← Book details Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 61 OF 160

Sashe 61

Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

ahankali ya karaso har  Inda take  zaune   ta kamkame  rigarta  tare  da tsura masa idanunta tana kallonsa  Yana da matukar tsafta sosai  komai nasa yayi illarsa halaiyensa marasa kyau .
so take  ta gano  muninsa  ko wani makusa dake jikinsa dan qaunar da take masa ta fita a zuciyarta  amman abun ya  faskara domin kasa ganin hakan tayi ,sbd baiwar kyawun halitar  da Allah yayi masa bbu ta inda zata kushe shi in dai ajikinshi ne  sai bangare hali ..."
yana zuwa ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam Yana shinshina wuyanta da sumbatarta  tare da kai bakinsa 'cikin kunneta." kin yi shr kina ta aikin  tunani da  kallona me ya tsorataki kika cika mana gida da ihu ?  wani irin yanayi na daban  ta tsinci kanta ciki , duk da ba yau ne karo na farko da jikinsu ya had'e da juna ba yanayin yadda take yasa ta kasa furta Komai .
"Dama baki tsiro da wannan salon ba  dan baki ranar barin gidan  nan muna nan tare " .
 ta dago da sauri  tana watsa masa  idanunta  jin abinda yace, "yes abinda nake nufi kenan kin zama mallakina  halak malak dan babu Inda zan maidake ki zauna ki dinga girka mana abinci Muna ci Muna Jin Dadi ai kin iya girki ko ?"ko da yake nasan da wahala ace kin iya well koma dai menene mayi manage da iya Wanda kika iya.
runtse  idanunta tayi sosai  sai ga ruwan hawaye sharr still  ba tace masa komai ba sai ma wani irin   tausayin kanta da shi kanshi  daya   jefa rayuwarsa cikin rud'ani  da tashin hankali kamota yayi ya kwantar  daita akan  bed  shima ya kwanta ya soma murzata a frigice  ta mike  zaune ta matsa kusa dashi  tana masa wani irin duba "na sha fad'a maka bana so haka  "a'a kina so mana  idan bakya so ki fad'a min abinda yasa kika cika mana gida da ihu  ya fad'a tare  da sanya hannushi ya   janyota jikinshi  sosai ya rungumeta yana   bata hot kiss a wuyanta..
magana ta fara yi masa da  sanyayyiyar muryarta .. "jaguwa ! Shiru yayi tare kafeta da idanunshi dan bata ta'ba kiransa da sunansa ba sai yau, sai yaji kamar tafi kowa iya Kiran sunan "Dan Allah ka kyaleni bacci nake ji ,ni wlh yanzu ma tsoro kake bani haka ma gidan nan  , "  Ni kadai nasan irin  mikin da nake ji acikin zuciyata   akan mgnrka  ta karshe wallahi da na tabbata a hannunku gara ka harbeni na mutu amman bazan ta'ba zama kukunku ba ...".
ya janyota ya  matseta  gam ajikinsa  yana shinshina tsakiyar nononta "a'a bazaki mutu a hannuna  ba zaki dai ki zauna damu, to meye ma aciki dan kin zauna damu  kin zama kukunmu ?"kaji tsoron Allah fa akan abubuwan da kake min ni yarinya ce  da bansan komai ba akan iskanci  dan Allah ka daina  banaso   ta karasa fad'ar hakan tana  kuka.

mgnrta bai sa ya zare hannuwansa ba sai ma sake janyota jikinshi da Yayi  sosai tare da cusa hannushi duka cikin rigarta  yana shafo kirjinta Yana lumshe Ido  "stop please Ina Jin wani irin ajikina "fad'a min yadda kike ji Ina son sani ?"ba sai na fada ba amman ka Daina wasa da qirjina banason dan wannan iskanci ne "Dadina dake rashin kunya bakya shayin fadawa mutun mgn yayi mgnr muryarsa a fusace "gaskiya na fada idan ban kirasa da iskanci ba dame zan kirasa ?" wallahi ka tuba ka gane abinda kakeyi Bai da kyau gbdy bakayi kama da fasikai ba amman iskanci da fasikanci fal acikinka a fuska Allah a zuciya fir'auna ".
"duk iskacina da fasikancina  baki   taba jin nace zan  kusanceki ba "Ko na bata cewa zan ciki ?ta zaro shanyayyun idanunta waje tana  girgiza masa kai da sauri  alamun a'a ."da Ina son saduwa  dake tan da tunin an wuce gurin"dan zan iya yin son  raina dake koda  amincewarki ko babu amman bake ce a gabana ba ".ya karasa fadar  mgnr  Yana zarcewa da romancing din  jikinta bijirewa take  amman Ina tuni har  ya hade bakinsu guri daya ya fara  tsotsa harshenta da hakoranta da lips dinta  tare da shafa lausarsar  surar  jikinta kuka take sosai  komai na rayuwa ya soma  fice mata  a ranta " a she  hk  kadaddarar rayuwarta zata zo mata  bata sani ba ?Ta furta hkn cikin ranta" ida nasan hk  rayuwata zata kasance wallahi da ban dawo kasar nan  ba ,"ya Allah kaya femin idan wani laifi nida iyayena muka   aikata maka yasa ka jarabemu  da samun kanmu cikin  wannan hali  ta karasa tunaninta hawaye na bin kuncinta .."
shi kuwa murzata kawai yake duk ya bata jikinsa ga jijiyarsa da ruwan sha'awa ,jijiyarsa ta mike sambal tana haniniya tun tana nokewa da fixgewa daga gareshi har ta hakura ta barshi yana romancing din jikinta har goshin asuba yana makale daita yana murza dukiyar fulaninta yana balain qaunarsu gasu da dadin murzawa ,a halin yanzu ko an kawo masa mata baya shawarsu sannan  jijiyarsa bata  tashi amman da zarar ya kusanci Inda take  sai ta mike ta tashi sosai shi kansa yanzu yasan idan ya mayar daita zai shiga damuwa ko dan abubuwanta  .

****
Zahra ,hafcy no-no ,Saira  suna  zaune a falo   sai sukaji knowking Saira ta tashi ta bud'e kofa  police men guda biyar ta gani  tsaye "muna son ganin  "Zahra !
Saira   dake tsaye tace "Zahra ! suka gyada mata Kai alamun "eh !  ta kauce ta  basu hanyar shigowa dan batayi tunanin wata matsala bace    a tunanin me gidansu ke son ganinta tunda tasan akwaita da kan masu kudi  suna shigowa  suka yi wuri wuri suna raba idanu   suna son gano fuskar hoton da'aka basu.
cikinsu babu wacce  bata tsorata ba most especially Zahra  suna gama ganota  suka tunkari Inda take  zaune "are you Zahra?  da kamar tace a'a sai Kuma tace" eh! "Okay muje me gidanmu na son ganinki tace "waye kenan me gidan naku ?"idan muje zakiga ko waye ki hanzarta please " ta mike ta d'auki karamin   mayafi baki ta yane kanta dashi  dan a shiryenta take ta fito suka wuce har suka Isa station tunanin waye wanda yasa a d'aukota take .

Kai tsaye office din dcp aka zarce daita  suka Sara masa sannan suka ce "sir ga ta nan da hannu yayi musu alamar su  wuce  "ki zauna mana ya fad'a yana nuna mata gurin zama  ta zauna a Inda ya nuna mata tana jira daga garesa qirjinta na dokawa da karfi  byn kmr minti biyar ya dago yana cewa "Zahra ya jaguwa ? lumshe idanunta tayi sannan tace" yana gidansa "gud ko zan iya sanin halakarki dashi ?"eh to saurayina ne da na bukaci  muyi aure dashi  yaki "
ko kinsan aikinsa ?ta girgiza  Kai da sauri  ban ta'ba sanin aikinsa ba Sannan   Ban ta'ba tmbyrsa ba "ya gyada mata  Kai ",fashi da makami ne aikinsa "what ? Zahra ta furta a matukar firgice  tana zaro idanuwanta waje "impossible gsky ban yarda ba, nan take ya shiga mata bayani a karshe ya kunna mata duk maganganun da sukayi dashi tabbas muryarsa ce babu mutsu muna son mu kamashi ko kinsan  sirrinsa? tayi shiru tana nazarinsa " idan kika bayyana mana sirrinsa  zamu baki million  goma  "  ta sake yin  shiru tana sauraronsa  da tunanin million goma  , ya cigaba da fad'a mata duk hanyar da suka bi amman basuyi nasara ba 
"gbdy yadda  kuka shirya gurin kamashi  ba tsari bane "
" me yasa kika fad'i haka ? "tamkar kuna lalube ne cikin duhu ,   kun samu  bibiyesa  fiyye da sau  hamsin  amman bakuyi  nasara akanshi ba saboda  baku da wani Abu guda daya da zaku iya rikewa a matsayin hujja  ko tabbacin yadda zaku kamashi byn muryarsa  kunga  har yanzu akwai sauran rina akaba kenan "

"nayi yawo guraren da dama akanshi duk Inda naje ba'a nuna min waye shi   har sai da muka hadu da Kai  yanzu sannan  nasan waye jaguwa  ,abinda wani malamina  ya fad'a min jaguwa  nada mugun  asiri  ajikinsa ya fad'a min cewar muddin ana son akarya asirin jikinsa   sai an daidaici    lokacin da bai tashi a bacci ba, ma'ana a rusashi yana kwance yana bacci akan katifarsa to fa a wannan lokacin dole  asirin  jikinsa ya karye kunga ku Kuma dole ya kamu a hannunku ni Kuma dole burina ya cika akansa   amman matswar ba wannan lokacin ba asirinsa jikinsa  bazai karye   ba sannan batun diyar minister Shima malamina ya fada min ya kamu da balain sonta bazai iya  rabuwa daita ba  Ina ganin shine dalilin da yaki dawo daita ."
"yanzu me kika ganin za'a yi mu rutsashi yana bacci  ?",dole sai munyi dogon  nazari  akan haka "Yanzu  kirawo numbersa   tunda kina daita muji ko zai dauka "wannan ma wani sabon tashin hankalin ne, yaushe rabon hakan a tsakaninmu dashi ?mutumin dake gudun haduwa dani sai dai duk every each hour Ina samu rahoto akanshi ."

"Shikenan  yanzu ki bani numbersa "Taya zan baku numbersa byn Kun Saba tautaunawa dashi ?"duk sanda zai kiramu  yana boye number ne,ki taimakawa kasarki kiyi aikin alkhairi ko sau daya arayuwarki, wannan mutumin dan ta'addane da bai dace ya cigaba da rayuwa ba  shiru tayi kawai tana tunanin ta bayar ne  ko karta bayar  byn kmr mintuna shabiyar  tace  "zan baka Amman kasa baseera sosai dan  yana da matukar hatsari "na dade da sani wannan ta Karanto masa number yayi dialing a wayarsa ya soma kira  alokacin jaguwa na d'akin Jim dinsa yana motsa jiki yaji shigowar kira wani irin tsalle yayi ya danna bluetooth din dake ajiye a gefensa ya manna a kunnensa  "hello.."  jaguwa yayi shiru sakamakon ,jin muryar dcp bai gama tunanin Inda ya samu wannan layin nasa ba ya cigaba da Jin muryarsa "muna sane  da halin da kake ciki  yanzu  amman ka sani karshenka yazo lokacin kamaka yayi."
"Kai   ka tabbatar da hakan  jaguwa  ya fad'a tare da gyaran abun kunneshi ya kife hannuwansa duka  akasa yana  motsa jiki  ?kwarai kuwa Kuma zaka gani , "meye abun maimaita magana daya Koda yaushe yalla'bai   ?
"wai ma meye  abinda kake gadara dashi da abinda  yake baka wannna kwauri giwar da har  kake aikata wadan nan  abubuwan ?
Chapter 61 · 0% Book details