Sashe 100
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
………Tsura masa ido garunmallam yayi gabansa na wani irin faduwa da matsanancin karfi, gbdy kana kallonsa zaka fahimci tsoro ya rigada ya gama huda zuciyarsa da sansar jikinsa ,zaune kawai yake agurin amman ya dawo tamkar mutun mutumi sbd tsananin tsoro da fargaba ,zufa ce ta dinga karyowa garunmallam a gbdy ilahirin jikinsa “lallai idan basu yi taka tsantsan ba abinda suka shuka zai fito fili ,a hankali ya runtse idanunshi domin rasa me zai fadawa cp, shi da abokansa sun sha aikata laifika kala dambam dabam amman a yanzu laifin da ya tsargu acikin azuciyarsa shine wanda sukayi last akan honorable abdulaziz mutumin daya yarda dasu ya kuma aminta dasu, inda duk mutanen duniya zasu taru akansa su fada masa cewar zasu iya cin amanarsa ,zasu iya yausararsa ba zai yarda ba ,sai gashi sun hada kai su biyar sunci amanarsa sannan suka yi sanadin talauta iyalinsa byn sun yi sanadin mutuwarsa .”
Sune suka dasa masa mummunar ciwo a zuciya na tsawon lokaci akarshe suka hada karfi da karfi suka kirasa zuwa abuja batare dasanin kowa ba suka kashesa har lahira sannan suka yi védio gawarsa suka turawa iyalinsa da wata number dabam domin su fidda rai dashi ”.
“Uhm kai fa nake sauroro idan baka tashi magana ba na mike na kama gabana kai kuma nasa a maidaka gida kamar yadda na fada maka tun farko dan ina da abunyi”. yana karasa maganar ya dauki wayarsa ya kira matai makinsa da wasu daga cikin jami’an tsaro dan kar yaji mgnr shi kadai ,naunayen ajiyar zuciya garunmallam ya sauke yayinda zuciyarsa ke sake bugawa da karfin gaske kamar zata fasa qirjinsa tayo waje sai dai duk runtsi duk wuya yaci alwashin bazai fada masa sune suka kashe honorable Abdulaziz ba bama zai ji wani abu kamanciyar wannan maganar ba yasan yadda zai yi da bazasu fahimci komai ba shine fa .”
shigowar mataimakinsa da yaransa office din yay daidai da sauke numfashin da garunmallam yayi sannan ya fara magana cikin tsanani tashin hankali “tabbas mu biyar din nan mun aikata babban laifi ga wani mutumin kirki wanda mun jima muna alqalla siyan filaye domin hakar dayen gwal .
Alhj Abdulaziz mutumin kirki ne wanda yasan ya kamata anan
abuja allah ya hadamu dashi adalilin kasuwamcin siyen filaye domin hakar danye gwal ,alhj Abdulaziz yana matukar qaunarmu
domin a farko tafiya shine mutumin daya soma bamu kudi domin mu juya saboda bamu da jari a hannunmu sannan duk sanda wani daga cikinmu yaga fili wanda zai amfana yana kiransa ya sheida masa ya rike mu tamkar aminansa duk wata damuwarsa mun sani komai zai yi damu yake shawara amman mu har cikin zuciyarmu ba qaunarsa muke fi sabililahi ba dukiyarsa gbdy muke son ta dawo hannumu mu hamdame .
Kirkiraran business muka qulla da alhji Abdulaziz na kimanin million dari uku domin siyan danye gwal kamar yadda aka saba ba dan akwai shi akasa ba sai dan kawai makudan kudadensa su shigo hannunmu mu danne ”.
Maitaimakin cp kacalla ali yayi shiru cikin rudewa sai dai bai yi Kuskuren furta komai ba haka ma sauran jamian tsaro dake gurin tsaye cike da girmanawa suna sauraronsa sannan abar daukar maganarsu na daukar maganarsa a sirrance.”
Cikin tashin hankali ya cigaba da magana” ranar litinin shida ga watan daya shekara ta dubu biyu da ashirin da biyu muka kira Alhaji Abdulaziz cewar an samu filaye guda uku anan cikin garin abuja masu kyau an auna an tabbatar da gbdy gurin zinari ne , cike da farinciki bai tsaya ja inja damu ba kasancewar an saba da juna yace “nawa sukace kudinsa ,kai tsaye galadima yace masa million dari uku ne “shiru yayi kafin a sanyaye yace “ yanzu dai babu wadan nan kudade a hannuna asiyar kawai sai zuwa nan gaba zan adana kudina idan an samu wani sai na siya .
Muka bar maganar sai dai atsakaninmu bamu barta tunda daman da niyya mukayi hakan , atsakaninmu muka tautauna yadda zamu samu kansa ,Alhaji usman ne ya hadamu da wani malami yay mana aiki akansa ,dan hk byn angama komai akasa mutun daya yayi amfashi da maganin domin cima burinmu .”
da yammacin wata ranar laraba muka kirasa muka bashi umarnin lallai kawai ya nemo kudi ta kowani hali ko aro ne a siya filayen nan dan bama son a rasa filayen dan zaa amfana dashi ,madadin yace mana ya amince batare da mutsu ba amman sai muka ga sabanin haka yace” shi dai bai da kudi a hannunsa idan ma yace zai bazama nema gaskiya bai zai ma lallai ya samu ba a wannan lokacin daake bukace da a siya filayen adai hakura zuwa gaba a siya .
“Yanzu ka yarda mu rasa wannan business din ?galadima ya fada cikin fushi abu biyu takaicin maganin da mukayi bai yi aiki ba da kuma rasa kudaden da zamuyi. “tô ya zanyi galadima tunda babu kudi akasa kudadena duk suna waje gurin Jamaa ,dama zai kai zuwa karshen wata ne da zan iya cewa zaa samu fiyye da ha…….”
tun kafin ya gama maganar cike da zafin zuciya galadima ya katse kiran saboda takaicin rashin sa’a.
Washegari alhj Abdulaziz ya kiramu cewar ya samo aron wasu kudi ya hada dana hannunsa amman duk da hk bazasu kai adadin daake bukata ba kai tsaye muka tambayesa nawa ya samu yace “millions dari biyu aka samu , dan haka muna gama wayar nan zai fita ya tura mana “nace a’a ya barshi an samu wanda zai siya filayen wanda munyi haka ne dan mu daga masa hankali .
Sune suka dasa masa mummunar ciwo a zuciya na tsawon lokaci akarshe suka hada karfi da karfi suka kirasa zuwa abuja batare dasanin kowa ba suka kashesa har lahira sannan suka yi védio gawarsa suka turawa iyalinsa da wata number dabam domin su fidda rai dashi ”.
“Uhm kai fa nake sauroro idan baka tashi magana ba na mike na kama gabana kai kuma nasa a maidaka gida kamar yadda na fada maka tun farko dan ina da abunyi”. yana karasa maganar ya dauki wayarsa ya kira matai makinsa da wasu daga cikin jami’an tsaro dan kar yaji mgnr shi kadai ,naunayen ajiyar zuciya garunmallam ya sauke yayinda zuciyarsa ke sake bugawa da karfin gaske kamar zata fasa qirjinsa tayo waje sai dai duk runtsi duk wuya yaci alwashin bazai fada masa sune suka kashe honorable Abdulaziz ba bama zai ji wani abu kamanciyar wannan maganar ba yasan yadda zai yi da bazasu fahimci komai ba shine fa .”
shigowar mataimakinsa da yaransa office din yay daidai da sauke numfashin da garunmallam yayi sannan ya fara magana cikin tsanani tashin hankali “tabbas mu biyar din nan mun aikata babban laifi ga wani mutumin kirki wanda mun jima muna alqalla siyan filaye domin hakar dayen gwal .
Alhj Abdulaziz mutumin kirki ne wanda yasan ya kamata anan
abuja allah ya hadamu dashi adalilin kasuwamcin siyen filaye domin hakar danye gwal ,alhj Abdulaziz yana matukar qaunarmu
domin a farko tafiya shine mutumin daya soma bamu kudi domin mu juya saboda bamu da jari a hannunmu sannan duk sanda wani daga cikinmu yaga fili wanda zai amfana yana kiransa ya sheida masa ya rike mu tamkar aminansa duk wata damuwarsa mun sani komai zai yi damu yake shawara amman mu har cikin zuciyarmu ba qaunarsa muke fi sabililahi ba dukiyarsa gbdy muke son ta dawo hannumu mu hamdame .
Kirkiraran business muka qulla da alhji Abdulaziz na kimanin million dari uku domin siyan danye gwal kamar yadda aka saba ba dan akwai shi akasa ba sai dan kawai makudan kudadensa su shigo hannunmu mu danne ”.
Maitaimakin cp kacalla ali yayi shiru cikin rudewa sai dai bai yi Kuskuren furta komai ba haka ma sauran jamian tsaro dake gurin tsaye cike da girmanawa suna sauraronsa sannan abar daukar maganarsu na daukar maganarsa a sirrance.”
Cikin tashin hankali ya cigaba da magana” ranar litinin shida ga watan daya shekara ta dubu biyu da ashirin da biyu muka kira Alhaji Abdulaziz cewar an samu filaye guda uku anan cikin garin abuja masu kyau an auna an tabbatar da gbdy gurin zinari ne , cike da farinciki bai tsaya ja inja damu ba kasancewar an saba da juna yace “nawa sukace kudinsa ,kai tsaye galadima yace masa million dari uku ne “shiru yayi kafin a sanyaye yace “ yanzu dai babu wadan nan kudade a hannuna asiyar kawai sai zuwa nan gaba zan adana kudina idan an samu wani sai na siya .
Muka bar maganar sai dai atsakaninmu bamu barta tunda daman da niyya mukayi hakan , atsakaninmu muka tautauna yadda zamu samu kansa ,Alhaji usman ne ya hadamu da wani malami yay mana aiki akansa ,dan hk byn angama komai akasa mutun daya yayi amfashi da maganin domin cima burinmu .”
da yammacin wata ranar laraba muka kirasa muka bashi umarnin lallai kawai ya nemo kudi ta kowani hali ko aro ne a siya filayen nan dan bama son a rasa filayen dan zaa amfana dashi ,madadin yace mana ya amince batare da mutsu ba amman sai muka ga sabanin haka yace” shi dai bai da kudi a hannunsa idan ma yace zai bazama nema gaskiya bai zai ma lallai ya samu ba a wannan lokacin daake bukace da a siya filayen adai hakura zuwa gaba a siya .
“Yanzu ka yarda mu rasa wannan business din ?galadima ya fada cikin fushi abu biyu takaicin maganin da mukayi bai yi aiki ba da kuma rasa kudaden da zamuyi. “tô ya zanyi galadima tunda babu kudi akasa kudadena duk suna waje gurin Jamaa ,dama zai kai zuwa karshen wata ne da zan iya cewa zaa samu fiyye da ha…….”
tun kafin ya gama maganar cike da zafin zuciya galadima ya katse kiran saboda takaicin rashin sa’a.
Washegari alhj Abdulaziz ya kiramu cewar ya samo aron wasu kudi ya hada dana hannunsa amman duk da hk bazasu kai adadin daake bukata ba kai tsaye muka tambayesa nawa ya samu yace “millions dari biyu aka samu , dan haka muna gama wayar nan zai fita ya tura mana “nace a’a ya barshi an samu wanda zai siya filayen wanda munyi haka ne dan mu daga masa hankali .