Sashe 25
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"shiiiii......." munafurcin banza kawai kina dai son kije kiga wad'an can rubabbun samarin naki barin wancan me murya gangarin da bata dadin saurara "ya Allah ta furta dan sai lokacin ta fahimci a fili tayi maganar , muryarta qasa qasa tace "kafa san irin maganar da zaka dinga fad'a min dan ni din ba motar haya bace bare kayi tunanin Ina tara kwashe kwashen samari Ko da yake yau ne final kasancewata da kai zaka mayardani gidanmu na gode da taimako ta k'arasa maganar tana murgad'a masa 'karamin bakinta "karki gode min ki godewa Allah sannan na fiki jin dadin zan rabu dake na huta da ganin wannan fuskartaki .
muryarta a raunane tace " aikin banza kawai Nima daga yau ai bazaka sake ganin ko me kama dani bane tayi mgnr tana jan dogon tsaki shiru yayi yana ciza gefen lips dinsa can kuma ya murtuke fuskarsa yace "wannan shine Karonki na farko Kuma Ina son ya zamo Karo na karshe karki yarda ki sake min tsaki a rayuwarki , ko ni sa'anki ne da zaki dinga ja min tsaki yayi tmbyr yana murd'e mata hannu qara ta saki mara sauti tare da cewa "a'a kayi hakuri hannuna zafi bai mata magana ba ya sausauta rikon da yayiwa hannun tare da bud'e tafin hannun ya tsurawa tsakiyar hannunta kyawar Idanunshi yana kallo , a hankali ya d'aura dayan hannunsa ciki ya fara mata tafiyar tsutsa wani irin tsalle hade da bugawa zuciyar tanweer yayi take tsigar jikinta suka mike kasa cewa komai tayi illa numfashin da take saukewa da kyar tare da jin wani sauyi na dabam a sansar jikinta. Shima wani irin abu yake ji yana masa yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ya haddasawa qirjinsa tsananta bugawa wani tunani yayi gara ya sake musguna mata kafin su rabu ,wayarsa ya d'auka ya soma danne danne bayan kmr second biyu ya kira sunan eku remo dake tukasu ."eku ka duba wayarka na tura maka sako eku yace "noted boss ya tura wa su anas dake bayansa Sako kamar yadda ya turawa eku sannan ya koma ya jingina bayansa ya runtse idanunshi .."
motar bata tsaya a koina ba sai gaban katon get din Rita Lori hotel dake onipan , get din already a bud'e yake kamar Koda yaushe security's ne tam ciki da wajen hotel din saboda manya masu kudi da kusoshin gwanati dake zuwa da manya manyan yan fashi da makami , gurin fitowa daga ciki hotel din dabam haka zalika gurin shiga dabam , eku ya sanya hancin motarsa cikin Rita Lori, d'aya daga cikin security's din gurin ya mike da sauri ya zare karfen da sakale Wanda ke bawa mutun damar shiga, eku ya samu guri ya soma k'okarin parking adaidai lokacin da motar alqali danasu anas ya shigo
haraban hotel ne dake da bangare dabam dabam dan shakatawa sam tanweer bata fahimci Inda suke ba saboda ranta dake 'bace .
a natse jaguwa ya fito ya zagayo bangaren da take zaune ya bud' mata kofa "fito ko ".ya fad'a yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa
ta yunkura a hankali ta fito tana jiran ta ganta a haraban gidansu kawai ta ganta a Rita Lori hotel a hankali ta dinga bin gurin da kallo qirjinta na dokawa da matsanacin karfi tana son gano Inda take bata Ankara ba taji ya riko tsintsiyar hannunta ya fara tafiya daita zuwa cikin had'ad'd'en club din dake ciki, banda sautin kidi da waka baka Jin sautin komai "Ina ne nan ka kawoni ? tayi masa tambayar muryarta a tsarke "gurin shakatawa yayi maganar a dake yana cigaba da tafiya daita yayinda har lokacin hannunta na cikin nashi jikinta na rawa taja ta tsaya qirjinta na wani irin bugu fiyye da kaida juyowa yayi ya tsaida idanunshi a kanta take ya fahimci damuwar data shiga adalilin ganinta a Inda suke "gida mukayi da Kai zaka Kai ni me yasa zaka kawoni nan ?shiru yayi kawai yana bin qaramin bakinta da kallo yana jin kmr ya rungumota jikinsa ya hau sotsan lips dinta ." ni gaskiya gida nake son zuwa ba nan ba ka Kai gidanmu tayi maganar kamar zatayi kuka dan tuni hawaye sun gama cika mata Ido kafin kace me hawaye sun shiga turereniyar zubowa har da shesheka hankalinsa ya tashi dan hk cikin tsarkewar murya yace "Kinga dan Allah ki kwantar da hankalinki bazan cutar dake ba Kuma bazan bar kowa ya cutar dake ba domin ba haka yasa na d'aukoki ba dan haka ki natsu ki kwantar da hankalinki ya dan yi shiru dan jin me zatace itama shiru tayi saboda jin maganrsa " kennan idan ta fahimci maganarsa shine d'an fashin daya d'aukota daga gaban iyayenta ? wani irin bugu gabanta ya sake yi da karfi kafin daga bisani qirjinta ya shiga dukan uku uku da numfashinta dake k'okarin tsayawa hankalinta yayi matukar tashi ta dinga maimaita kalmarsa ta karshe daya furta ."
a hankali ta shiga girgiza Kai "no no impossible bashi bane sam bai yi kama da irin wad'an nan mutane ba dukkanin alamun sun nuna shi din mutumin kirki ne ya dai taimaketa daga hannun yan fashi ne zuciyarta ta tsayu akan haka ,cikin natsuwa ya juya ya cigaba da tafiya cikin Isa da izza ya barta tsaye adaidai lokacin da alqali ya fito daga cikin motarsa wani yawu ta hadeye tana qoqarin daidaita numfashinta da natsuwarta ta biyo hanyar da ta ga yabi tana waige waige karaf idanunta ya sauka akan alqali da hannunsa yayi mata alamar ta tsaya amman dake a tsorace take cikin sauri ta shiga d'aga ka'fafunta kmr walkiya ya nemeta ya rasa Yana nan tsaye su anas suka fito daya bayan daya suka wuce ta gabansa kowanne ya kama gabansa kasancewar kowannensu akwai bangaren da yafi so ."
*******
Tsaye tanweer tayi aguri d'aya kamar wacce aka dasa tsabar tashin hankali Inda ta tsinci kanta a yau din nan , ta rungume hannuwanta duka aqirji har loakcin sauti ne ke tashi akoina acikin Rita Lori yayinda jaguwa tuni ya samu guri ya zauna akan d'aya daga cikin fararen kujerarun dake gurin ta waiga bangarenta na dama tsaye taga wasu matasan mata su biyu akan stage daya sanye da kaya wando da riga yellow dinki gbamu gbamu ka'fafunta sanye da sander shima baki hannunta rike da speaker tana rera waka yayinda yaranata ke mata amshi dayar mata itama sanye da wando da riga sai dai nata kalar ja ne gbdy haraban gurin shirye yake da fararen kujeru da table a tsakiya ."
tun daga nesa mawakiyar ta fara bud'e hakoranta dan ganin anas na shigowa nan take salon wakar ya canza salo ta soma masa waka tana sake fad'ada fuskarta da murmushin irin nasu na gogaggun yan duniya Shima murmushi ya sakar mata sannan ya soma qarasowa Inda take itama ta nufo shi suka rungume juna har da kiss ta manna masa a goshi kana ya nufi gurin empty chairs ya samu guri ya zauna zamansa ke da wuya ma'aikatan gurin suka qaraso garesa tare da kwalaben giya da soyayyen nama da yaji yaji domin sun san irin abinda yake bukata kenan sa'banin jaguwa da malt kawai yake sha idan yazo.
muryarta a raunane tace " aikin banza kawai Nima daga yau ai bazaka sake ganin ko me kama dani bane tayi mgnr tana jan dogon tsaki shiru yayi yana ciza gefen lips dinsa can kuma ya murtuke fuskarsa yace "wannan shine Karonki na farko Kuma Ina son ya zamo Karo na karshe karki yarda ki sake min tsaki a rayuwarki , ko ni sa'anki ne da zaki dinga ja min tsaki yayi tmbyr yana murd'e mata hannu qara ta saki mara sauti tare da cewa "a'a kayi hakuri hannuna zafi bai mata magana ba ya sausauta rikon da yayiwa hannun tare da bud'e tafin hannun ya tsurawa tsakiyar hannunta kyawar Idanunshi yana kallo , a hankali ya d'aura dayan hannunsa ciki ya fara mata tafiyar tsutsa wani irin tsalle hade da bugawa zuciyar tanweer yayi take tsigar jikinta suka mike kasa cewa komai tayi illa numfashin da take saukewa da kyar tare da jin wani sauyi na dabam a sansar jikinta. Shima wani irin abu yake ji yana masa yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ya haddasawa qirjinsa tsananta bugawa wani tunani yayi gara ya sake musguna mata kafin su rabu ,wayarsa ya d'auka ya soma danne danne bayan kmr second biyu ya kira sunan eku remo dake tukasu ."eku ka duba wayarka na tura maka sako eku yace "noted boss ya tura wa su anas dake bayansa Sako kamar yadda ya turawa eku sannan ya koma ya jingina bayansa ya runtse idanunshi .."
motar bata tsaya a koina ba sai gaban katon get din Rita Lori hotel dake onipan , get din already a bud'e yake kamar Koda yaushe security's ne tam ciki da wajen hotel din saboda manya masu kudi da kusoshin gwanati dake zuwa da manya manyan yan fashi da makami , gurin fitowa daga ciki hotel din dabam haka zalika gurin shiga dabam , eku ya sanya hancin motarsa cikin Rita Lori, d'aya daga cikin security's din gurin ya mike da sauri ya zare karfen da sakale Wanda ke bawa mutun damar shiga, eku ya samu guri ya soma k'okarin parking adaidai lokacin da motar alqali danasu anas ya shigo
haraban hotel ne dake da bangare dabam dabam dan shakatawa sam tanweer bata fahimci Inda suke ba saboda ranta dake 'bace .
a natse jaguwa ya fito ya zagayo bangaren da take zaune ya bud' mata kofa "fito ko ".ya fad'a yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa
ta yunkura a hankali ta fito tana jiran ta ganta a haraban gidansu kawai ta ganta a Rita Lori hotel a hankali ta dinga bin gurin da kallo qirjinta na dokawa da matsanacin karfi tana son gano Inda take bata Ankara ba taji ya riko tsintsiyar hannunta ya fara tafiya daita zuwa cikin had'ad'd'en club din dake ciki, banda sautin kidi da waka baka Jin sautin komai "Ina ne nan ka kawoni ? tayi masa tambayar muryarta a tsarke "gurin shakatawa yayi maganar a dake yana cigaba da tafiya daita yayinda har lokacin hannunta na cikin nashi jikinta na rawa taja ta tsaya qirjinta na wani irin bugu fiyye da kaida juyowa yayi ya tsaida idanunshi a kanta take ya fahimci damuwar data shiga adalilin ganinta a Inda suke "gida mukayi da Kai zaka Kai ni me yasa zaka kawoni nan ?shiru yayi kawai yana bin qaramin bakinta da kallo yana jin kmr ya rungumota jikinsa ya hau sotsan lips dinta ." ni gaskiya gida nake son zuwa ba nan ba ka Kai gidanmu tayi maganar kamar zatayi kuka dan tuni hawaye sun gama cika mata Ido kafin kace me hawaye sun shiga turereniyar zubowa har da shesheka hankalinsa ya tashi dan hk cikin tsarkewar murya yace "Kinga dan Allah ki kwantar da hankalinki bazan cutar dake ba Kuma bazan bar kowa ya cutar dake ba domin ba haka yasa na d'aukoki ba dan haka ki natsu ki kwantar da hankalinki ya dan yi shiru dan jin me zatace itama shiru tayi saboda jin maganrsa " kennan idan ta fahimci maganarsa shine d'an fashin daya d'aukota daga gaban iyayenta ? wani irin bugu gabanta ya sake yi da karfi kafin daga bisani qirjinta ya shiga dukan uku uku da numfashinta dake k'okarin tsayawa hankalinta yayi matukar tashi ta dinga maimaita kalmarsa ta karshe daya furta ."
a hankali ta shiga girgiza Kai "no no impossible bashi bane sam bai yi kama da irin wad'an nan mutane ba dukkanin alamun sun nuna shi din mutumin kirki ne ya dai taimaketa daga hannun yan fashi ne zuciyarta ta tsayu akan haka ,cikin natsuwa ya juya ya cigaba da tafiya cikin Isa da izza ya barta tsaye adaidai lokacin da alqali ya fito daga cikin motarsa wani yawu ta hadeye tana qoqarin daidaita numfashinta da natsuwarta ta biyo hanyar da ta ga yabi tana waige waige karaf idanunta ya sauka akan alqali da hannunsa yayi mata alamar ta tsaya amman dake a tsorace take cikin sauri ta shiga d'aga ka'fafunta kmr walkiya ya nemeta ya rasa Yana nan tsaye su anas suka fito daya bayan daya suka wuce ta gabansa kowanne ya kama gabansa kasancewar kowannensu akwai bangaren da yafi so ."
*******
Tsaye tanweer tayi aguri d'aya kamar wacce aka dasa tsabar tashin hankali Inda ta tsinci kanta a yau din nan , ta rungume hannuwanta duka aqirji har loakcin sauti ne ke tashi akoina acikin Rita Lori yayinda jaguwa tuni ya samu guri ya zauna akan d'aya daga cikin fararen kujerarun dake gurin ta waiga bangarenta na dama tsaye taga wasu matasan mata su biyu akan stage daya sanye da kaya wando da riga yellow dinki gbamu gbamu ka'fafunta sanye da sander shima baki hannunta rike da speaker tana rera waka yayinda yaranata ke mata amshi dayar mata itama sanye da wando da riga sai dai nata kalar ja ne gbdy haraban gurin shirye yake da fararen kujeru da table a tsakiya ."
tun daga nesa mawakiyar ta fara bud'e hakoranta dan ganin anas na shigowa nan take salon wakar ya canza salo ta soma masa waka tana sake fad'ada fuskarta da murmushin irin nasu na gogaggun yan duniya Shima murmushi ya sakar mata sannan ya soma qarasowa Inda take itama ta nufo shi suka rungume juna har da kiss ta manna masa a goshi kana ya nufi gurin empty chairs ya samu guri ya zauna zamansa ke da wuya ma'aikatan gurin suka qaraso garesa tare da kwalaben giya da soyayyen nama da yaji yaji domin sun san irin abinda yake bukata kenan sa'banin jaguwa da malt kawai yake sha idan yazo.