Sashe 58
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bayan sati d'aya taga alamun jaguwa ya dan fara saukowa dan har d'akin da take yake shigowa , bata kallonsa haka zalika bata ce masa komai har yayi abinda zai yi ya fita.
da yammacin ranar juma'a a bakin kofa suka yi karo dashi zata fita shi Kuma zai shigo d'akin garin ta matsa masa tayi baya zata fad'i da sauri ya Kai hannunsa ya taro bayanta , ita dake jiran ta ji bayanta ya daki kasan tayis taji saukar hannunsa ya tare ta sauke wahalalle numfashi suka tsurawa junansu Ido suna kallon kwayar idanun juna cike da shauki ko kifta idanunsu basa son yi yayi mata kyau matuka cikin shigarsa ta kullum yake wando da riga sai kamshi turare yake.
sun kusan minti biyar a haka sannan yayi k'okari janye kwayar idanunshi acikin nata
ya tsaidaita bisa kafafunta yana cewa"kin dinga kula ki daina wannan haukan tafiyan "
"haka zalika kaima ka dinga lura da naka haukan shigowan tana gama fad'ar haka ta wuce ta barshi nan yana kallon bayanta tsaki yaja ya gyara zaman rigarsa sannan ya shiga d'akin ya d'auki abinda zai dauka ya zauna zaman jiran dawowarta d'akin ya samu damar cin ubanta la'ada waje amman taki dawowa mikewa yayi ya biyota Kai tsaye falo ya nufa har zai wuce yaji motsin ta a kitchen ya k'araso ya tsaya a bakin kofa ya rike kugunsa da hanun daya wani irin kallo yayi mata na rainin wayo fuskarsa babu alamun wasa ya had'e girar sama data kasa tunda ta waigo taga irin kallon da yake mata Tasha jinin jikinta tare da rikicewa ta d'auke idanunta ta juya masa baya muryarsa a harzuke yace . "ni kike cewa mahaukaci ?
"to menene kake mamaki ?tayi mgnr a dake tana kokarin cire tsoro yayi taku d'aya yana ƙoƙarin damkota ta juyo da sauri qirjinsa ya hade danata atare suka sauke numfashi wani irin abu sukaji ya bakuncin zuciya da gangar jikinsu sakamakon haduwar da jikinsu yayi ,kasa yayi da sexy eye's dinsa suka sauka akan qirjinta tsurawa qirjin Ido yayi yana kallon tudun dukiyar fulaninta duk da cikin riga suke amman a zahiri yake kallonsu .
wani zirrr yaji lokacin daya tuno yadda yayita murzasu a wancan ranar Ina ma zai sake samun dama irinta ranar ? iya murzasu ma kawai ya ishesa ba sai ya Kai ga saduwa daita ba .
a hankali ta soma k'okarin juyawa ganin yadda yake ma qirjinta kallon kurrilla, yasa hannu ya juyo daita ta sake fuskantarsa ya hade fuskarsa tamau "har Kin isa ki juya min baya ?batace umm ba bare Uhm uhmm illa qirjinta dake dokawa fiyye da kaida "ba'a min back to back sai dai nayiwa mutun ya Bude Baki zai sake yin mgn kira ya shigo wayarsa ya janye jikinsa ya soma received call yana mata gargardi da hannunsa alamun zai ka mata sannan ya fara amsa wayar "okay to shikenan gani nan just give me 10 minit yanzu zaka gani ya juya da sauri ya fita wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta cigaba da abinda take .."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
FREE PAGE
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️19
Da misalin karfe tara na daren ranar laraba tanweer tana bathroom tana wanka jaguwa ya shigo d'akin hannunsa rike da tabar wiwi yana zuga a hankali cikin kwarewa ,warin bai tsaya iya d'akin ba har sai daya iskota bayi , abinda tafi tsana kenan ta gansa yana shan wiwi Kuma ta lura ya fahimci bata son hakan shi yasa cikin kwanakin dan iskanci idan zai shigo sai ya shigo mata daita yana sha ,Idan ta kulle kofar d'akin ya zama balai . "
cikin fushi ta fito sanye da doguwar riga hannunta rike da towel tana cewa "dan darajan Allah ka daina shigo min kana Shan wannan abar bana son warinta "kana da ilimi amman kullum kamar dabba kake abubuwanka, tsabar shagala kullum cikin aikata abinda Allah ya haramta kake , wallahi Koni da bani da wani sani akan naka ba zanyi lalacewa irin taka ba, Kaine Zina , Kaine sata , Kai ne sha......."
Wani gigitacen mari ya wanka mata yana huci ta dafe kuncinta daidai Inda hannunsa ya sauka tana dubansa Ido fal da hawaye "akan na fad'a maka gaskiya shine ka mareni ?" to karya ne baka sata ,baka bin mata , baka..."a tsawace yace " Kada ki sake fad'a min maganar banza idan kika sake fad'a min maganar banza wallahi zanyi miki abinda har ki mutu ba zaki manta dani ba ko ubanki bai Isa ya Kalli idona ya fad'a min maganar da kika fad'a min ba bareki" .
tayi shiru tana kallonsa ta kasa cewa komai kafin daga bisani tayi kasa da muryarta ",Allah ka saka min " ya sake d'aga hannu zai sauke mata wani marin tayi saurin kaucewa ta dube shi Ido cikin Ido "da gatana da komai amman ka d'aukoni ka rabani da gatana ka maidani jaka to wallahi na barka da Allah duk abinda ka min ka jira sakamako " tana gama fad'ar haka ta juya zata bar d'akin ya biyota ya shakota ",Ina zaki ki dawo ki gama tsine min ",ni ka sakar min wuya ,bazan saka ba muddin kina son zaman Lafiyarki a gidan nan ki iya bakinki akan abubuwana dan wannan halin naki yana d'aya daga cikin abinda yasa na tsaneki yanzu sam baki da kunya ".
"naji kaima ka daina abinda zai sa na dinga maka rashin kunya , da kyar ta sanya gbdy karfinta ta kwaci kanta tana haki fixgota yayi ya maka akan gado yana mata wani irin kallo mai firgitarwa bayan second biyu ya sawa kofar key ya d'auki towel din data fito dashi ya wuce ya shiga bayi yana jan tsaki .
tanweer ta dafe kanta tana jijigawa "na shiga uku ni tanweer wani irin iftilai ne haka ya fad'a min ? yawon zagin ubana da yake yana mugun bata min rai kusan yafi duk wani wulakanci da yake mata ,da kyar ta rarrashi kanta ta kwanta tana tunani adadin kwanakinta a gidan a lisafinta ta share wata biyu kenan zata shiga na uku a hannunsa tana kwance lamo
ya fito kungunsa d'aure da towel yana goge jikinsa da alamun wanka yayi gajeren wondo ya d'auka ya saka ya kwanta kusa daita tana ganin haka tayi saurin ta matsawa daga kusa dashi dan har lokacin warin wiwi bai bar jikinsa ba ."
ganin abinda tayi yasa haushi ya kamashi cikin fushi ya fixgota jikinsa da karfi ta sake janyewa
ya sake rikota sosai "ke kin isa na kwanta kusa dake ki tashi ? "dame kike takama dashi ? ta bud'e idanunta sosai "bana takama da komai Amman gaskiya ka daina taba min jiki dan ni ba matarka bace sannan ba karuwa bace da zaka dinga had'a jikinka da nawa bazan iya irin wannan rayuwar ba, kawai ka kyaleni idan bazaka maidani gidanmu ba zan hakura na zauna amman bazan iya wannan shirmen da haukan ba wallahi idan baka farga ka tuba ba ka jira mako.." "ya Isa ! ya isheki haka jaguwa ya fad'a a fusace "ke ni zaki gayawa maganar banza akan abinda isana ya bani dama ba".tayi saurin tashi daga jikinsa ta zauna tana dubansa tace "ban fahimceka ba ? menene Isan naka ya baka ba ? Yayi mata kallon banza kana yace "ke mana ni gani nake kin zama mallakina duk da bana sonki kuma dole nayi abinda na gada dama dake ".ranta ya dugunzuma a fusace tace "wallahi karya ne , wiwin da kasha ya fada maka karya baka Isa kayi abinda kaga dama dani ba, Kuma daga yau ka daina taba koina a jikina har sanda zan bar gidan nan tunda bana Uba.. ..."
Ji tayi ya zabga mata mari a fusace tare da durowa daga kan gadon Yana dubanta" Ina gargadinki da ki iya bakinki da furta min duk Kalmar da kika ga dama domin idan ba haka zan miki rashin mutunci dan ni ko kusa ban d'auki mace a komai ba illa abun bukatata ki sani Ina da halin da zan aje irinki guda hamsim idan naso dan ma Kinga na barki haka batare da na aikata wani abun asha dake ba shine zaki kawowa mutane salo ?
"to ni Ina ruwana idan kaga dama ka cika gidan nan makil da karuwai wannan matsalarka ce ni dai karka tabani ".
Ya Isa Inda ya ajiye wayoyinsa ya d'auki daya daga ciki ya duba lamba pretty ya kira ya sa a handsfree ringing biyu muryata ta fito tana cewa "Allah ya taimaki jaguwa uban gidana , jaguwa yace "pretty kina Ina ? Ta lankwashe murya kmr tana gabansa tace "Ina gidansu ogechi yanxu muka shigo gida "kuzo ku duka bai gama maganar ba tanweer ta k'araso ta fixge waya hankalinta a matukar tashe da abinda ke Shirin faruwa, a gabanta zai kira karuwarsa wannan wacce irin rayuwa ce ? "Wacce irin rayuwa ya saka kanshi "ita da wasa tace ya cika gidan da karuwai shine zai kirasu wayyo Allah na shiga uku " akansa an kirata da Kalmar karuwa ,yanzu km zai gayyato karuwai zuwa gidan "to me zai hana ka maidani ka samu damar yin iskancinka da tushe tunda shine a gabanka ? tayi maganar a matukar tsorace dan tunda ya fara da maruka tasan duka ma bazai masa wuya ba.
da yammacin ranar juma'a a bakin kofa suka yi karo dashi zata fita shi Kuma zai shigo d'akin garin ta matsa masa tayi baya zata fad'i da sauri ya Kai hannunsa ya taro bayanta , ita dake jiran ta ji bayanta ya daki kasan tayis taji saukar hannunsa ya tare ta sauke wahalalle numfashi suka tsurawa junansu Ido suna kallon kwayar idanun juna cike da shauki ko kifta idanunsu basa son yi yayi mata kyau matuka cikin shigarsa ta kullum yake wando da riga sai kamshi turare yake.
sun kusan minti biyar a haka sannan yayi k'okari janye kwayar idanunshi acikin nata
ya tsaidaita bisa kafafunta yana cewa"kin dinga kula ki daina wannan haukan tafiyan "
"haka zalika kaima ka dinga lura da naka haukan shigowan tana gama fad'ar haka ta wuce ta barshi nan yana kallon bayanta tsaki yaja ya gyara zaman rigarsa sannan ya shiga d'akin ya d'auki abinda zai dauka ya zauna zaman jiran dawowarta d'akin ya samu damar cin ubanta la'ada waje amman taki dawowa mikewa yayi ya biyota Kai tsaye falo ya nufa har zai wuce yaji motsin ta a kitchen ya k'araso ya tsaya a bakin kofa ya rike kugunsa da hanun daya wani irin kallo yayi mata na rainin wayo fuskarsa babu alamun wasa ya had'e girar sama data kasa tunda ta waigo taga irin kallon da yake mata Tasha jinin jikinta tare da rikicewa ta d'auke idanunta ta juya masa baya muryarsa a harzuke yace . "ni kike cewa mahaukaci ?
"to menene kake mamaki ?tayi mgnr a dake tana kokarin cire tsoro yayi taku d'aya yana ƙoƙarin damkota ta juyo da sauri qirjinsa ya hade danata atare suka sauke numfashi wani irin abu sukaji ya bakuncin zuciya da gangar jikinsu sakamakon haduwar da jikinsu yayi ,kasa yayi da sexy eye's dinsa suka sauka akan qirjinta tsurawa qirjin Ido yayi yana kallon tudun dukiyar fulaninta duk da cikin riga suke amman a zahiri yake kallonsu .
wani zirrr yaji lokacin daya tuno yadda yayita murzasu a wancan ranar Ina ma zai sake samun dama irinta ranar ? iya murzasu ma kawai ya ishesa ba sai ya Kai ga saduwa daita ba .
a hankali ta soma k'okarin juyawa ganin yadda yake ma qirjinta kallon kurrilla, yasa hannu ya juyo daita ta sake fuskantarsa ya hade fuskarsa tamau "har Kin isa ki juya min baya ?batace umm ba bare Uhm uhmm illa qirjinta dake dokawa fiyye da kaida "ba'a min back to back sai dai nayiwa mutun ya Bude Baki zai sake yin mgn kira ya shigo wayarsa ya janye jikinsa ya soma received call yana mata gargardi da hannunsa alamun zai ka mata sannan ya fara amsa wayar "okay to shikenan gani nan just give me 10 minit yanzu zaka gani ya juya da sauri ya fita wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta cigaba da abinda take .."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
FREE PAGE
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️19
Da misalin karfe tara na daren ranar laraba tanweer tana bathroom tana wanka jaguwa ya shigo d'akin hannunsa rike da tabar wiwi yana zuga a hankali cikin kwarewa ,warin bai tsaya iya d'akin ba har sai daya iskota bayi , abinda tafi tsana kenan ta gansa yana shan wiwi Kuma ta lura ya fahimci bata son hakan shi yasa cikin kwanakin dan iskanci idan zai shigo sai ya shigo mata daita yana sha ,Idan ta kulle kofar d'akin ya zama balai . "
cikin fushi ta fito sanye da doguwar riga hannunta rike da towel tana cewa "dan darajan Allah ka daina shigo min kana Shan wannan abar bana son warinta "kana da ilimi amman kullum kamar dabba kake abubuwanka, tsabar shagala kullum cikin aikata abinda Allah ya haramta kake , wallahi Koni da bani da wani sani akan naka ba zanyi lalacewa irin taka ba, Kaine Zina , Kaine sata , Kai ne sha......."
Wani gigitacen mari ya wanka mata yana huci ta dafe kuncinta daidai Inda hannunsa ya sauka tana dubansa Ido fal da hawaye "akan na fad'a maka gaskiya shine ka mareni ?" to karya ne baka sata ,baka bin mata , baka..."a tsawace yace " Kada ki sake fad'a min maganar banza idan kika sake fad'a min maganar banza wallahi zanyi miki abinda har ki mutu ba zaki manta dani ba ko ubanki bai Isa ya Kalli idona ya fad'a min maganar da kika fad'a min ba bareki" .
tayi shiru tana kallonsa ta kasa cewa komai kafin daga bisani tayi kasa da muryarta ",Allah ka saka min " ya sake d'aga hannu zai sauke mata wani marin tayi saurin kaucewa ta dube shi Ido cikin Ido "da gatana da komai amman ka d'aukoni ka rabani da gatana ka maidani jaka to wallahi na barka da Allah duk abinda ka min ka jira sakamako " tana gama fad'ar haka ta juya zata bar d'akin ya biyota ya shakota ",Ina zaki ki dawo ki gama tsine min ",ni ka sakar min wuya ,bazan saka ba muddin kina son zaman Lafiyarki a gidan nan ki iya bakinki akan abubuwana dan wannan halin naki yana d'aya daga cikin abinda yasa na tsaneki yanzu sam baki da kunya ".
"naji kaima ka daina abinda zai sa na dinga maka rashin kunya , da kyar ta sanya gbdy karfinta ta kwaci kanta tana haki fixgota yayi ya maka akan gado yana mata wani irin kallo mai firgitarwa bayan second biyu ya sawa kofar key ya d'auki towel din data fito dashi ya wuce ya shiga bayi yana jan tsaki .
tanweer ta dafe kanta tana jijigawa "na shiga uku ni tanweer wani irin iftilai ne haka ya fad'a min ? yawon zagin ubana da yake yana mugun bata min rai kusan yafi duk wani wulakanci da yake mata ,da kyar ta rarrashi kanta ta kwanta tana tunani adadin kwanakinta a gidan a lisafinta ta share wata biyu kenan zata shiga na uku a hannunsa tana kwance lamo
ya fito kungunsa d'aure da towel yana goge jikinsa da alamun wanka yayi gajeren wondo ya d'auka ya saka ya kwanta kusa daita tana ganin haka tayi saurin ta matsawa daga kusa dashi dan har lokacin warin wiwi bai bar jikinsa ba ."
ganin abinda tayi yasa haushi ya kamashi cikin fushi ya fixgota jikinsa da karfi ta sake janyewa
ya sake rikota sosai "ke kin isa na kwanta kusa dake ki tashi ? "dame kike takama dashi ? ta bud'e idanunta sosai "bana takama da komai Amman gaskiya ka daina taba min jiki dan ni ba matarka bace sannan ba karuwa bace da zaka dinga had'a jikinka da nawa bazan iya irin wannan rayuwar ba, kawai ka kyaleni idan bazaka maidani gidanmu ba zan hakura na zauna amman bazan iya wannan shirmen da haukan ba wallahi idan baka farga ka tuba ba ka jira mako.." "ya Isa ! ya isheki haka jaguwa ya fad'a a fusace "ke ni zaki gayawa maganar banza akan abinda isana ya bani dama ba".tayi saurin tashi daga jikinsa ta zauna tana dubansa tace "ban fahimceka ba ? menene Isan naka ya baka ba ? Yayi mata kallon banza kana yace "ke mana ni gani nake kin zama mallakina duk da bana sonki kuma dole nayi abinda na gada dama dake ".ranta ya dugunzuma a fusace tace "wallahi karya ne , wiwin da kasha ya fada maka karya baka Isa kayi abinda kaga dama dani ba, Kuma daga yau ka daina taba koina a jikina har sanda zan bar gidan nan tunda bana Uba.. ..."
Ji tayi ya zabga mata mari a fusace tare da durowa daga kan gadon Yana dubanta" Ina gargadinki da ki iya bakinki da furta min duk Kalmar da kika ga dama domin idan ba haka zan miki rashin mutunci dan ni ko kusa ban d'auki mace a komai ba illa abun bukatata ki sani Ina da halin da zan aje irinki guda hamsim idan naso dan ma Kinga na barki haka batare da na aikata wani abun asha dake ba shine zaki kawowa mutane salo ?
"to ni Ina ruwana idan kaga dama ka cika gidan nan makil da karuwai wannan matsalarka ce ni dai karka tabani ".
Ya Isa Inda ya ajiye wayoyinsa ya d'auki daya daga ciki ya duba lamba pretty ya kira ya sa a handsfree ringing biyu muryata ta fito tana cewa "Allah ya taimaki jaguwa uban gidana , jaguwa yace "pretty kina Ina ? Ta lankwashe murya kmr tana gabansa tace "Ina gidansu ogechi yanxu muka shigo gida "kuzo ku duka bai gama maganar ba tanweer ta k'araso ta fixge waya hankalinta a matukar tashe da abinda ke Shirin faruwa, a gabanta zai kira karuwarsa wannan wacce irin rayuwa ce ? "Wacce irin rayuwa ya saka kanshi "ita da wasa tace ya cika gidan da karuwai shine zai kirasu wayyo Allah na shiga uku " akansa an kirata da Kalmar karuwa ,yanzu km zai gayyato karuwai zuwa gidan "to me zai hana ka maidani ka samu damar yin iskancinka da tushe tunda shine a gabanka ? tayi maganar a matukar tsorace dan tunda ya fara da maruka tasan duka ma bazai masa wuya ba.