Sashe 48
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yayi d'an murmushin gefen baki wanda ya bayyana ainihin sirrin kyawun da Allah yayi masa "Ina ce kince zaki tona min asiri byn kin bar gidan nan ? "tayi saurin girgiza masa Kai alamun a'a "bazan yi ba na maka wannan alkwarin duk runtsi duk wuya bazan aikata hakan gareka ba muddin ka fad'a min ".
"kada ki damu idan kin shirya fad'awa duniya kiyi karki fasa , idan kin koma gida ki tara gbdy 'yan jaridan garin nan ki sheida musu cewar Adnan dan fashi ne abinda nayi Imani dashi Allah bazai basu nasara akaina ba , mahaifiyata tana tsaye a kaina da adduointa haka mutane da dama suna min addua , duk da Ina aikata zunubai Allah zai tsareni daga sharrin duk wani jami'n tsaron albarkancin adduar mahaifiya data mutanen kirki ."
shiru tayi tana kallonsa hawaye na gangaro mata cike da sanyin jiki ta zare hannuwanta dake cikin nasa ta soma k'okarin zare jikinta daga garesa ,yana kallonta tayi baya da kujeran da take zaune ta maida jikinta ta kwanta tana mai runtse idanunta , yatsun hannunta ya kamo bai san yadda akayi ba ya tura cikin bakinsa ya fara tsotsa , wani iri ta dinga ji a sansar jikinta kmr ana zarar ranta , tayi k'okari cirewa ya rike yatsun da karfi yana cigaba da tsotsa kamar ya samu sweet sai daya tsotsa son ranshi sannan ya cire bakinsa ya ciro hanky ya goge mata hancinta dake digar jini yana cewa "ki kwantar da hankalinki zan fad'a miki ko waye amman ba yau ba ". yana gama fad'ar haka ya sakar mata hannu ya bud'e murfin motar ya fito ya zagayo bangarenta da take ya bud'e mata ta fito jiki a sanyaye, ya d'auki ledar maganin da aka basu ta dubeshi fuska da hawaye .
bai tsaya bi ta kanta ba ya riko hannunta ta turje alamun bazata ba ya juyo ya watsa mata idanunshi fuskarsa a d'aure "karki min taurin kai " ya fada tare da sake juyawa suka shiga cikin gidan bakinsa d'auke da addua (bismillahi walajna
wa bismillahi kharajna wa'allahi rabana tawakkalna ) tana jinjinawa girman iliminsa, gashi tantiri gashi malami ta fad'a acikin ranta .
Kai tsaye d'akinta ya shiga daita ya kamota ya zaunar daita abakin gado ya janyo kujerar madubi ya zauna yana bin d'akin da Kallo duk ta hargitsa d'akin ko d'azu daya shigo yaso yayi magana yanayinta yasa ya share ya girgiza Kansa sannan ya fuskanceta ,baya jin dadin yadda take d'aga hankalinta akan gida ,
shi bashi da niyyar cutar daita , ko abinda ya faru daren shekaranjiya ma ba yin Kansa bane itace sila , tillastawarta ce ta janyo hakan ta faru ban cin haka babu abinda zai kai shi aikata zina daita.
"tan ...!
Ya kira sunanta cikin kasalalliyar muryarsa yana sake kamo hannunta tare da kafeta da tsumammun idanunshi masu kashe mata sansar jiki , d'ago idanunta tayi ta zuba masa tana sauraronsa tare da jin wani iri a sansar jikinta duk sanda zata kalleshi sai taji wannan yanayi wanda babu tantama na qunar da take masa ne . "wanda ya tura mu fashi gidanku bashi da hannun cikin zamanki tare damu , rikeki da nayi Kuma nayi amfani da maganar da mukayi dashi a karshen maganarmu cewa "yayi yana da wasu target akanki a dawo dake ya aiwatar da nufinsa wannan shine dalilin da yasa na rikeki ba dan raina na so ba ".
"Dan ranka na so dai ka rikeni idan ba haka ba meye aciki ? tayi maganar a matukar fusace " ka mayar dani Inda ka d'auko ko ka fad'i wanda ya turaku gidanmu kawai a wuce gurin , ya runtse idanunshi yana nazari wasu abubuwa akanta .
ta dubeshi idanunta cike da ruwan hawaye "adnan ka d'auke ni a daren nan ka mayardani gidanmu dukkanin alamun sun nuna min iyayena na cikin tsananin damuwar rashina da.... ...."
"na sani Kuma zan mayar dake amman ba yau ba ki bani lokaci wallahi zan mayar dake akwai binciken da nake da zarar na gama zamammu tare zai zama tarihi ".
ta matso kusa dashi sosai har gwiwowinsu na gogan juna "naji amman dan Allah ka sanar dani Wanda ya tura ku gidanmu fashi ?ya girgiza mata Kai sannan yace "idan ma kika ji ko waye ba lallai ki yarda ba, Killa Kuma ma kiji kin tsanani kanki sannan tabbas wasu rigingimu zasu faru saboda kusancin dake tsakanin mahaifinki da wanda ya bamu aikin ." ta kamo hannunsa ta rike gam cikin wani yanayi "cikin dangin dad dina ne ko na mum dina ke son ganin bayan iyayena da ni kaina ? ya girgiza mata Kai alamun "a'a"to sanar dani dan Allah zan barwa cikina bazan ta'ba fad'awa kowa ba ".
Shiru yayi yana nazari akan lamarin ya fad'a mata ne ko ya shareta "abinda yasani tabbas idan batun
ya fito ya sa'bawa dokarsu domin a aikinsu babu wannan tsarin ,duk runtsi duk wuya ba'a tonawa juna asiri tunda tun farko da wajewa ake tsara komai ba'a juyawa juna baya.
ta katse masa tunani ta hanyar cewa "kana ganin zan iya tona maka asiri ne ?" Allah na dai fad'a ne amman bazan iya aikata hakan ba. "na sani dan fad'awa soyayya ba abu ne me sauki ba da har zaki tona asirin masoyinki I know you can't do that to me tanweer bazaki iya fad'ar komai akaina ba saboda qaunar da kike min."
ta lumshe tsumammun idanunta na second biyu tare da jan tsaki acikin zuciyarta dan muddin tayi a fili balai zai mata a hankali ta bud'e idanunta akan kyakkyawar fuskarsa "ba wannan story din na tambayeka ba ,ka ajiye batun wani soyayya dan a yanzu babu ita acikin raina buqatata ka min bayani wanda yasakaka aikin bana son jan aji da salo tayi mgnr tana murgud'a masa k'aramin bakinta .yayi murmushin gefen baki yace "to da gaske zaki rufa min asiri agurin iyayenki ? da sauri tace "me zai hana in bukatar hakan ya taso ?"
"sannan Ina fatan zaki fahimceni ?" ta gyada masa alamun zata fahimcesa, shiru tayi tana jiran ya faiyace mata Komai kawai taga ya zare hannunsa ya mike tsaye tare da zura hannuwansa duka cikin aljihunsa , a hankali ya juya mata baya yayi taku zuwa daf da kofar bayinta ya tsaya tare da waigowa yace "ni zaki yaudara ko ? ta girgiza masa Kai alamun "a'a "karya kike tanweer yaudarata zakiyi dan zuciyata bata yarda dake ba duk da d'arurar soyayyata dake cikin kwayar idanunki da zuciyarki kina son na fad'a miki wanda ya tura mu fashi gidanku sai ku taru ke da jami'an tsaro ku cutar damu ko ?
yana rufe baki yaji ta rungumesa tsam ta bayansa tana cewa "wallahi kaji na rantse maka bazan sheidawa kowa ba ,bazan zamo me Saka hannu gurin cutar da kai ba ,ya juyo daita gabansa suka fuskanci juna "dame zaki gamsar dani bayan tun farko kice da bakinki kika fad'a min zaki tona min asiri ?" ta tsugunna gwiwowinta biyu a kasa ",ka yarda dani Adnan na rantse maka bazan aikata hakan ba ". ya tako a hankali ya tsugunna a gabanta "na sani bazaki fad'a ba amman ni ba mahaukaci bane da zan fad'a miki wanda ya tura mu a aiki gidanku , babu wannan ajandar acikin aikinmu ko gaban alqali za'a Kai d'aya daga cikinmu da wahala ya fad'a ,kada ki damu ki bar son jin komai gida ne dai zan kaiki a duk sanda wa'adi ya kai ya fad'a yana janyota jikinsa ya makaleta tare da Kai bakinsa daidai kunnenta "ki K'ara natsuwa da jin dumin jikina ."
Tayi shiru zuciyarta na quna da tuttukin bakinciki ,duk abinda take tana yi ne dan ya fad'a mata wanda ya bashi aikin amman shine zai rainawa kansa hankali yace ita ya rainawa ?" cike da matsanacin bakinciki fixge jikinta tace " kar Allah yasa ka fad'a kuma Allah ya Isa da rungumata da kayi ban yafe maka ba mugu kawai me zuciyar dutse duk irin rantsuwar dana yi maka bai sa ka yarda dani ba saboda muguwar zuciya irin taka ." cikin dariya ya sake janyota jikinsa sosai ya rungumeta tsam yana busa mata numfashinsa tare da cewa "kada ki damu da irin zuciyata dan babu abinda zai qareki dashi Allah ya Isa Kuma daman allah isashe ne ko baki ce ba , wayonki yayi matukar burgeni I love it keep it up yayi mata kiss a goshi sannan yace "zaki cigaba da zama da Adnan har zuwa sanda yaga damar maidake gidanku sannan kiyi k'okari ki rage wannan soyayyar da kike masa idan ma da hali ki cireta gbdy ya saketa ya koma jikin window ya tsaya yana kallon farfajiyar gidan kusan minti biyar yana tsaye sannan ya juyo "me zaki ce akawo miki kici ki sha magani ? babu abinda zanci ta fad'a a fusace tana dubansa hawaye na tsiyayowa akan quncinta "daman Kin saba kwana da yunwa idan shi kike ra'ayi fine ,I don't care ya nufi kofar fita daga d'akin ya barta cikin tsananin damuwa da sake shiga tashin hankali ."
"kada ki damu idan kin shirya fad'awa duniya kiyi karki fasa , idan kin koma gida ki tara gbdy 'yan jaridan garin nan ki sheida musu cewar Adnan dan fashi ne abinda nayi Imani dashi Allah bazai basu nasara akaina ba , mahaifiyata tana tsaye a kaina da adduointa haka mutane da dama suna min addua , duk da Ina aikata zunubai Allah zai tsareni daga sharrin duk wani jami'n tsaron albarkancin adduar mahaifiya data mutanen kirki ."
shiru tayi tana kallonsa hawaye na gangaro mata cike da sanyin jiki ta zare hannuwanta dake cikin nasa ta soma k'okarin zare jikinta daga garesa ,yana kallonta tayi baya da kujeran da take zaune ta maida jikinta ta kwanta tana mai runtse idanunta , yatsun hannunta ya kamo bai san yadda akayi ba ya tura cikin bakinsa ya fara tsotsa , wani iri ta dinga ji a sansar jikinta kmr ana zarar ranta , tayi k'okari cirewa ya rike yatsun da karfi yana cigaba da tsotsa kamar ya samu sweet sai daya tsotsa son ranshi sannan ya cire bakinsa ya ciro hanky ya goge mata hancinta dake digar jini yana cewa "ki kwantar da hankalinki zan fad'a miki ko waye amman ba yau ba ". yana gama fad'ar haka ya sakar mata hannu ya bud'e murfin motar ya fito ya zagayo bangarenta da take ya bud'e mata ta fito jiki a sanyaye, ya d'auki ledar maganin da aka basu ta dubeshi fuska da hawaye .
bai tsaya bi ta kanta ba ya riko hannunta ta turje alamun bazata ba ya juyo ya watsa mata idanunshi fuskarsa a d'aure "karki min taurin kai " ya fada tare da sake juyawa suka shiga cikin gidan bakinsa d'auke da addua (bismillahi walajna
wa bismillahi kharajna wa'allahi rabana tawakkalna ) tana jinjinawa girman iliminsa, gashi tantiri gashi malami ta fad'a acikin ranta .
Kai tsaye d'akinta ya shiga daita ya kamota ya zaunar daita abakin gado ya janyo kujerar madubi ya zauna yana bin d'akin da Kallo duk ta hargitsa d'akin ko d'azu daya shigo yaso yayi magana yanayinta yasa ya share ya girgiza Kansa sannan ya fuskanceta ,baya jin dadin yadda take d'aga hankalinta akan gida ,
shi bashi da niyyar cutar daita , ko abinda ya faru daren shekaranjiya ma ba yin Kansa bane itace sila , tillastawarta ce ta janyo hakan ta faru ban cin haka babu abinda zai kai shi aikata zina daita.
"tan ...!
Ya kira sunanta cikin kasalalliyar muryarsa yana sake kamo hannunta tare da kafeta da tsumammun idanunshi masu kashe mata sansar jiki , d'ago idanunta tayi ta zuba masa tana sauraronsa tare da jin wani iri a sansar jikinta duk sanda zata kalleshi sai taji wannan yanayi wanda babu tantama na qunar da take masa ne . "wanda ya tura mu fashi gidanku bashi da hannun cikin zamanki tare damu , rikeki da nayi Kuma nayi amfani da maganar da mukayi dashi a karshen maganarmu cewa "yayi yana da wasu target akanki a dawo dake ya aiwatar da nufinsa wannan shine dalilin da yasa na rikeki ba dan raina na so ba ".
"Dan ranka na so dai ka rikeni idan ba haka ba meye aciki ? tayi maganar a matukar fusace " ka mayar dani Inda ka d'auko ko ka fad'i wanda ya turaku gidanmu kawai a wuce gurin , ya runtse idanunshi yana nazari wasu abubuwa akanta .
ta dubeshi idanunta cike da ruwan hawaye "adnan ka d'auke ni a daren nan ka mayardani gidanmu dukkanin alamun sun nuna min iyayena na cikin tsananin damuwar rashina da.... ...."
"na sani Kuma zan mayar dake amman ba yau ba ki bani lokaci wallahi zan mayar dake akwai binciken da nake da zarar na gama zamammu tare zai zama tarihi ".
ta matso kusa dashi sosai har gwiwowinsu na gogan juna "naji amman dan Allah ka sanar dani Wanda ya tura ku gidanmu fashi ?ya girgiza mata Kai sannan yace "idan ma kika ji ko waye ba lallai ki yarda ba, Killa Kuma ma kiji kin tsanani kanki sannan tabbas wasu rigingimu zasu faru saboda kusancin dake tsakanin mahaifinki da wanda ya bamu aikin ." ta kamo hannunsa ta rike gam cikin wani yanayi "cikin dangin dad dina ne ko na mum dina ke son ganin bayan iyayena da ni kaina ? ya girgiza mata Kai alamun "a'a"to sanar dani dan Allah zan barwa cikina bazan ta'ba fad'awa kowa ba ".
Shiru yayi yana nazari akan lamarin ya fad'a mata ne ko ya shareta "abinda yasani tabbas idan batun
ya fito ya sa'bawa dokarsu domin a aikinsu babu wannan tsarin ,duk runtsi duk wuya ba'a tonawa juna asiri tunda tun farko da wajewa ake tsara komai ba'a juyawa juna baya.
ta katse masa tunani ta hanyar cewa "kana ganin zan iya tona maka asiri ne ?" Allah na dai fad'a ne amman bazan iya aikata hakan ba. "na sani dan fad'awa soyayya ba abu ne me sauki ba da har zaki tona asirin masoyinki I know you can't do that to me tanweer bazaki iya fad'ar komai akaina ba saboda qaunar da kike min."
ta lumshe tsumammun idanunta na second biyu tare da jan tsaki acikin zuciyarta dan muddin tayi a fili balai zai mata a hankali ta bud'e idanunta akan kyakkyawar fuskarsa "ba wannan story din na tambayeka ba ,ka ajiye batun wani soyayya dan a yanzu babu ita acikin raina buqatata ka min bayani wanda yasakaka aikin bana son jan aji da salo tayi mgnr tana murgud'a masa k'aramin bakinta .yayi murmushin gefen baki yace "to da gaske zaki rufa min asiri agurin iyayenki ? da sauri tace "me zai hana in bukatar hakan ya taso ?"
"sannan Ina fatan zaki fahimceni ?" ta gyada masa alamun zata fahimcesa, shiru tayi tana jiran ya faiyace mata Komai kawai taga ya zare hannunsa ya mike tsaye tare da zura hannuwansa duka cikin aljihunsa , a hankali ya juya mata baya yayi taku zuwa daf da kofar bayinta ya tsaya tare da waigowa yace "ni zaki yaudara ko ? ta girgiza masa Kai alamun "a'a "karya kike tanweer yaudarata zakiyi dan zuciyata bata yarda dake ba duk da d'arurar soyayyata dake cikin kwayar idanunki da zuciyarki kina son na fad'a miki wanda ya tura mu fashi gidanku sai ku taru ke da jami'an tsaro ku cutar damu ko ?
yana rufe baki yaji ta rungumesa tsam ta bayansa tana cewa "wallahi kaji na rantse maka bazan sheidawa kowa ba ,bazan zamo me Saka hannu gurin cutar da kai ba ,ya juyo daita gabansa suka fuskanci juna "dame zaki gamsar dani bayan tun farko kice da bakinki kika fad'a min zaki tona min asiri ?" ta tsugunna gwiwowinta biyu a kasa ",ka yarda dani Adnan na rantse maka bazan aikata hakan ba ". ya tako a hankali ya tsugunna a gabanta "na sani bazaki fad'a ba amman ni ba mahaukaci bane da zan fad'a miki wanda ya tura mu a aiki gidanku , babu wannan ajandar acikin aikinmu ko gaban alqali za'a Kai d'aya daga cikinmu da wahala ya fad'a ,kada ki damu ki bar son jin komai gida ne dai zan kaiki a duk sanda wa'adi ya kai ya fad'a yana janyota jikinsa ya makaleta tare da Kai bakinsa daidai kunnenta "ki K'ara natsuwa da jin dumin jikina ."
Tayi shiru zuciyarta na quna da tuttukin bakinciki ,duk abinda take tana yi ne dan ya fad'a mata wanda ya bashi aikin amman shine zai rainawa kansa hankali yace ita ya rainawa ?" cike da matsanacin bakinciki fixge jikinta tace " kar Allah yasa ka fad'a kuma Allah ya Isa da rungumata da kayi ban yafe maka ba mugu kawai me zuciyar dutse duk irin rantsuwar dana yi maka bai sa ka yarda dani ba saboda muguwar zuciya irin taka ." cikin dariya ya sake janyota jikinsa sosai ya rungumeta tsam yana busa mata numfashinsa tare da cewa "kada ki damu da irin zuciyata dan babu abinda zai qareki dashi Allah ya Isa Kuma daman allah isashe ne ko baki ce ba , wayonki yayi matukar burgeni I love it keep it up yayi mata kiss a goshi sannan yace "zaki cigaba da zama da Adnan har zuwa sanda yaga damar maidake gidanku sannan kiyi k'okari ki rage wannan soyayyar da kike masa idan ma da hali ki cireta gbdy ya saketa ya koma jikin window ya tsaya yana kallon farfajiyar gidan kusan minti biyar yana tsaye sannan ya juyo "me zaki ce akawo miki kici ki sha magani ? babu abinda zanci ta fad'a a fusace tana dubansa hawaye na tsiyayowa akan quncinta "daman Kin saba kwana da yunwa idan shi kike ra'ayi fine ,I don't care ya nufi kofar fita daga d'akin ya barta cikin tsananin damuwa da sake shiga tashin hankali ."