Sashe 60
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
da misalin karfe takwas jaguwa na kwance a falonsa yana kallon Tashar labarai domin yasan halin da gari da kasar gbdy take ciki, gabansa ne yayi wani irin mummunar fad'uwa kamar Wanda aka buga masa guduma ,shiru yayi kawai yana tunani sai dai idanunshi na kan tv ,duk sanda gabansa yayi irin wannan faduwar tabbas akwai gagarumar matsalar dake shirin kunno Kai cikin rayuwarsa .
Remut ya ɗauka ya kashe tv sannan ya mike ya koma uwar dakansa ya kwanta akan makeken gadonsa ya fuskacin kofar shigowa gidan gbdy tare da runtse idanuwanshi ."
a daidai wannan lokacin kuwa jami'n tsaro ne kewaye da unguwar kowannensu rike da bindiga tun daga nesa suka hango gidan koina zagaye da hasken fitilu , a hankali sautin muryar dcp dake gaba ta fito "
"be careful lokacin mu ya fara kowa ya kasance cikin shiri a hankali suka fara tafiya cikin sand'a suna taku da k'okarin isowa gidan suna gama karasowa suka nemi gidan kasa ko sama suka rasa gabad'aya gidan ya dawo rafi a matukar firgice sukayo baya da sauri kowannensu na kallon dan'uwansa cike da tsananin tashin hankali ,bayan kamar minti biyar dcp yayi gaba kad'an ya kira wayar IPO investigation police"kana ina yanzu IPO ?"Ina cikin gidan "kamar yadda mukayi fa mun zo sai dai babu gidan sai rafi "what ?"rafi Kuma?"tabbas haka ne abinda muka gani kenan "kana dai lafiya ko ?Ina lafiya Anya kuwa zan cigaba da aikin nan na fara karaya da lamarinsa ?
"tantiri ne na karshe ,asirin jikinsa yayi yawa "ka dai ka Kara hakuri tukun nan tunda har yanzu bai gane kana tare dashi ba ka cigaba da bincike akansa ka gano mana makarin asirinsa zan sake komawa malami nan gsky layar daya bani bata yi aiki komai ba shi daya ce zamu samu nasarar shiga gidan sai gashi gida ya dawo rafi "shinkenan sir jiki a sanyaye suka juya cikin sauri suka bar unguwar .
Gudu sosai suke akan titi karfe goma daidai suka Isa station zuciyar dcp kmr ta kama da wuta mafuta kawai yake nema "ta Ina zai yi galaba akanshi ,sam baya bukatar wani ya kamashi sai shi ko IPO abokinsa Kuma yaronsa wannan nasarar da zasu samu shine silar daukakarsu wujiga wujiga suka shigo office suna haki shigowarsu bai fi minti talatin ba wayar dcp ta soma ringing kamr bazai d'auka ba sai Kuma ya d'auka yana cewa "hello !Ya furta hello ya Kai sau uku sannan yaji an kwanshe masa da dariya "masoyina kenan wallahi har na fara Jin wani Abu akanka yana Jin hk ya fahimci jaguwa ne shi kuwa yana gama fad'ar haka yace sai anjima masoyina mara nasara .
" no ka tsaya Ina son muyi magana da Kai abinda kake aikatawa babban kuskure ne Wanda zakayi danasani akansa "wani irin kuskure Kuma bayan Wanda aka aikata a can baya ? har kullum bazan gaji da fada maka ka daina bibiyata ba domin bibiyaar mutne masu laifi Abu ne me wahala bana tsammanin zaka iya samu wani Abu ballatana ka shigo inda nake".
" meye abun bata loakcin da Kai da yaranka ?ku manta da ni kawai idan Kuma Kuna bukatar wani tamako zaku iya sanar dani na taimaka muku dashi "what?
"Haka nake nufi domin dukkanin ku babu Allah a ranku kanku kawai kuke so ,kuje ku jajurce akan masu aikata miyagun laifufuka wanda zasu cutar da mutane daku gbdy.
"ka sani kaima hakan zai cutar da kai tunda kana da yan'uwa "haba da gaske ? to shikenan na fahimta Ina bukatar komawa bacci yanzu sai wani lokaci .
"Ka dawo da diyar minister
kada ka bari ta Kai mu ga daukar mugun mataki akanka. cikin sauri jaguwa ya dakatar dashi "kamata yayi yalla'bai yaje ya huta haka nan yayi aiki tukuru shi da yaransa shiru dukkaninsu sukayi jaguwa bai kashe waya ba haka dcp .
sun d'auki tsawon minti biyar suna misayar yawu sannan dcp ya numfasa yace "me kake bukata ayi maka ka dawo da diyar minister ? bangaren shigo da miyagun kwayoyin sunyi yawa a wannan garin namu domin har satificate ga masu shigo dashi suke da wanda daga hannunku suka samu."
kashe kashe da fayde ga yara kananan da'ake wani irin mataki kuka dauka?
"Kun kasa daukar mataki alhalin kuna da karfi da makamai Kuma kunsan masu aikatawa har lasisi kuke basu suyi yadda suke so duk baku damu da masu aikata wannan laifi ba sai akan me tayaku aiki .
" me kake k'okarin cewa ?", abinda nake so ku janye jikinku ga abinda bai shafeku ba shine zai fiyye muku ni nan nasan yadda zan hukunta duk wasu masu aikata laifi idan da dama Kuma ku maida hankalinku izuwa kan tayani aiki idan Kuma babu dama ku share kawai duk Kuma abinda zakuyi tunani akaina baxai ta'ba muku amfani ba ku tsaya a matakin da kuke domin wuce gurin zai iya zamo muku tangarda a rayuwarku wanda ya shiryawa mutuwa yayi k'okarin sake dumfarar gidana wallahi nayi alkwari zan kawar dashi a doron kasa bazan taba canzawa daga abinda nakeyi sai dai ban sani ba ko ta bangarenku zakuyi sorounder ku fita a rayuwar jaguwa ."
shiru sukayi gbdy suna saurarensa suna daukar maganarsa kowannensu da abinda zuciyarsa ke sakawa akan yadda za'a bullowa jaguwa gbdy idanun dcp ya canza kala babu komai acikin kwayar idanunshi sai tsantsar bacin rai hannunwansa duka ya hade guri d'aya ya rufe fuskarsa dashi yana dogon nazari da zance zuci yayinda har lokacin idanunshi ke kan wayarsa ."
tashi yayi ya soma tafiya har yayi taku uku d'aya daga cikin yaransa ya tsaidashi ta hanyar cewa"yalla'bai yanzu me ya kama muyi ?"ka dauki bindigarka kaje ka kwanta kawai "kayi hakuri sir ban san tmbyata zata bata maka rai ba "ka sani mana , idan ba haka ba meye na tmbyta abinda za'a yi byn kasan dole zamu sake nemo mafuta yadda zai shigo hannunmu ?"irin wannan lokaci nazari ake bukata idan ba haka ba zamu tashi a tutar babu yana gama fad'ar haka ya juya cikin tsananin fushi ya bar d'akin taron yana fita kowa ya kama gabansa .
****
A hankali ya shigo d'akinta bai ganta ba saukar ruwa yaji abayi nan ya fahimci wanka take a natse ya karasa ya jiye mata kwado da macijin roba a tsakiyar gado ya juya da sauri ya fita ya koma d'akinsa ya zauna zaman jiran abinda zai faru yana bukatar Jin dumin jikinta sai dai yasan bai Isa ya Kai Kansa ba duba ga irin rashin mutuncin da yayi mata yana zaune har minti ashirin ta wuce har ya fidda rai da zai Jiyo sautin ihunta sai kawai yaji ta kwalla Kara "wayyohhhly Allah na shiga uku sai kuma yaji shiru da sauri ya shigo d'akin kwance ya ganta a kasa bata numfashi ya tsugunna gabanta yana karewa dukiyar fulaninta kallo dake cikin riga gasu nan tsaye kyam Kuma a cike hannusa ya Kai yayi kasa da rigar yana zagaye kan nipples dinta a ransa yace "sarkin rashin kunya da tsoro kenan ya Kai hannuwansa ya tattarota gbdy zuwa jikinsa daga ita har doguwar rigar jikinta tunda ya siyo su ta daina fitowa daga wanka daga ita sai towel sai dai ta shiga da riga Kuma ta rike wata rigar da zata canza ya rungumeta tsam ya nufi uwar dakansa ya kwantar daita ya janyo stood ya zauna a gabanta ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta "why Adnan !
"karka taba diyar mutane ka barta da gibin dakayi ma rayuwarta ai babu abinda zan mata dumin jikinta kawai zanji ya bawa zuciyarsa amsa da hakan.
Ya dade zaune yana Saka da warwara kafin daga baya ya dibo ruwa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke amman taki bude idanunta ya cire kayan jikinsa ya fad'a bayi ya kusan awa d'aya a bayi yana saba jikinsa Wanda zuwa lokacin ta bud'e idanunta tare da yin shiru tana tunanin abinda ta gani gbdy a tsorace take .ya fito d'aure da towel a kugunshi sai dan karamin towel din dake rike a hannushi yana tsane ruwan jikinshi a gaban mirrow dakinsa ya tsaya , yayinda ita kuma take kwance tana faman rarrashin zuciyarta akan abinda ta gani wanda ya kusan tarwatsa zuciyarta kwadon da micijin data gani idanunta suka cicciko da ruwan hawaye komai na gidan tsoro yake bata a halin yanzu ,ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dauke Hawayen idanunta da tafin hannunta ta yunkura ta mike zaune tana kallon sanda jaguwa ya d'auko lotion yana shafawa a ilahirin jikinshi hankalisa kwace yake yin komai da fesawa jikinshi turare masu sanyin kamshi ta mirrow suka had'a idanu dashi.
ya dage mata girasa daya
alamun tmby yana sakar mata murmushin mugunta ,ta d'auke kanta kawai batare da tace masa komai ba ya k'arasa wordrob dinsa ya bud'e ya d'auko short niker wanda bai gama kaiwa gwiwarsa ba da wata riga me budadden gaba da shara shara wanda da gani na shan iska ne, gabadaya sifar qirkinshi a bayyane yake,
yayinda gashin jikinshi dake kwance luuuuf dasu ke zuba sheki suna daukar hankali..'
Remut ya ɗauka ya kashe tv sannan ya mike ya koma uwar dakansa ya kwanta akan makeken gadonsa ya fuskacin kofar shigowa gidan gbdy tare da runtse idanuwanshi ."
a daidai wannan lokacin kuwa jami'n tsaro ne kewaye da unguwar kowannensu rike da bindiga tun daga nesa suka hango gidan koina zagaye da hasken fitilu , a hankali sautin muryar dcp dake gaba ta fito "
"be careful lokacin mu ya fara kowa ya kasance cikin shiri a hankali suka fara tafiya cikin sand'a suna taku da k'okarin isowa gidan suna gama karasowa suka nemi gidan kasa ko sama suka rasa gabad'aya gidan ya dawo rafi a matukar firgice sukayo baya da sauri kowannensu na kallon dan'uwansa cike da tsananin tashin hankali ,bayan kamar minti biyar dcp yayi gaba kad'an ya kira wayar IPO investigation police"kana ina yanzu IPO ?"Ina cikin gidan "kamar yadda mukayi fa mun zo sai dai babu gidan sai rafi "what ?"rafi Kuma?"tabbas haka ne abinda muka gani kenan "kana dai lafiya ko ?Ina lafiya Anya kuwa zan cigaba da aikin nan na fara karaya da lamarinsa ?
"tantiri ne na karshe ,asirin jikinsa yayi yawa "ka dai ka Kara hakuri tukun nan tunda har yanzu bai gane kana tare dashi ba ka cigaba da bincike akansa ka gano mana makarin asirinsa zan sake komawa malami nan gsky layar daya bani bata yi aiki komai ba shi daya ce zamu samu nasarar shiga gidan sai gashi gida ya dawo rafi "shinkenan sir jiki a sanyaye suka juya cikin sauri suka bar unguwar .
Gudu sosai suke akan titi karfe goma daidai suka Isa station zuciyar dcp kmr ta kama da wuta mafuta kawai yake nema "ta Ina zai yi galaba akanshi ,sam baya bukatar wani ya kamashi sai shi ko IPO abokinsa Kuma yaronsa wannan nasarar da zasu samu shine silar daukakarsu wujiga wujiga suka shigo office suna haki shigowarsu bai fi minti talatin ba wayar dcp ta soma ringing kamr bazai d'auka ba sai Kuma ya d'auka yana cewa "hello !Ya furta hello ya Kai sau uku sannan yaji an kwanshe masa da dariya "masoyina kenan wallahi har na fara Jin wani Abu akanka yana Jin hk ya fahimci jaguwa ne shi kuwa yana gama fad'ar haka yace sai anjima masoyina mara nasara .
" no ka tsaya Ina son muyi magana da Kai abinda kake aikatawa babban kuskure ne Wanda zakayi danasani akansa "wani irin kuskure Kuma bayan Wanda aka aikata a can baya ? har kullum bazan gaji da fada maka ka daina bibiyata ba domin bibiyaar mutne masu laifi Abu ne me wahala bana tsammanin zaka iya samu wani Abu ballatana ka shigo inda nake".
" meye abun bata loakcin da Kai da yaranka ?ku manta da ni kawai idan Kuma Kuna bukatar wani tamako zaku iya sanar dani na taimaka muku dashi "what?
"Haka nake nufi domin dukkanin ku babu Allah a ranku kanku kawai kuke so ,kuje ku jajurce akan masu aikata miyagun laifufuka wanda zasu cutar da mutane daku gbdy.
"ka sani kaima hakan zai cutar da kai tunda kana da yan'uwa "haba da gaske ? to shikenan na fahimta Ina bukatar komawa bacci yanzu sai wani lokaci .
"Ka dawo da diyar minister
kada ka bari ta Kai mu ga daukar mugun mataki akanka. cikin sauri jaguwa ya dakatar dashi "kamata yayi yalla'bai yaje ya huta haka nan yayi aiki tukuru shi da yaransa shiru dukkaninsu sukayi jaguwa bai kashe waya ba haka dcp .
sun d'auki tsawon minti biyar suna misayar yawu sannan dcp ya numfasa yace "me kake bukata ayi maka ka dawo da diyar minister ? bangaren shigo da miyagun kwayoyin sunyi yawa a wannan garin namu domin har satificate ga masu shigo dashi suke da wanda daga hannunku suka samu."
kashe kashe da fayde ga yara kananan da'ake wani irin mataki kuka dauka?
"Kun kasa daukar mataki alhalin kuna da karfi da makamai Kuma kunsan masu aikatawa har lasisi kuke basu suyi yadda suke so duk baku damu da masu aikata wannan laifi ba sai akan me tayaku aiki .
" me kake k'okarin cewa ?", abinda nake so ku janye jikinku ga abinda bai shafeku ba shine zai fiyye muku ni nan nasan yadda zan hukunta duk wasu masu aikata laifi idan da dama Kuma ku maida hankalinku izuwa kan tayani aiki idan Kuma babu dama ku share kawai duk Kuma abinda zakuyi tunani akaina baxai ta'ba muku amfani ba ku tsaya a matakin da kuke domin wuce gurin zai iya zamo muku tangarda a rayuwarku wanda ya shiryawa mutuwa yayi k'okarin sake dumfarar gidana wallahi nayi alkwari zan kawar dashi a doron kasa bazan taba canzawa daga abinda nakeyi sai dai ban sani ba ko ta bangarenku zakuyi sorounder ku fita a rayuwar jaguwa ."
shiru sukayi gbdy suna saurarensa suna daukar maganarsa kowannensu da abinda zuciyarsa ke sakawa akan yadda za'a bullowa jaguwa gbdy idanun dcp ya canza kala babu komai acikin kwayar idanunshi sai tsantsar bacin rai hannunwansa duka ya hade guri d'aya ya rufe fuskarsa dashi yana dogon nazari da zance zuci yayinda har lokacin idanunshi ke kan wayarsa ."
tashi yayi ya soma tafiya har yayi taku uku d'aya daga cikin yaransa ya tsaidashi ta hanyar cewa"yalla'bai yanzu me ya kama muyi ?"ka dauki bindigarka kaje ka kwanta kawai "kayi hakuri sir ban san tmbyata zata bata maka rai ba "ka sani mana , idan ba haka ba meye na tmbyta abinda za'a yi byn kasan dole zamu sake nemo mafuta yadda zai shigo hannunmu ?"irin wannan lokaci nazari ake bukata idan ba haka ba zamu tashi a tutar babu yana gama fad'ar haka ya juya cikin tsananin fushi ya bar d'akin taron yana fita kowa ya kama gabansa .
****
A hankali ya shigo d'akinta bai ganta ba saukar ruwa yaji abayi nan ya fahimci wanka take a natse ya karasa ya jiye mata kwado da macijin roba a tsakiyar gado ya juya da sauri ya fita ya koma d'akinsa ya zauna zaman jiran abinda zai faru yana bukatar Jin dumin jikinta sai dai yasan bai Isa ya Kai Kansa ba duba ga irin rashin mutuncin da yayi mata yana zaune har minti ashirin ta wuce har ya fidda rai da zai Jiyo sautin ihunta sai kawai yaji ta kwalla Kara "wayyohhhly Allah na shiga uku sai kuma yaji shiru da sauri ya shigo d'akin kwance ya ganta a kasa bata numfashi ya tsugunna gabanta yana karewa dukiyar fulaninta kallo dake cikin riga gasu nan tsaye kyam Kuma a cike hannusa ya Kai yayi kasa da rigar yana zagaye kan nipples dinta a ransa yace "sarkin rashin kunya da tsoro kenan ya Kai hannuwansa ya tattarota gbdy zuwa jikinsa daga ita har doguwar rigar jikinta tunda ya siyo su ta daina fitowa daga wanka daga ita sai towel sai dai ta shiga da riga Kuma ta rike wata rigar da zata canza ya rungumeta tsam ya nufi uwar dakansa ya kwantar daita ya janyo stood ya zauna a gabanta ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta "why Adnan !
"karka taba diyar mutane ka barta da gibin dakayi ma rayuwarta ai babu abinda zan mata dumin jikinta kawai zanji ya bawa zuciyarsa amsa da hakan.
Ya dade zaune yana Saka da warwara kafin daga baya ya dibo ruwa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke amman taki bude idanunta ya cire kayan jikinsa ya fad'a bayi ya kusan awa d'aya a bayi yana saba jikinsa Wanda zuwa lokacin ta bud'e idanunta tare da yin shiru tana tunanin abinda ta gani gbdy a tsorace take .ya fito d'aure da towel a kugunshi sai dan karamin towel din dake rike a hannushi yana tsane ruwan jikinshi a gaban mirrow dakinsa ya tsaya , yayinda ita kuma take kwance tana faman rarrashin zuciyarta akan abinda ta gani wanda ya kusan tarwatsa zuciyarta kwadon da micijin data gani idanunta suka cicciko da ruwan hawaye komai na gidan tsoro yake bata a halin yanzu ,ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dauke Hawayen idanunta da tafin hannunta ta yunkura ta mike zaune tana kallon sanda jaguwa ya d'auko lotion yana shafawa a ilahirin jikinshi hankalisa kwace yake yin komai da fesawa jikinshi turare masu sanyin kamshi ta mirrow suka had'a idanu dashi.
ya dage mata girasa daya
alamun tmby yana sakar mata murmushin mugunta ,ta d'auke kanta kawai batare da tace masa komai ba ya k'arasa wordrob dinsa ya bud'e ya d'auko short niker wanda bai gama kaiwa gwiwarsa ba da wata riga me budadden gaba da shara shara wanda da gani na shan iska ne, gabadaya sifar qirkinshi a bayyane yake,
yayinda gashin jikinshi dake kwance luuuuf dasu ke zuba sheki suna daukar hankali..'