Sashe 101
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Cikin tsananin tashin hankali yace “Haba garunmallam ya zakuyi fushi dani ai duk abun bai kai haka ba ,zan san yadda zan samo cikon kudin daga yanzu zaku iya ganin alert dina hakan ce ta kasance cikin account din Alhaji sani fafe ya saka kudin tunda ya tura kudin gbdynmu mukai blooking dinsa tare da rufesa a duk wata kafar sadarwar da zai ganmu byn wani lokaci sai labarin mutuwarsa muka samu allah ya karbi rayuwarsa a sanadin baki cikinmu .
yaja numfashi ya fesar zuciyarsa na bugawa da matsanancin karfi da tsaro dan a zahiri ake iya gane hakan .”
cp na gama jin bayaninsa ya mike tsam yana nazarin abubuwan daya fada ya nufi kofar fita haka ma mataimakinsa da yaransa suka baro dakin kai tsaye office din cp suka shiga suka tsaya tare da kamewa cp ne kawai a zaune yana ciza gefen lips dinsa “jamilu bude fridge din can ka dauko min ruwa “.okay sir jamilu ya nufi fridge ya dauko masa ruwan swan water mai sanyi kadan ya bude ya mika masa cike da girmamawa ,ya amsa ya kurbi kadan ya ajiye sauran akan makeken table din dake gabansa sannan ya fuskancesu “kaccala ali ya kira sunan mataimakinsa ya amsa da “yes sir !
“me ka fahimta a game da bayanin wannan mutunmin? duk naji abinda ya fada amman abu daya zan iya dauka wato sunyi cin amana sun danne kudaden mutumin ta karfin tsiya ,amman sauran bayaninsa duk karya ce zalla ya fada mana akwai sadidan gaskiya acikin zuciyarsa ya boye, yanzu sanin takaimamai abinda ya faru a tsakaninsu sai an nemo sauran biyu din da aka karbewa kudi muji ta bakinsu tunda su wadan can biyu din baa san inda suke ba “.
Cp ya gyada kai alamun ya gamsu da shawarar da mataimakinsa ya kawo ,ya kalli Jamilu da kabiru, “kuje ku fara bincike akan alhj sani fafe da alhj usman da kuma mutuwar shi magari alhj abdulaziz , kai kuma adamu ka samu yahya a tsara yadda zaa kama barayin nan dake bibiyarsu lallai suma aka musu .
“Okay sir ya fada sannan ya juyo da sauri cike da girmamawa sauran ma suka kama gabansu suka koma dakin da garunmallam yake suna shiga suka fara magana.
“yau a gidanka zaka kwana sai dai da kanka zaka koma batare da wani daga cikinsu ba sbd muna bukatar mu kama masu bibiyarku dan haka idan kaje gida ka tabbatar da duk wani kudi da’aka raba aka baka ka hadasu guri daya kasa acikin jaka idan har basu zo a daren yau ba gobe da safe ka fito da kudin ka nufi duk inda yayi maka dadi zasu zo su sameka domin amsar kudin saboda daman kudin ne agabansu baku ba ,mu kuma inshaallahu duk inda kake muna biye da kai ,karka kira kowa a waya ,sannan karka daga wayar kowa har zuwa sanda komai zai daidaita yayi shiru cike da fargaba bakinsa ya dan motsa alamun yana son yayi magana “karka damu duk wani motsinka zamu sani hatta abokanka alhj sani da alhji usman karka kirasu yana gama maganar ya sallamesa cike da tsinkewar zuciya garunmallam ya fito sai dai zuciyarsa rawa take yana jin tsaron abinda zai biyo baya yana matukar qaunar rayuwarsa data iyalinsa baya son rasa ransa data iyalinsa drop din mota ya dauka a daidai bakin get din estate dinsu motar ta tsaya saboda baa barin kowace mota na shiga ,ko wani yaxo nemansa dole sai ya kirasa
shi kuma ya kira securities din bakin get ya fada musu sunan mai shi sannan su barka ka shiga.
Ahankali yayi kasa da glass din motar inda fuskarsa ta sauka akan sky yana surutai irin na masu tabin hankali shiru yayi yana cigaba da kare masa kallo sama da kasa har idanunshi ya sauka akan yatsun kafafunsa komai nashi tsaf illa gashin kansa da yake a hargitse da kuma fuskarsa da tayi baki amman kafafunsa babu dotti irin na Mahaukata .
sky ya karaso jikin motar yana kokarin kamo hannun garunmallam
dake sakake da murfin mota “kilo de towo,were alaso ,se modun wo fu e ni “ai da mugun sauri ya zare hannunsa sannan da karfi ya kira daya daga cikin securities din da suke duty .
“Succeed!
Ya amsa da “yes sir ! Kana ya karaso da mugun sauri ya tsaya ajikin motar yana cewa “welcome sir “ gyada masa kai yayi “me yasa kuke barin irin wadan nan mahaukanta na tsaya wa anan ?
“sir tun shejaranjiya muke fama dashi ya bar gurin nan yaki kasan irin sababbin shiga haukan nan naci garesu amman karka damu yanzu zan masa mugun bugun da zai bace “better gara ku korasa yayi gaba i dont wont see his face dan yanzu duniya ta zama abar tsora , ku bude min get please “okay sir ya fada yana bude masa makeken get din direban daya daukosa ya sanya hancin motarsa ciki a daidai kofar get din gidansa yace ya tsaya ya ciro kudi ya mika masa ,yana tsaye yayi revers ya juya ya kama gabansa,shi kuwa gabansa na faduwa ya shiga buga karamin get gidansa ma gadinsa ya leko ta karamin huji ganin shine ya bude masa da sauri yana masa sannu da zuwa bai kulasa ba ya shige ciki .
A babban falo ya wuce matarsa da yaransa matarsa ta mike ta biyosa atare suka shiga parlounsa tana masa sannu da zuwa “yauwa harira sannu ya gida?lafiya ta fada masa tare da karasawa inda fridge yake ta dauko masa lemunsa da yake sha da glas cup ta dawo ta tsaya agabansa ta tsiyaya masa a cup ta mika masa,ya karba ya kurbi kadan ya mika mata saura ta amsa ta zauna agefensa tana cewa “yaake ciki ne?
“ anyi nasarar kanasu ne ?.
“Ina fa akayi nasara da wani sabon tashin hankali na dawo gida ya bata amsa da hakan “ya ka kawo mana sauki numfashi ya sauke ya yunkura ya mike dakin baccinsa yayi duk yadda yahya ya fada masa ya dawo falonsa ya zauna da jakar kudin a gefensa yana jiran zuwansu bai fi minti goma da zama ba hjy harira ta shigo ta dubesa tace “akawo abinci ne ?”wannan jakar kuma fa menene aciki ? “Kudaden mutane ne aciki ya fada atakaice gbdy jikinsa a sanyaye yake “kicewa yaran nan kowa ya koma part dinsa ina bukatar natsuwa “okay ta fada tare juyawa har karfe biyun dare idanunshi biyu ya kasa samun natsuwar zuciya sannan ya kasa runtsawa hatta abincin da aka kawo masa ya kasa ci jira kawai yake yaga ta inda zasu shigo masa sai dai wani abun mamaki basu zo ba gari na wayewa yayi wanka ya shirya cikin manya kaya ya fito ya shiga motarsa kai tsaye hanyar da zata kai sa airport ya dauka sbd ya rasa inda zai dosa ,yana tafiya yana kallon glass din bangaren da yake zaune domin ganin ko ana binsa abaya sai dai motoci ya gani bilaadadin suna wucesa wasu kuma suna bayansa ya cigaba da tafiya har ya karaso airport yana karasowa ya wuce inda aka tanada domin parking , ya kashe motar ya fito yana waige waige sannan ya bude murfin bayan mota ya fito da jakar kudin ya juya ya soma tafiya a hankali qirjinsa na bugawa Kmr zai fito waje.
ya dan yi tafiya me nisa kawai ya hango wani mutun sanye da bakaken kaya yana kallonsa take yaji gabansa yay mummnar faduwa nan take zuciyarsa ta shiga wasi wasi ko shine dan fashin ? to idan ma shine dan fashin ba lallai ya kashesa ba ,idan kuma yayi yunkurin kashesa jakar hannunsa kawai zai bashi “.
shi kuwa jaguwa shi da eku suka biyosa tunda ya samu labarin dawowarsa gida a jiya yaso suzo amman a bincikensa yasan jami’an tsaro na biye dashi, dan duk kwanakin da sukai suna nemansa yasan yana hannunsu haka fitowarsa a safiyar nan ma yasani ne abakinki sky ya jima yana yawo da jakar kudin a hannunsa bai hadu da wanda ya kamashi ba ko ya karbi jakar kudin ba har laasar.
shi kuwa jaguwa ya fahimci jami’an tsaro har lokacin suna biye dashi jira suke ya isa garesa su kamashi amman shi din barawo ne mai matukar wayo da baseera da sanin kan aikinsa dan haka bai tsaya bata ma kansa lokaci ba suka shiga mota suka juya suka bar gurin zuwa masaukinsu inda ya iske anas zaune a dakinsa shiru yana tunani “wai kai bazaka raba kanka da wannan tunanin iskan ba ,wallahi zan fita harkarka idan baka ajiye komai munyi abinda ya kawo mu ba “ya fada yana jan tsaki anas ya riko hannuwansa duka biyu, jaguwa ya fizge ya cigaba da tafiya yana balle mabalin gaban rigarsa a rude ya bishi cikin sauri “haba aboki am so bazan sake ba“.
yaja numfashi ya fesar zuciyarsa na bugawa da matsanancin karfi da tsaro dan a zahiri ake iya gane hakan .”
cp na gama jin bayaninsa ya mike tsam yana nazarin abubuwan daya fada ya nufi kofar fita haka ma mataimakinsa da yaransa suka baro dakin kai tsaye office din cp suka shiga suka tsaya tare da kamewa cp ne kawai a zaune yana ciza gefen lips dinsa “jamilu bude fridge din can ka dauko min ruwa “.okay sir jamilu ya nufi fridge ya dauko masa ruwan swan water mai sanyi kadan ya bude ya mika masa cike da girmamawa ,ya amsa ya kurbi kadan ya ajiye sauran akan makeken table din dake gabansa sannan ya fuskancesu “kaccala ali ya kira sunan mataimakinsa ya amsa da “yes sir !
“me ka fahimta a game da bayanin wannan mutunmin? duk naji abinda ya fada amman abu daya zan iya dauka wato sunyi cin amana sun danne kudaden mutumin ta karfin tsiya ,amman sauran bayaninsa duk karya ce zalla ya fada mana akwai sadidan gaskiya acikin zuciyarsa ya boye, yanzu sanin takaimamai abinda ya faru a tsakaninsu sai an nemo sauran biyu din da aka karbewa kudi muji ta bakinsu tunda su wadan can biyu din baa san inda suke ba “.
Cp ya gyada kai alamun ya gamsu da shawarar da mataimakinsa ya kawo ,ya kalli Jamilu da kabiru, “kuje ku fara bincike akan alhj sani fafe da alhj usman da kuma mutuwar shi magari alhj abdulaziz , kai kuma adamu ka samu yahya a tsara yadda zaa kama barayin nan dake bibiyarsu lallai suma aka musu .
“Okay sir ya fada sannan ya juyo da sauri cike da girmamawa sauran ma suka kama gabansu suka koma dakin da garunmallam yake suna shiga suka fara magana.
“yau a gidanka zaka kwana sai dai da kanka zaka koma batare da wani daga cikinsu ba sbd muna bukatar mu kama masu bibiyarku dan haka idan kaje gida ka tabbatar da duk wani kudi da’aka raba aka baka ka hadasu guri daya kasa acikin jaka idan har basu zo a daren yau ba gobe da safe ka fito da kudin ka nufi duk inda yayi maka dadi zasu zo su sameka domin amsar kudin saboda daman kudin ne agabansu baku ba ,mu kuma inshaallahu duk inda kake muna biye da kai ,karka kira kowa a waya ,sannan karka daga wayar kowa har zuwa sanda komai zai daidaita yayi shiru cike da fargaba bakinsa ya dan motsa alamun yana son yayi magana “karka damu duk wani motsinka zamu sani hatta abokanka alhj sani da alhji usman karka kirasu yana gama maganar ya sallamesa cike da tsinkewar zuciya garunmallam ya fito sai dai zuciyarsa rawa take yana jin tsaron abinda zai biyo baya yana matukar qaunar rayuwarsa data iyalinsa baya son rasa ransa data iyalinsa drop din mota ya dauka a daidai bakin get din estate dinsu motar ta tsaya saboda baa barin kowace mota na shiga ,ko wani yaxo nemansa dole sai ya kirasa
shi kuma ya kira securities din bakin get ya fada musu sunan mai shi sannan su barka ka shiga.
Ahankali yayi kasa da glass din motar inda fuskarsa ta sauka akan sky yana surutai irin na masu tabin hankali shiru yayi yana cigaba da kare masa kallo sama da kasa har idanunshi ya sauka akan yatsun kafafunsa komai nashi tsaf illa gashin kansa da yake a hargitse da kuma fuskarsa da tayi baki amman kafafunsa babu dotti irin na Mahaukata .
sky ya karaso jikin motar yana kokarin kamo hannun garunmallam
dake sakake da murfin mota “kilo de towo,were alaso ,se modun wo fu e ni “ai da mugun sauri ya zare hannunsa sannan da karfi ya kira daya daga cikin securities din da suke duty .
“Succeed!
Ya amsa da “yes sir ! Kana ya karaso da mugun sauri ya tsaya ajikin motar yana cewa “welcome sir “ gyada masa kai yayi “me yasa kuke barin irin wadan nan mahaukanta na tsaya wa anan ?
“sir tun shejaranjiya muke fama dashi ya bar gurin nan yaki kasan irin sababbin shiga haukan nan naci garesu amman karka damu yanzu zan masa mugun bugun da zai bace “better gara ku korasa yayi gaba i dont wont see his face dan yanzu duniya ta zama abar tsora , ku bude min get please “okay sir ya fada yana bude masa makeken get din direban daya daukosa ya sanya hancin motarsa ciki a daidai kofar get din gidansa yace ya tsaya ya ciro kudi ya mika masa ,yana tsaye yayi revers ya juya ya kama gabansa,shi kuwa gabansa na faduwa ya shiga buga karamin get gidansa ma gadinsa ya leko ta karamin huji ganin shine ya bude masa da sauri yana masa sannu da zuwa bai kulasa ba ya shige ciki .
A babban falo ya wuce matarsa da yaransa matarsa ta mike ta biyosa atare suka shiga parlounsa tana masa sannu da zuwa “yauwa harira sannu ya gida?lafiya ta fada masa tare da karasawa inda fridge yake ta dauko masa lemunsa da yake sha da glas cup ta dawo ta tsaya agabansa ta tsiyaya masa a cup ta mika masa,ya karba ya kurbi kadan ya mika mata saura ta amsa ta zauna agefensa tana cewa “yaake ciki ne?
“ anyi nasarar kanasu ne ?.
“Ina fa akayi nasara da wani sabon tashin hankali na dawo gida ya bata amsa da hakan “ya ka kawo mana sauki numfashi ya sauke ya yunkura ya mike dakin baccinsa yayi duk yadda yahya ya fada masa ya dawo falonsa ya zauna da jakar kudin a gefensa yana jiran zuwansu bai fi minti goma da zama ba hjy harira ta shigo ta dubesa tace “akawo abinci ne ?”wannan jakar kuma fa menene aciki ? “Kudaden mutane ne aciki ya fada atakaice gbdy jikinsa a sanyaye yake “kicewa yaran nan kowa ya koma part dinsa ina bukatar natsuwa “okay ta fada tare juyawa har karfe biyun dare idanunshi biyu ya kasa samun natsuwar zuciya sannan ya kasa runtsawa hatta abincin da aka kawo masa ya kasa ci jira kawai yake yaga ta inda zasu shigo masa sai dai wani abun mamaki basu zo ba gari na wayewa yayi wanka ya shirya cikin manya kaya ya fito ya shiga motarsa kai tsaye hanyar da zata kai sa airport ya dauka sbd ya rasa inda zai dosa ,yana tafiya yana kallon glass din bangaren da yake zaune domin ganin ko ana binsa abaya sai dai motoci ya gani bilaadadin suna wucesa wasu kuma suna bayansa ya cigaba da tafiya har ya karaso airport yana karasowa ya wuce inda aka tanada domin parking , ya kashe motar ya fito yana waige waige sannan ya bude murfin bayan mota ya fito da jakar kudin ya juya ya soma tafiya a hankali qirjinsa na bugawa Kmr zai fito waje.
ya dan yi tafiya me nisa kawai ya hango wani mutun sanye da bakaken kaya yana kallonsa take yaji gabansa yay mummnar faduwa nan take zuciyarsa ta shiga wasi wasi ko shine dan fashin ? to idan ma shine dan fashin ba lallai ya kashesa ba ,idan kuma yayi yunkurin kashesa jakar hannunsa kawai zai bashi “.
shi kuwa jaguwa shi da eku suka biyosa tunda ya samu labarin dawowarsa gida a jiya yaso suzo amman a bincikensa yasan jami’an tsaro na biye dashi, dan duk kwanakin da sukai suna nemansa yasan yana hannunsu haka fitowarsa a safiyar nan ma yasani ne abakinki sky ya jima yana yawo da jakar kudin a hannunsa bai hadu da wanda ya kamashi ba ko ya karbi jakar kudin ba har laasar.
shi kuwa jaguwa ya fahimci jami’an tsaro har lokacin suna biye dashi jira suke ya isa garesa su kamashi amman shi din barawo ne mai matukar wayo da baseera da sanin kan aikinsa dan haka bai tsaya bata ma kansa lokaci ba suka shiga mota suka juya suka bar gurin zuwa masaukinsu inda ya iske anas zaune a dakinsa shiru yana tunani “wai kai bazaka raba kanka da wannan tunanin iskan ba ,wallahi zan fita harkarka idan baka ajiye komai munyi abinda ya kawo mu ba “ya fada yana jan tsaki anas ya riko hannuwansa duka biyu, jaguwa ya fizge ya cigaba da tafiya yana balle mabalin gaban rigarsa a rude ya bishi cikin sauri “haba aboki am so bazan sake ba“.