Sashe 109
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
rasa yadda zatayi dashi yasa cike da shagwaba ta cigaba da zubar da hawaye ,duminsu yaji a fuskarsa ahankali ya bude Idanunshi da suka canza kala ganin har lokacin tana hawaye har da shesheka ya fara controlling kanshi ya sakar mata baki ya zauna kusa daita yana matsota tare da sauke numfashi.”ta dan matsa kadan daga jikinsa dake gugan nata dan gbdy yanayinsa ya canza har hakan ya nuna acikin kwayar idanunshi ya sake matsota ya janyota jikinsa qara ta saki mara sauti “ouch!
Jikinsa a mace ya fuskanceta yana tambayarta “Lafiya?! Taí masa banza tamkar ba daita yake ba ta cigaba da rera masa kuka, matsota ya sake yi muryarsa can kasan makoshi saboda halin da yake ciki “tanwer menene yasa kike kuka haka alhalin kinsan bana son ganin hawayenki ? ko dan na d’an tsotsi bakinki ne ?ta dan saci kallonsa ta kasan idanunta acikin zuciyarta tace “d’an tsotsa ma kayi kenan ? da zan barka Kennan sai kayi fiyye da haka kenan ? “Eh ! Ya bata amsa a she a fili tayi maganar
ya cigaba da magana muryarsa a kasalance “ok am really sorry nayi kokarin kar nayi hakan ban san abinda yasa ba amman dai nafi ganin laifin wannan fuskartaki ce ta janyo haka me yasa kika canzata?yayi maganar yana shafa gefen fuskarsa ta buge masa hannu tana cewa”stop !”
“Stop what? ya tambayeta a dan rikice “abinda kake yi né banaso bai sanda ya kai bakinsa daidai wuyanta ba ya fara lasar skin dinta wani sabon bakon alamari taji yana bin sansar jikinta mai tattare da shauki ya zarce har cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa wani irin zillo tayi jin wani sabon dadi daya ziyarceta murmushi yayi ganin yadda ta natsu tana amsar sakonsa jikinta na rawa , juyowa tayi ta kallesa da idanunta wanda suka sauya kala shi kuwa babu abinda yake aika mata dashi sai murmushinsa mai matukar burgeta da birketa mata lisafi “na cigaba ne? Ya fada yana gyara mata sumar kanta hade da kissing din wuyanta nan take tsigar jikinta suka mike yabi hannunta da ido yana kallon yadda tsigar jikinta suke mikewa , ya kai hannu yana shafawa a hankali yana sake kashe mata sansar jiki .
“me yasa tsigar jikinki ya tashi ?Tai shiru ta kasa bashi amsa tambayar da yayi mata,kallonsa da wasaninsa na matukar birkita mata lissafi har ma ta manta da kanta kuma ta lura ya fahimci haka shiyasa yake mata wasu abubuwa da zasu sake dilmiyar daita soyayyarsa .
”tanwer!
Ya kira sunanta da wata rikitacciyar murya da duk sanda yayita yana cikin kololuwar bukatuwa “ki barni nayi romance dinki please “sannu mijina idan kasan kana bukatar romancing da abinda yafishi sai ka hanzarta barin sana’arka ka kuma kawo sadaki amman for now na daina barin kayi yadda kaga dama da jikina.”ya fadada murmushinsa har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana yana sake yamutsa tafin hannunta cikin wani irin salo saboda hannunta dake kife cikin nashi hannu “Wato ga shasha ka samu ina magana kana min murmushi dan….”
Saurin hade bakinsu yayi tare da matsota sosai yana kokarin zuge zip din gaban rigarta ta rike masa hannu gam amman yaki sakar mata baki sannan yaki cire hannunsa itama ta kasa dauke hannunta a saman nashi wani irin kissing yake mata mai fitar da mutun daga haiyacinsa duk da tana jin sakonnin da yake mata amman zuciyarta gbdy ta cika da tsoro kar a shigo a sanesu haka zuciyarta wani irin bugawa yake da karfi shi kuwa sai faman tsotsar bakinta yake yana lumshe rikitattun idanunsa sonta da son kasancewa tare daita yayiwa rayuwarsa illa.”
ya dauki lokaci yana sarrafa bakinta ganin yadda take girgiza masa kai tana nuna masa kofar shigowa da hannunta ya zare bakinsa a natse zuciyarsa na cike da tsoro da fargaba sai dai bazaka gane hakan a zahiri ba saboda baiwar dakiyar da allah yayi masa zuciyarsa na dukan tara tara ya juya bayansa wayam yagani babu kowa ,sauke numfashi yayi da karfi yana watsa mata harara.”
ta janye jikinta byn ta dauke kwallar idanunta “da alamun baki son na barki lafiya yau bakisan wannan hawayen da wannan bata ran da kike yi dauka zanyi kina bukatata ne ?to ni me nayi kuma?
“Bakiyi komai ba amman dan allah karki saki fuskarki ,wallahi zan baki mamaki kafin na bar nan ya karasa maganar yana sakar mata murmushin mugun ta kallon kyakkyawan fuskarsa tayi tasan zai iya aikata fiyye da abubuwan da yayi mata a yanzu ta cigaba da kallonsa har ya tashi ya koma mazauninsa yana kallonta itama kallonsa take ya kashe mata idonsa daya yana sakar mata murmushi “komai yayi kyau yake masa haka kawai taji damuwarta ta kau “wayyo ni allah son bawan nan naka yayi illa bazan iya fushi dashi ba ,allah kai jarabeni da son shi allah idan ba alkhairi bane ka yaye min na huta.
Jikinsa a mace ya fuskanceta yana tambayarta “Lafiya?! Taí masa banza tamkar ba daita yake ba ta cigaba da rera masa kuka, matsota ya sake yi muryarsa can kasan makoshi saboda halin da yake ciki “tanwer menene yasa kike kuka haka alhalin kinsan bana son ganin hawayenki ? ko dan na d’an tsotsi bakinki ne ?ta dan saci kallonsa ta kasan idanunta acikin zuciyarta tace “d’an tsotsa ma kayi kenan ? da zan barka Kennan sai kayi fiyye da haka kenan ? “Eh ! Ya bata amsa a she a fili tayi maganar
ya cigaba da magana muryarsa a kasalance “ok am really sorry nayi kokarin kar nayi hakan ban san abinda yasa ba amman dai nafi ganin laifin wannan fuskartaki ce ta janyo haka me yasa kika canzata?yayi maganar yana shafa gefen fuskarsa ta buge masa hannu tana cewa”stop !”
“Stop what? ya tambayeta a dan rikice “abinda kake yi né banaso bai sanda ya kai bakinsa daidai wuyanta ba ya fara lasar skin dinta wani sabon bakon alamari taji yana bin sansar jikinta mai tattare da shauki ya zarce har cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa wani irin zillo tayi jin wani sabon dadi daya ziyarceta murmushi yayi ganin yadda ta natsu tana amsar sakonsa jikinta na rawa , juyowa tayi ta kallesa da idanunta wanda suka sauya kala shi kuwa babu abinda yake aika mata dashi sai murmushinsa mai matukar burgeta da birketa mata lisafi “na cigaba ne? Ya fada yana gyara mata sumar kanta hade da kissing din wuyanta nan take tsigar jikinta suka mike yabi hannunta da ido yana kallon yadda tsigar jikinta suke mikewa , ya kai hannu yana shafawa a hankali yana sake kashe mata sansar jiki .
“me yasa tsigar jikinki ya tashi ?Tai shiru ta kasa bashi amsa tambayar da yayi mata,kallonsa da wasaninsa na matukar birkita mata lissafi har ma ta manta da kanta kuma ta lura ya fahimci haka shiyasa yake mata wasu abubuwa da zasu sake dilmiyar daita soyayyarsa .
”tanwer!
Ya kira sunanta da wata rikitacciyar murya da duk sanda yayita yana cikin kololuwar bukatuwa “ki barni nayi romance dinki please “sannu mijina idan kasan kana bukatar romancing da abinda yafishi sai ka hanzarta barin sana’arka ka kuma kawo sadaki amman for now na daina barin kayi yadda kaga dama da jikina.”ya fadada murmushinsa har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana yana sake yamutsa tafin hannunta cikin wani irin salo saboda hannunta dake kife cikin nashi hannu “Wato ga shasha ka samu ina magana kana min murmushi dan….”
Saurin hade bakinsu yayi tare da matsota sosai yana kokarin zuge zip din gaban rigarta ta rike masa hannu gam amman yaki sakar mata baki sannan yaki cire hannunsa itama ta kasa dauke hannunta a saman nashi wani irin kissing yake mata mai fitar da mutun daga haiyacinsa duk da tana jin sakonnin da yake mata amman zuciyarta gbdy ta cika da tsoro kar a shigo a sanesu haka zuciyarta wani irin bugawa yake da karfi shi kuwa sai faman tsotsar bakinta yake yana lumshe rikitattun idanunsa sonta da son kasancewa tare daita yayiwa rayuwarsa illa.”
ya dauki lokaci yana sarrafa bakinta ganin yadda take girgiza masa kai tana nuna masa kofar shigowa da hannunta ya zare bakinsa a natse zuciyarsa na cike da tsoro da fargaba sai dai bazaka gane hakan a zahiri ba saboda baiwar dakiyar da allah yayi masa zuciyarsa na dukan tara tara ya juya bayansa wayam yagani babu kowa ,sauke numfashi yayi da karfi yana watsa mata harara.”
ta janye jikinta byn ta dauke kwallar idanunta “da alamun baki son na barki lafiya yau bakisan wannan hawayen da wannan bata ran da kike yi dauka zanyi kina bukatata ne ?to ni me nayi kuma?
“Bakiyi komai ba amman dan allah karki saki fuskarki ,wallahi zan baki mamaki kafin na bar nan ya karasa maganar yana sakar mata murmushin mugun ta kallon kyakkyawan fuskarsa tayi tasan zai iya aikata fiyye da abubuwan da yayi mata a yanzu ta cigaba da kallonsa har ya tashi ya koma mazauninsa yana kallonta itama kallonsa take ya kashe mata idonsa daya yana sakar mata murmushi “komai yayi kyau yake masa haka kawai taji damuwarta ta kau “wayyo ni allah son bawan nan naka yayi illa bazan iya fushi dashi ba ,allah kai jarabeni da son shi allah idan ba alkhairi bane ka yaye min na huta.