Sashe 57
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
jaguwa na fita daga d'akin gidan ya bari gbdy zuwa asibiti Kai ziyara sai dai tafiya kad'an yayi ya fahimci ana binsa abaya , ilai kuwa yana duba mirrow din motarsa dcp lawan numan ya gani zaune yana biye dashi nan take ya qara gudu shima ya biyosa a guje sunyi tafiya me nesa dcp na biye dashi daf da zai sha gaban jaguwa ya ciro bindigar ya harbi tayar motar dcp cak motar ta tsaya daga mugun gudun da take Allah ya taimakesa motar bata hantsila ba , yaja tsaki yana cewa zaku rasa ranku akaina idan baku daina bibiyata ba ya canza hanya ya cigaba da tafiya yana sauke numfashi ."
Cike da rashin kuzari dcp ya dawo office ya tara yaransa gbdy ya Kalli Inda babban yaronsa yake zaune "meye nazarinka akan wannan lamarin na kwamushe diyar minister da danfashin nan yayi yaki dawo daita sannan yaki bukatar komai daga hannun iyayenta ?"ni fa bansan abinda zance ba wannan lamari yafi karfin tunanina" kana ganin shigowar yan fashi gidan minister hakan bashi da halaka dana jikin minister ?
"Nima na fara tunanin akwai saka hannun wani dake tare da minister dan mutun abun tsoro ne zasu iya aikata komai amman Kuma bai zama lallai zarginka ya zamo gaskiya ba dan idan da saka hannun wasu zuwa yanzu zamuga alama" "haka ne Kuma nan suka shiga nazari akan abubuwan dake faruwa suna nan zaune har karfe shida kira ya shigo wayar dcp ya d'auka "Yana d'auka sautin jaguwa ya karad'e gurin dake a handsfree ya Saka wayar "barka da yammaci masoyina "masoyinka Kuma ?eh mana masoyina dake bbiyata a duk Inda na Saka kafa kaga dole na kiraka da masoyi yakamata ace kasan Koni wanene shiyasa ma na kiraka na sanar da Kai wani Abu da baka sani ba .
cike da zakuwa dcp yace "Ina jinka a she dai kana bukatar mu tautauna kenan ? ya mike cike da hanzari yana cewa "Ina saurareka me yasa kake aikata abinda kake aikatawa ?"so kake kasan dalilin da yasa nake aikata hakan? dcp ya gyada masa kai kmr yana gabansa " amman Kuma sanin dalilin ba fa shine me mahimmam ba sanin mahimmam aikina yafi ."
"yanzu har aikin fashi da garkuwar da mutane yana da wani mahimmanci ? Sannan Kai fa masheki ne "kwarai kuwa mahimmancinsa ne ma yasa nake aikata shi da kwarin gwaiwa ,kace masheki a karshen maganarka waye na sheke ?
"ban sani ba amman Kai ai kasan me laifi ne ? "Kenan har yanzu ana kan kirana da me laifi ? Idan ni an kirani da mai laifi su tanko gote da tawagarsa fa me za'a kirasu dashi ? gskiya Kai din mai baseera ne ya kamata na tayaka murna sosai amman meye laifina akan abinda nake aikatawa ?"
"shikenan na yarda baka da laifi amman Ina son na had'u da Kai mu tautaunawa abu me mahimmanci nima yanzu zan goyi banyanka dan nasan akwai jami'an tsaro da dama da suke aiki karkashin ikonka masu kawo maka rahoto akanmu' "dakata dcp har yanzu ba'a haifi uwar d'an da zai min wayo ba" dcp ya runtse idanunshi yana shafa goshinsa " ni nan da wayona aka haifeni idan kaga na bar mutun to naga dama ne , dcp ya furzar da iska sannan yace "Kai karka dauka wannan takamar da kake samun sauki ne ko mafuta ,karka manta har yanzu Kai din me laifi ne a kasar nan "na dauka yalla'bai dan ka kirani da me laifi amman kasani masu aikata laifin irin nawa basa ta'ba shiga hannun yansanda domin a idon alumma ba masu laifi bane idan da naso da Kai kanka bazaka iya bincike akaina ba sannan da na kawar da Kai a dazu dan ba tayar motarka zan harba kwakwaluwarka zan fasa .
"ya kamata ka taimaki rayuwarka data iyalinka ka hutar da kanka da tunaninka akaina dan bazaka iya komai ba."
"ka min shiru barawon banza kawai Kuma me garkuwa da mutane " yalla'bai ka dai kirani da kwararren d'an fashi wannan nasan Ina yi amman garkuwa da mutane wannan ba aikina bane gurinsu tanko gote zaku samu cikakken bayanai masu yi ,ku daina bibiyata dan ga dukkanin alamun Kuna sa Ina Kara yin suna a duniya kunsa koina acikin garin nan sunan jaguwa kawai ake kira .
"idan aiki kuke bukata karku manta akwai yaran da kullum ake musu fayde sannan akwai yaran da kullum ake maidasu marayu saboda basu da gata arayuwaarsu da talakawan da basu ji ba basu gani ba aka sakasu shiga tashin hankali ,
aikin ne da yakamata Kuna tsaye akansu amman duk kun kasa daukar mataki Kuna zaune a office sanye da uniform din sharri ?"bari Kuji Ina kan zuwa kan aikinsu domin na hukuntasu bisa laifinsu tunda ku cin hanci ya hanaku bawa kasarku tsaron daya dace ".
"Ina ruwanka da wannan bangaren ?baka da hurumin hukunta ko ma wanene dan Kai ba kowa bane tamkar matacce dan kana shigowa hannu mutuwa ce zata tarbeka .
"nasani yalla'bai ni ba kowa bane Kuma duk daren dadewa zan mutu ko baka fad'a ba,Amman kasan da cewa Ina kishin kasata ni d'an kasa ne me kishin Kai Kuma na zabi farinciki al'uma akan mutuwa da komai Kuma zan hukunta azzaluman sannan na kawo karshen rayuwarsu.
"wallahi Kai sheidan ne "kwarai kuwa ka kirani da abinda yafi haka indai akan gaskiyata ne na yarda ."me ! dcp ya fad'a a razane shine dansanda Amman yafi shi shiga tashin hankali.
"Eh tamkar mota haka zamu cigaba da karawa da Kai Amman kasani a koda yaushe Ina gabanka daga nan har izuwa lokacin da zaka gane ba kuskure nake aikatawa ba domin kuwa ko za'a fito da gaskiyar a yanzu bazai shafe *KUSKUREN BAYA BA* shiru dcp yayi da sauran mutane suna sauraronsa "da zaku gane da Kun daina bincike akaina Ina fatan ka fahimta masoyi "tur da Hali irin naka yanzu yaushe zaka dawo da diyar minis ...."ai kafin ya karasa mgnr yaji kit wayar ta mutu tsaki dcp yaja yace "yanzu kenan bazamu iya kamashi ba ?da alama kam inji cewar daya daga ciki police din dake gurin "aikin banza kama wannan dan fashin dole ne Koda zan rasa rayuwata dole mu cigaba da bibiyarsa tunda da alamun har yanzu bai fahimci mun tura masa jami'n sirri ba dole zai shigo hannunmu a lokacin zai gane kuskuren da yake aikatawa sai yayi dayasani mara amfani wai shi me hukunta masu laifi , nida Kai ba masoya bane makiyan juna ne yadda kake bibiyar komai namu muma hk muna bibiyar komai naka ."
********
Tanweer zaune a bakin gado tayi shiru ta zuba uban tagumi tana tunanin shikenan ta sadaukar ita da iyayenta sai alahira idan da rabon zasu had'u dan bata ga al'amun zata koma garesu ba ta barwa Allah komai komai yayi zafi maganinsa Allah
a tsakanin wannan lokacin ta lura Kullum gidan cike yake da mutane da yammata kala dabam dabam , wasu masu fasali wasu marasa fali ga shaye shaye baka jin kamshi komai a gidan sai na wiwi da ta'ba da sauran kayan shaye shaye, wannan Abu na matukar daga mata hankali idan ta tuna da irin qaunar da take wa Adnan kullum kokari take taga ta yakicesa a rayuwata dan ingata nata rayuwar amman abun ya cutura kullum soyyarsa sake nunkuwa yake amman hakan bai hanata son komawa gida ba .
ganin yadda gidan ya rikice yasa take kulle kofar d'akinta dan bazata zauna akaita a baro ba .tun da jaguwa ya lura tana kulle kofar ya tsareta yayi mata gud warning "karki sake kulle kofar nan ko da kudin ubanki na gina gidan ?"
ranta a matukar bace tace " ba da kudin ubana ka gina ba hakazalika Kai ma bada kudin ubanka ka gina ba da kudin ubannen mutane ka gi... "bata k'arasa ba taji saukar mari akan quncinta "zaki sha wahala matuka a hannuna muddin zan dinga fada kina fad'a Kuma na rantse na sake ganin kin kulle kofar d'akin nan zaki ga yadda zanyi dake ."
Ya sake d'aukar fushi me tsanani daita bata damu ba duk sanda ya fad'a sai ta fad'a masa haka rayuwar tanweer ta cigaba a gidan jaguwa cikin rashin Jin dadi da kwanciyar hankali domin kuwa a maimakon abubuwansa yayi sauki sai yayi gaba tayi fushin tayi zagin tayi rashin kunya duk abanza dan bai canza ba sannan bai sauko daga fushin da yake daita ba dan haka ta sauko daga nata fushin tayi k'okarin shawo kansa amman ya faskara ta bishi har d'akinsa ta bashi hakuri amman yaki nan itama ta fita hanyarsa ko kallon kofar d'akinsa ta daina kullum cikin addua take Allah ya kawo mata d'auki ,adduar da batayi ada shi ya zamo abokin hirarta a yanzu ."
*****
Hajiya Zainab zaune cikin halin damuwar da take kawarta hjy saratu ta kawo mata ziyara tare da diyarta mardiyya wacce ta kasance Kawa ga tanweer byn sun gaisa suka samu guri suka zauna nan ta fara bawa hjy zainab hakuri" addau zamu cigaba dayi komai zai daidata inshallahu karki sa tunani a ranki ,Allah bazai ta'ba had'a mana dadi gbdy ba idan Kuma ya had'a to wallahi mu tambayi kanmu ".hjy zainab ta kalleta cike da rauni ta girgiza Kai kawai bazan iya daina tunanin tanweer ba Allah na gode maka ban ta'ba tsammanin zan shiga tashin hankali irin haka ba a she haka iyayen da suka rasa yayansu suke ji idan akayi kidnapping dinsu ? Allah ka juyo da hankalin yan fashin nan suji tausayina dan zuciyata bazata juri rashin tan ba "hjy saratu tace" Ameen inshallahu zasu dawo daita cikin koshin lfy hjy zainab tayi shiru ta ma rasa mai zatace lamarin yan fashin Nan ya isheta hjy saratu ta Kalli hjy zainab tace "ki Kara hakuri ."
Cike da rashin kuzari dcp ya dawo office ya tara yaransa gbdy ya Kalli Inda babban yaronsa yake zaune "meye nazarinka akan wannan lamarin na kwamushe diyar minister da danfashin nan yayi yaki dawo daita sannan yaki bukatar komai daga hannun iyayenta ?"ni fa bansan abinda zance ba wannan lamari yafi karfin tunanina" kana ganin shigowar yan fashi gidan minister hakan bashi da halaka dana jikin minister ?
"Nima na fara tunanin akwai saka hannun wani dake tare da minister dan mutun abun tsoro ne zasu iya aikata komai amman Kuma bai zama lallai zarginka ya zamo gaskiya ba dan idan da saka hannun wasu zuwa yanzu zamuga alama" "haka ne Kuma nan suka shiga nazari akan abubuwan dake faruwa suna nan zaune har karfe shida kira ya shigo wayar dcp ya d'auka "Yana d'auka sautin jaguwa ya karad'e gurin dake a handsfree ya Saka wayar "barka da yammaci masoyina "masoyinka Kuma ?eh mana masoyina dake bbiyata a duk Inda na Saka kafa kaga dole na kiraka da masoyi yakamata ace kasan Koni wanene shiyasa ma na kiraka na sanar da Kai wani Abu da baka sani ba .
cike da zakuwa dcp yace "Ina jinka a she dai kana bukatar mu tautauna kenan ? ya mike cike da hanzari yana cewa "Ina saurareka me yasa kake aikata abinda kake aikatawa ?"so kake kasan dalilin da yasa nake aikata hakan? dcp ya gyada masa kai kmr yana gabansa " amman Kuma sanin dalilin ba fa shine me mahimmam ba sanin mahimmam aikina yafi ."
"yanzu har aikin fashi da garkuwar da mutane yana da wani mahimmanci ? Sannan Kai fa masheki ne "kwarai kuwa mahimmancinsa ne ma yasa nake aikata shi da kwarin gwaiwa ,kace masheki a karshen maganarka waye na sheke ?
"ban sani ba amman Kai ai kasan me laifi ne ? "Kenan har yanzu ana kan kirana da me laifi ? Idan ni an kirani da mai laifi su tanko gote da tawagarsa fa me za'a kirasu dashi ? gskiya Kai din mai baseera ne ya kamata na tayaka murna sosai amman meye laifina akan abinda nake aikatawa ?"
"shikenan na yarda baka da laifi amman Ina son na had'u da Kai mu tautaunawa abu me mahimmanci nima yanzu zan goyi banyanka dan nasan akwai jami'an tsaro da dama da suke aiki karkashin ikonka masu kawo maka rahoto akanmu' "dakata dcp har yanzu ba'a haifi uwar d'an da zai min wayo ba" dcp ya runtse idanunshi yana shafa goshinsa " ni nan da wayona aka haifeni idan kaga na bar mutun to naga dama ne , dcp ya furzar da iska sannan yace "Kai karka dauka wannan takamar da kake samun sauki ne ko mafuta ,karka manta har yanzu Kai din me laifi ne a kasar nan "na dauka yalla'bai dan ka kirani da me laifi amman kasani masu aikata laifin irin nawa basa ta'ba shiga hannun yansanda domin a idon alumma ba masu laifi bane idan da naso da Kai kanka bazaka iya bincike akaina ba sannan da na kawar da Kai a dazu dan ba tayar motarka zan harba kwakwaluwarka zan fasa .
"ya kamata ka taimaki rayuwarka data iyalinka ka hutar da kanka da tunaninka akaina dan bazaka iya komai ba."
"ka min shiru barawon banza kawai Kuma me garkuwa da mutane " yalla'bai ka dai kirani da kwararren d'an fashi wannan nasan Ina yi amman garkuwa da mutane wannan ba aikina bane gurinsu tanko gote zaku samu cikakken bayanai masu yi ,ku daina bibiyata dan ga dukkanin alamun Kuna sa Ina Kara yin suna a duniya kunsa koina acikin garin nan sunan jaguwa kawai ake kira .
"idan aiki kuke bukata karku manta akwai yaran da kullum ake musu fayde sannan akwai yaran da kullum ake maidasu marayu saboda basu da gata arayuwaarsu da talakawan da basu ji ba basu gani ba aka sakasu shiga tashin hankali ,
aikin ne da yakamata Kuna tsaye akansu amman duk kun kasa daukar mataki Kuna zaune a office sanye da uniform din sharri ?"bari Kuji Ina kan zuwa kan aikinsu domin na hukuntasu bisa laifinsu tunda ku cin hanci ya hanaku bawa kasarku tsaron daya dace ".
"Ina ruwanka da wannan bangaren ?baka da hurumin hukunta ko ma wanene dan Kai ba kowa bane tamkar matacce dan kana shigowa hannu mutuwa ce zata tarbeka .
"nasani yalla'bai ni ba kowa bane Kuma duk daren dadewa zan mutu ko baka fad'a ba,Amman kasan da cewa Ina kishin kasata ni d'an kasa ne me kishin Kai Kuma na zabi farinciki al'uma akan mutuwa da komai Kuma zan hukunta azzaluman sannan na kawo karshen rayuwarsu.
"wallahi Kai sheidan ne "kwarai kuwa ka kirani da abinda yafi haka indai akan gaskiyata ne na yarda ."me ! dcp ya fad'a a razane shine dansanda Amman yafi shi shiga tashin hankali.
"Eh tamkar mota haka zamu cigaba da karawa da Kai Amman kasani a koda yaushe Ina gabanka daga nan har izuwa lokacin da zaka gane ba kuskure nake aikatawa ba domin kuwa ko za'a fito da gaskiyar a yanzu bazai shafe *KUSKUREN BAYA BA* shiru dcp yayi da sauran mutane suna sauraronsa "da zaku gane da Kun daina bincike akaina Ina fatan ka fahimta masoyi "tur da Hali irin naka yanzu yaushe zaka dawo da diyar minis ...."ai kafin ya karasa mgnr yaji kit wayar ta mutu tsaki dcp yaja yace "yanzu kenan bazamu iya kamashi ba ?da alama kam inji cewar daya daga ciki police din dake gurin "aikin banza kama wannan dan fashin dole ne Koda zan rasa rayuwata dole mu cigaba da bibiyarsa tunda da alamun har yanzu bai fahimci mun tura masa jami'n sirri ba dole zai shigo hannunmu a lokacin zai gane kuskuren da yake aikatawa sai yayi dayasani mara amfani wai shi me hukunta masu laifi , nida Kai ba masoya bane makiyan juna ne yadda kake bibiyar komai namu muma hk muna bibiyar komai naka ."
********
Tanweer zaune a bakin gado tayi shiru ta zuba uban tagumi tana tunanin shikenan ta sadaukar ita da iyayenta sai alahira idan da rabon zasu had'u dan bata ga al'amun zata koma garesu ba ta barwa Allah komai komai yayi zafi maganinsa Allah
a tsakanin wannan lokacin ta lura Kullum gidan cike yake da mutane da yammata kala dabam dabam , wasu masu fasali wasu marasa fali ga shaye shaye baka jin kamshi komai a gidan sai na wiwi da ta'ba da sauran kayan shaye shaye, wannan Abu na matukar daga mata hankali idan ta tuna da irin qaunar da take wa Adnan kullum kokari take taga ta yakicesa a rayuwata dan ingata nata rayuwar amman abun ya cutura kullum soyyarsa sake nunkuwa yake amman hakan bai hanata son komawa gida ba .
ganin yadda gidan ya rikice yasa take kulle kofar d'akinta dan bazata zauna akaita a baro ba .tun da jaguwa ya lura tana kulle kofar ya tsareta yayi mata gud warning "karki sake kulle kofar nan ko da kudin ubanki na gina gidan ?"
ranta a matukar bace tace " ba da kudin ubana ka gina ba hakazalika Kai ma bada kudin ubanka ka gina ba da kudin ubannen mutane ka gi... "bata k'arasa ba taji saukar mari akan quncinta "zaki sha wahala matuka a hannuna muddin zan dinga fada kina fad'a Kuma na rantse na sake ganin kin kulle kofar d'akin nan zaki ga yadda zanyi dake ."
Ya sake d'aukar fushi me tsanani daita bata damu ba duk sanda ya fad'a sai ta fad'a masa haka rayuwar tanweer ta cigaba a gidan jaguwa cikin rashin Jin dadi da kwanciyar hankali domin kuwa a maimakon abubuwansa yayi sauki sai yayi gaba tayi fushin tayi zagin tayi rashin kunya duk abanza dan bai canza ba sannan bai sauko daga fushin da yake daita ba dan haka ta sauko daga nata fushin tayi k'okarin shawo kansa amman ya faskara ta bishi har d'akinsa ta bashi hakuri amman yaki nan itama ta fita hanyarsa ko kallon kofar d'akinsa ta daina kullum cikin addua take Allah ya kawo mata d'auki ,adduar da batayi ada shi ya zamo abokin hirarta a yanzu ."
*****
Hajiya Zainab zaune cikin halin damuwar da take kawarta hjy saratu ta kawo mata ziyara tare da diyarta mardiyya wacce ta kasance Kawa ga tanweer byn sun gaisa suka samu guri suka zauna nan ta fara bawa hjy zainab hakuri" addau zamu cigaba dayi komai zai daidata inshallahu karki sa tunani a ranki ,Allah bazai ta'ba had'a mana dadi gbdy ba idan Kuma ya had'a to wallahi mu tambayi kanmu ".hjy zainab ta kalleta cike da rauni ta girgiza Kai kawai bazan iya daina tunanin tanweer ba Allah na gode maka ban ta'ba tsammanin zan shiga tashin hankali irin haka ba a she haka iyayen da suka rasa yayansu suke ji idan akayi kidnapping dinsu ? Allah ka juyo da hankalin yan fashin nan suji tausayina dan zuciyata bazata juri rashin tan ba "hjy saratu tace" Ameen inshallahu zasu dawo daita cikin koshin lfy hjy zainab tayi shiru ta ma rasa mai zatace lamarin yan fashin Nan ya isheta hjy saratu ta Kalli hjy zainab tace "ki Kara hakuri ."