Sashe 26
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"subhanallah tanweer ta furta a ranta tana mamakin "wai yau itace a irin wannan gurin wasu hawaye ne masu zafi sukayi nasarar biyo gefen fuskarta tana k'okarin sharesu jaguwa ya qaraso gabanta yana girgiza mata Kai alamar kartayi kuka sannan ya rungumota jikinsa ta kwantar da kanta a faffadan qirjinsa dake fitar da sihirtaccen kamshi , cikin tsananin tashin hankali yasa hannunsa ya share mata hawaye ya sake rungumeta tsam yana zagaye weist dinta da hannunwansa duka wani irin tsalle hade buguwar zuciya tanweer tayi Wanda har hakan ya haifar mata da tsayawan numfashi na wasu yan mintuna haka duk wani tunani dake tafiyar da bugun zuciyarta sai daya motsa ta dinga Jin wani iri a gbdy ilahirin jikinta.
yau ce rana ta farko da jaguwa ya rungume mace acikin mutane batare daya ji komai ba ajikinsa hasalima wani sanyi yaji yana bin jijiyon jikinsa ,bakinsa ya Kai cikin kunnenta yana mata rad'a wanda hkn yasa tsigar jikinta tashi "kukan ya Isa haka please kar zazzabi ya kamaki " cike da muryar kuka tace "me yasa ka kawo ni nan ? shiru yay mata tausayinta na kamashi ya d'ago fuskarta suna kallon kwayar idanun juna can ya motsa lip's dinsa "baki so mu wuce na mai dake gida yanzu ?shiru tayi ta cigaba da kallonsa yayinda zuwa lokacin idanun mutane sunyi caa akansu ciki kuwa har da abokansa da alqali daya samu nasarar shigowa "kiyi min magana idan baki bukatar kasancewa damu anan na mayar dake " nan ma shiru tayi hawaye na sake zubo mata masu zafi da radadi "wai kasancewa dasu ko su dawa oho masa ?tafiya ya soma yi daita tana makale ajikinsa har ya Kaita kan table din daya fara zama ya zaunar daita a hankali .
kuka tayi sosai taki yin shiru yayi mata magana yafi sau goma dan gbdy ya manta Kansa a gabanta sai wani narke mata yake zuciyarsa na sanyi akanta sannan baya son rabuwa daita shiru tayi kawai tana makale ajikinsa tayi yawo kasashen duniya sosai amman bata ta'ba Kai kanta irin wad'an guraren ba sai gashi a kasarta ta tsinci kanta da kyar ya rarrasheta tayi shiru ya bude mata kwalban malt ya Kai bakinta idanunshi na kanta . suna nan zaune mawakiyar ta fara bin Site by site tana waka yayinda mazauna kan table suka dinga mata liki har ta k'araso table din da jaguwa ke zaune bai daga idanunshi ya kalleta ba sai anas ne ya taso daga mazauninsa ya shiga lika mata 'yan dubu day day ta dan durkusa tare da furta "thank you sir shiyasa nake son ganinka sannan ta tsaida wakar tare da cewa ayi mata tafi nan take gurin ya d'auki tafi raf raf banda jaguwa da tanweer , sautinta ne ya cigaba da karad'e gurin anas ya tashi yana layi ya shiga rawa bayan ya gama rawa ya nufi gurin zamansa Yana rawa aikuwa makiyar ta biyosa nan gurin ya hargitse da dariya har shi anas din dariya yake sakamakon ya fahimci abinda take bukata daga garesa kudi take so ya fito da bandir din kudi ya shiga lika mata yana rawa irin tasu ta mashaya ."
Yammata ne su uku zaune acikin runfa me zagaye da wutar lantarki sai tsirarun bishiyoyi kowacce daga cikinsu hannunta rike da karan sigari da glass cup dake cike da ruwan giya "Kalli d'an iskan mutumin nan , ai na sha fad'awa sweet zahra ta fita hanyarsa ta tsaya taci lokacinta taki kamar jijiyarsa ce kadai ke da dadi , "ai Ina ganin sai ta tsinci kanta a lahira zata gane matakin daya dace daita , sam taki yarda tayi muamula da masu bukatarta inji cewar helen "kyale banza yanzu dey kirata tazo ta ganewa idanunta wata Killa tasan Inda ke mata ciwo wallahi tunda ta had'u da mutumin nan komai nata yayi qasa Ina dalili inji cewar hafcy no-no suna cewa mata haka kasancewarsa tana da dukiyar Fulani over "haka za'a yi hafcy bari na kira shegiya ta bud'e jakarta ta ciro wayarta kira d'aya zahra ta d'aga wayar cikin fara'a" sweety nah dake haka suke Kiran junansu dashi "yes sweet Helen meye labari ne ? ta amsa mata ciki fara'a.
"sweety kina ina ?" Ina gida kwance wallahi Ina hutawata " bazaki fito bane ma yau ? cikin Marairaicewa murya Zahra tace "da wahala na fito Ina son na cigaba da kame kaina a gida dan ta haka ne kawai burina zai cika akan Adnan idan ya daina ganina a guraren shakawata ko hotel hotel may be zai yi kewata har ya nemini ,ni Kuma ta haka zan bijiro masa da lallai sai dai muyi aure "wani dogon tsaki helen taja "Kinga ki raba mutane da zance wani Adnan mutumin nan ba aurenki zai yi ba sau nawa yana fad'a miki bazai aureki ba amman da yake ke karamin brain gareki kin kasa ganewa? "me Kuma ya kawo wannan maganar sweety ? kin kirani ne dan ki ta'ba zuciyata ko me ? Ko d'aya na kiraki ne dan na fahimtar dake wani abu me mahimmam na tura miki Sako ta what's app dinki ki shiga ki duba idan km zaki iya zuwa Rita Lori hotel yanzu kina iya zuwa ki ganewa idanunki komai tana gama fad'ar haka ta katse Kiran .
zahra tayi shiru sororo da waya a hannunta tana tunanin maganar Helen what's app dinta ta shiga nan idanunta suka ci karo da mugun Abu domin kuwa adana dinta ne rungume da wata yarinya da bata san kowacece ba , ta sake bude wani hoto su din ne yarinyar na tsaye a gabansa shi km yana rike da kugunta wani irin abu taji yayi mata diran makiya a qirjinta nan take ta fara jin zafi a zuciyarta tasa hannu ta dafe daidai saitin zuciyarta adalilin bugawar da take .
take gumi ya shiga karyo mata ciwon daya dade yana damun zuciyarta ya sake taso mata ya mamaye kahon zuciyarta , wannan alamarin akwai ciwo, ciwon da mikinsa ke azabtar da zuciya da gangar jikinta ,ciwon da kullum yake qara girma acikin zuciyarta, tunda ta fara son Adnan ta tsani ganinsa da kowace mace sannan Kuma zuciyarta ke cikin tashin hankali , ta zabura ta mike ta sauya kaya riga fara sol iya gwiwarta ta sakala jaka fara , haka ma takalimi fari ta fito cikin sauri tana Uber ,cikin kankanin lokaci mai Uber ya k'araso dan yana kusa daita, ta shiga gidan baya ta kame zuciyarta na wani irin zafi da ciwon da batasan ranar dainashi ba "why Adnan? me na
rasa ? "me kake so ajikin mace da bani dashi ?.me wannan yarinyar ta fini dan Allah karka bari bakincikinka ya kasheni Ina sonka fiyye da komai ta k'arasa maganar tana goge hawayenta .."
tana gama karasowa Rita Lori ta sallami me Uber sannan ta kira layin Helen kira daya ta d'auka tayi mata kwatance gurin da suke zaune ."ta k'araso ciki hankalinta a matukar tashe tana baza idanu taga ta Inda jaguwa yake da yarinyar dan idanunta babu abinda suke son da burin gani agurin kamar tagansa aiko cikin sa'a idanunta ya sauka akansa makale da tanweer kamar zai mata numfashi ita Kuma ta d'aura kanta a saman kafad'arsa saboda baccin data soma ji ga sanyi gurin dake ratsa jikinta ta shige masa sosai har suna iya jiyo numfashin juna tuni idanun Zahra suka kawo ruwa wani tunani yazo mata ko dai yayi aure ne ?" kai impossible ace Adnan dinta yayi aure Kuma ko yayi aure bazai ta'ba zuwa da matarsa gurin nan ba sai dai idan sabuwar karuwa yayi wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ,hankalin zahra yayi kololuwar tashi gadan gadan ta nufi Inda suke zaune tana gama Isa gurin tasa kafarta d'aya ta take kafar tanweer qara ta saki mara sauti tana furta " subhanallah tare da runtse tsamammun idanunta dake cike da mayen bacci ,a hankali jaguwa yabi inuwar da ya gani tsaye akansu itama tanweer ta d'ago domin taga abinda ya take mata kafa kafin tanweer ta gama kare mata kallo har zahra ta cakumi wuyan rigarta da iyakacin karfinta "dan ubanki me kike yi tare da mijin da zan aura ? nan da nan jikin tanweer ya d'auki rawa wata razananniyar tsawa zahra ta buga mata wanda yasa jikin tanweer ya sake d'aukar qyarma zuciyarta ta karye hawaye ya soma sintiri bisa kuncinta muryarta na rawa tace "ki...kiyi hakuri wallahi babu komai a tsakaninmu kawai tai ..."
"Shut up useless kawai hakurin uwarki zanyi ko da yake da ganin nasan kema sabuwar shigowa karuwanci ce bancin haka da Koda millioyoyin kudi ba zaki Kalli Inda Adnan yake ba bare har ki yarda ya daukeki "inna lillahi karuwa? ta furta kalmar a matukar firgice .
cikin tsananin faduwar gaba jaguwa ya lumshe sexy eye's dinsa na second biyu sannan ya bude su fess yana mai jin bakinciki mara misaltuwa sam bai ji dadin Kalmar data fadawa tanweer ba murya qasa qasa yace " ke wacce irin mahaukaciya ce daga zuwanki kin fara wa mutane hauka saboda ke din mara mutunci ce ki saketa kafin na tashi na targadaki yanzu yayi maganar yana janye idanunshi akanta tsayuwa zahra ta gyara sannan ta maida dubanta ga jaguwa tana kira sunansa kusan minti biyar tana Kiran sunansa batare da ta saki wuyan tanweer ba ranta ya Kai koluluwar baci wato cin mutuncinsa gareta yayi yawan da zai mata a gaban sabuwar karuwarsa yana jinta yaki amsa mata yayi kamar bai san da tsayuwarta ba "Adana !!!! ta qara Kiran sunansa a fusace wannan karon idanuwansa a lumshe ya mike ya ɗauketa da wasu maruka har biyu ajire da sauri ta saki wuyan tanweer zuciyarta na bugu da karfi "ka mareni adnan ?na mareki idan kika sake wata magana ko kiran yarinyar nan da karuwa sai na ballaki sannan minti biyu kawai na baki ki 'bacewa idanuna banason ganinki .
yau ce rana ta farko da jaguwa ya rungume mace acikin mutane batare daya ji komai ba ajikinsa hasalima wani sanyi yaji yana bin jijiyon jikinsa ,bakinsa ya Kai cikin kunnenta yana mata rad'a wanda hkn yasa tsigar jikinta tashi "kukan ya Isa haka please kar zazzabi ya kamaki " cike da muryar kuka tace "me yasa ka kawo ni nan ? shiru yay mata tausayinta na kamashi ya d'ago fuskarta suna kallon kwayar idanun juna can ya motsa lip's dinsa "baki so mu wuce na mai dake gida yanzu ?shiru tayi ta cigaba da kallonsa yayinda zuwa lokacin idanun mutane sunyi caa akansu ciki kuwa har da abokansa da alqali daya samu nasarar shigowa "kiyi min magana idan baki bukatar kasancewa damu anan na mayar dake " nan ma shiru tayi hawaye na sake zubo mata masu zafi da radadi "wai kasancewa dasu ko su dawa oho masa ?tafiya ya soma yi daita tana makale ajikinsa har ya Kaita kan table din daya fara zama ya zaunar daita a hankali .
kuka tayi sosai taki yin shiru yayi mata magana yafi sau goma dan gbdy ya manta Kansa a gabanta sai wani narke mata yake zuciyarsa na sanyi akanta sannan baya son rabuwa daita shiru tayi kawai tana makale ajikinsa tayi yawo kasashen duniya sosai amman bata ta'ba Kai kanta irin wad'an guraren ba sai gashi a kasarta ta tsinci kanta da kyar ya rarrasheta tayi shiru ya bude mata kwalban malt ya Kai bakinta idanunshi na kanta . suna nan zaune mawakiyar ta fara bin Site by site tana waka yayinda mazauna kan table suka dinga mata liki har ta k'araso table din da jaguwa ke zaune bai daga idanunshi ya kalleta ba sai anas ne ya taso daga mazauninsa ya shiga lika mata 'yan dubu day day ta dan durkusa tare da furta "thank you sir shiyasa nake son ganinka sannan ta tsaida wakar tare da cewa ayi mata tafi nan take gurin ya d'auki tafi raf raf banda jaguwa da tanweer , sautinta ne ya cigaba da karad'e gurin anas ya tashi yana layi ya shiga rawa bayan ya gama rawa ya nufi gurin zamansa Yana rawa aikuwa makiyar ta biyosa nan gurin ya hargitse da dariya har shi anas din dariya yake sakamakon ya fahimci abinda take bukata daga garesa kudi take so ya fito da bandir din kudi ya shiga lika mata yana rawa irin tasu ta mashaya ."
Yammata ne su uku zaune acikin runfa me zagaye da wutar lantarki sai tsirarun bishiyoyi kowacce daga cikinsu hannunta rike da karan sigari da glass cup dake cike da ruwan giya "Kalli d'an iskan mutumin nan , ai na sha fad'awa sweet zahra ta fita hanyarsa ta tsaya taci lokacinta taki kamar jijiyarsa ce kadai ke da dadi , "ai Ina ganin sai ta tsinci kanta a lahira zata gane matakin daya dace daita , sam taki yarda tayi muamula da masu bukatarta inji cewar helen "kyale banza yanzu dey kirata tazo ta ganewa idanunta wata Killa tasan Inda ke mata ciwo wallahi tunda ta had'u da mutumin nan komai nata yayi qasa Ina dalili inji cewar hafcy no-no suna cewa mata haka kasancewarsa tana da dukiyar Fulani over "haka za'a yi hafcy bari na kira shegiya ta bud'e jakarta ta ciro wayarta kira d'aya zahra ta d'aga wayar cikin fara'a" sweety nah dake haka suke Kiran junansu dashi "yes sweet Helen meye labari ne ? ta amsa mata ciki fara'a.
"sweety kina ina ?" Ina gida kwance wallahi Ina hutawata " bazaki fito bane ma yau ? cikin Marairaicewa murya Zahra tace "da wahala na fito Ina son na cigaba da kame kaina a gida dan ta haka ne kawai burina zai cika akan Adnan idan ya daina ganina a guraren shakawata ko hotel hotel may be zai yi kewata har ya nemini ,ni Kuma ta haka zan bijiro masa da lallai sai dai muyi aure "wani dogon tsaki helen taja "Kinga ki raba mutane da zance wani Adnan mutumin nan ba aurenki zai yi ba sau nawa yana fad'a miki bazai aureki ba amman da yake ke karamin brain gareki kin kasa ganewa? "me Kuma ya kawo wannan maganar sweety ? kin kirani ne dan ki ta'ba zuciyata ko me ? Ko d'aya na kiraki ne dan na fahimtar dake wani abu me mahimmam na tura miki Sako ta what's app dinki ki shiga ki duba idan km zaki iya zuwa Rita Lori hotel yanzu kina iya zuwa ki ganewa idanunki komai tana gama fad'ar haka ta katse Kiran .
zahra tayi shiru sororo da waya a hannunta tana tunanin maganar Helen what's app dinta ta shiga nan idanunta suka ci karo da mugun Abu domin kuwa adana dinta ne rungume da wata yarinya da bata san kowacece ba , ta sake bude wani hoto su din ne yarinyar na tsaye a gabansa shi km yana rike da kugunta wani irin abu taji yayi mata diran makiya a qirjinta nan take ta fara jin zafi a zuciyarta tasa hannu ta dafe daidai saitin zuciyarta adalilin bugawar da take .
take gumi ya shiga karyo mata ciwon daya dade yana damun zuciyarta ya sake taso mata ya mamaye kahon zuciyarta , wannan alamarin akwai ciwo, ciwon da mikinsa ke azabtar da zuciya da gangar jikinta ,ciwon da kullum yake qara girma acikin zuciyarta, tunda ta fara son Adnan ta tsani ganinsa da kowace mace sannan Kuma zuciyarta ke cikin tashin hankali , ta zabura ta mike ta sauya kaya riga fara sol iya gwiwarta ta sakala jaka fara , haka ma takalimi fari ta fito cikin sauri tana Uber ,cikin kankanin lokaci mai Uber ya k'araso dan yana kusa daita, ta shiga gidan baya ta kame zuciyarta na wani irin zafi da ciwon da batasan ranar dainashi ba "why Adnan? me na
rasa ? "me kake so ajikin mace da bani dashi ?.me wannan yarinyar ta fini dan Allah karka bari bakincikinka ya kasheni Ina sonka fiyye da komai ta k'arasa maganar tana goge hawayenta .."
tana gama karasowa Rita Lori ta sallami me Uber sannan ta kira layin Helen kira daya ta d'auka tayi mata kwatance gurin da suke zaune ."ta k'araso ciki hankalinta a matukar tashe tana baza idanu taga ta Inda jaguwa yake da yarinyar dan idanunta babu abinda suke son da burin gani agurin kamar tagansa aiko cikin sa'a idanunta ya sauka akansa makale da tanweer kamar zai mata numfashi ita Kuma ta d'aura kanta a saman kafad'arsa saboda baccin data soma ji ga sanyi gurin dake ratsa jikinta ta shige masa sosai har suna iya jiyo numfashin juna tuni idanun Zahra suka kawo ruwa wani tunani yazo mata ko dai yayi aure ne ?" kai impossible ace Adnan dinta yayi aure Kuma ko yayi aure bazai ta'ba zuwa da matarsa gurin nan ba sai dai idan sabuwar karuwa yayi wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ,hankalin zahra yayi kololuwar tashi gadan gadan ta nufi Inda suke zaune tana gama Isa gurin tasa kafarta d'aya ta take kafar tanweer qara ta saki mara sauti tana furta " subhanallah tare da runtse tsamammun idanunta dake cike da mayen bacci ,a hankali jaguwa yabi inuwar da ya gani tsaye akansu itama tanweer ta d'ago domin taga abinda ya take mata kafa kafin tanweer ta gama kare mata kallo har zahra ta cakumi wuyan rigarta da iyakacin karfinta "dan ubanki me kike yi tare da mijin da zan aura ? nan da nan jikin tanweer ya d'auki rawa wata razananniyar tsawa zahra ta buga mata wanda yasa jikin tanweer ya sake d'aukar qyarma zuciyarta ta karye hawaye ya soma sintiri bisa kuncinta muryarta na rawa tace "ki...kiyi hakuri wallahi babu komai a tsakaninmu kawai tai ..."
"Shut up useless kawai hakurin uwarki zanyi ko da yake da ganin nasan kema sabuwar shigowa karuwanci ce bancin haka da Koda millioyoyin kudi ba zaki Kalli Inda Adnan yake ba bare har ki yarda ya daukeki "inna lillahi karuwa? ta furta kalmar a matukar firgice .
cikin tsananin faduwar gaba jaguwa ya lumshe sexy eye's dinsa na second biyu sannan ya bude su fess yana mai jin bakinciki mara misaltuwa sam bai ji dadin Kalmar data fadawa tanweer ba murya qasa qasa yace " ke wacce irin mahaukaciya ce daga zuwanki kin fara wa mutane hauka saboda ke din mara mutunci ce ki saketa kafin na tashi na targadaki yanzu yayi maganar yana janye idanunshi akanta tsayuwa zahra ta gyara sannan ta maida dubanta ga jaguwa tana kira sunansa kusan minti biyar tana Kiran sunansa batare da ta saki wuyan tanweer ba ranta ya Kai koluluwar baci wato cin mutuncinsa gareta yayi yawan da zai mata a gaban sabuwar karuwarsa yana jinta yaki amsa mata yayi kamar bai san da tsayuwarta ba "Adana !!!! ta qara Kiran sunansa a fusace wannan karon idanuwansa a lumshe ya mike ya ɗauketa da wasu maruka har biyu ajire da sauri ta saki wuyan tanweer zuciyarta na bugu da karfi "ka mareni adnan ?na mareki idan kika sake wata magana ko kiran yarinyar nan da karuwa sai na ballaki sannan minti biyu kawai na baki ki 'bacewa idanuna banason ganinki .