wani gajiya ina dai son hutawa ne ."yayi murmushi "ai gani indai hutawa kike son yi sai muyi tare ai zaki fi jin dadi yayi mgnr tana daura gabarsa a wuyanta ta hararesa tana cewa "kai ko".
"Ni ko me ? kodan na fiyye sonki dayawa haka allah yayi ni ni mai son hally ne kuma hakan abun alfahari ne agurina ta dan yi murmushi ya zareta ajikinsa ya fita bai shigo ba sai byn sallahr ishai wannan shine kaidarsa tunda ta tare a gidan baya shigowa sai yayi ishai ,a fadarsa tace mata ana karatu a masalacin dan haka yake zama har a idar da ishai sannan ya shigo, sai byn takwas da rabi ya shigo masu da lafiyayyen abinci byn sun ci suka makale juna suna kallo wannan daren ma sun more junansu cikin tsabanin so da kulawa ."
washegari bai tashi da wuri ba saboda gajiyar sex sai gurin karfe goma ya tashi da wani matsanancin ciwo kai ya dafe goshinsa da hannunsa daya bai tasheta ba ya shiga bayi ya fara sakarwa kanshi ruwa kafin yayi wanka a daddafe ya fito ruwa na kwance a sansar jikinsa still tana kwance cikin bargo tana baccinta hankali kwance ,ya goge jikinsa yana ciza lips dinsa ya shafa lotion ajikinsa yana sake jin yadda kansa ke mugun sara masa wardrobe dinsa ya nufa idanushi na kanta yana kallonta ya shirya cikin kananan kaya ya karaso ya zauna a bakin gadon yana kallonta tana sauke numfashi a hankali ya kai hannunsa yana shafa fuskarta yana jin kamar ya cigaba da mata numfashi ta huta .”
bakinsa ya kai daidai idanunta yayi kiss a hankali ta bude idanunta dake cike da bacci dishi dishi take kallonsa wani murmushi ya sakar mata yana dage mata gira "zan fita my princess sai dai wata killa zan dade yau ban dawo gida ba ki kular min da kanki .
Ahankali ta motsa lip's dinta "a dawo lafiya allah ya tsare min kai ,kai ma ka kular min da kanka please matsota yayi sosai Kmr zai shige jikinta dan baya gajiya daita ,suka dan zubawa juna ido ko kyaftawa basayi ahankali ta maida idanunta ta rufe saboda baccin dake cikinsu shima naunayen ajiyar zuciya ya sauke kafin ya mike yana duba time agogon dake daure a hannunsa ya karasa inda ya ajiye wayarsa ya dauka yana kokarin sakata aljihunsa kira ya shigo ya daga "me kake yi ne har yanzu ?".
Da kyar ya bude baki yace gani nan fitowa yanzu "me ya faru naji muryarka haka jin muryarka ya daga min hankali?".
Ya nufi kofar fita yana cewa "wallahi da ciwon kai na tashi mai tsanani ban kwanta dashi ba amman na tashi dashi "oh sorry my dear ina hally take ?tana bacci ya fada yana shiga dakinsa ya zuge mirrow dinsa wata karamar kofa ta bayyana ya shiga ya dauki bindiga pestol ya soke ajikinsa "kana jina?
"Eh ina jinka ya bashi amsa yana runtse idanunshi "karka fito kayi zamanka a gida ka huta tunda baka da Lfy idan scopion ya dawo daga aiki zan zo da kaina muje hospital a duba min kai wannan ciwon kan yayi yawa "okay !"
“Ni kaina na fara tunanin ganin likita,okay shikenan
Amman ka bar wayarka a kunne bana son na kira naji akashe anas yace "to! ajiye bindigar yayi ya fito ya maida kofar ya rufe ya dawo falo ya kwanta dafe da goshinsa gurin karfe shabiyu saura hally ta tashi ta fara gyara dakinta sannan ta fito zuwa falo domin ta gyara turus tayi sakamakon ganinsa kwance dafe da goshinsa ,da sauri ta karaso gurinsa ta durkusa agabansa ta riko dayan hannunsa cikin nata tana murzawa wani zafi taji ya ratsata ."
Bude idanunshi yayi da kyar yana kallonta “kace zaka fita kuma zaka jima baka dawo ba ?ya lunshe mata ido “kaina ke ciwo bazan iya fita ba “sannu !.”
Ta fada tana dafe masa goshi “ka sha magani ma kuwa ?ya girgiza mata kai alamun a’a ta mike da sauri ta nufi dakinta tana cewa “me yasa zaka zauna baka sha magani ?.”
Yana kwance ta dawo hannunta rike da magani ta shiga kitchen ta dauko ruwan mara sanyi ta fito ta mika masa magani tana rike da goran ruwan ya amsa ya kai bakinsa ta mika masa ruwa tana masa sannu da kyar ya sha magani dan bai son shan magani sannu tayita jera masa tana jin kamar ta maida ciwon kanta ya tashi ya tafi inda zashi ya koma ya kwanta ita kuma ta cigaba da aikinta .”