Sashe 30
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Mika jaguwa yayi had'e da salati Ya sake kwakumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi a hankali kmr bazai bud'e Idanunsa ba amman dole ya bud'e sakamakon wayarsa dake Kiran sallah alamun lokacin sallah yayi ya bud'e tsumammamun idanunshi ya kunna wutar d'akin wanda yasa ta d'an motsa tana shigewa jikinsa hade da d'aura hannunta akan chest Kuma daidai nipples dinsa sauri d'auke numfashi yayi gabansa na faduwa yayi shiru na tsawon lokaci yana tunaninta abubuwa dayawa akan yarinyar ya d'an dade kwance idanunshi biyu sannan ya cire hannunta a chest dinsa ya sauko a natse ya karasa Inda wayoyinsa suke ya d'auki daya yana dubawa karfe bakwai saura na safe bai so wannan lokacin ya taddashi a hotel din ba shi daya so tun asuban fari ya bar hotel din Kai tsaye bayi ya shiga ya fara da sakarwa jikinsa ruwa sannan ya dauro alwala ya fito ya saka kayansa ya Kalli gabas ya tadda sallah byn ya idar ya mike ya Isa Inda take kwance ya Kai hannuwansa tsakiyar kafafunta yana shafawa a hankali ta bud'e idanunta sakamakon jin damshin ruwan hannunsa na ratsata idanunshi cikin nata yace "tashi kiyi sallah lokaci na tafiya ta janyo bargo ta lullu'be jikinta sosai dan babu komai ajikinta muryarta can kasa tace "okay ka miko min towel na d'aura "Dan Allah malama ki tashi kije dauka karki bata min lokaci ya k'arasa maganar a fusace shagwabe fuska tayi kmr zatayi kuka "babu komai ajikina fa tsaki yaja ya mike ya janyo towel ajikin kofar bayi ya jefa mata a fuska ta d'aura ta soma k'okarin saukowa "kiyi sauri please Ina da appointment ya fad'a kwayar idanunshi na kanta bata ce Komai ba ta nufi bayi yabi bayanta da kallo yana kallon every step of her komai nata dabam ne ta had'u sosai ilarta dai rashin kunya har ta shige bayi idanunshi na kanta itama sai data yi wanka sannan ta dauro alwala ta fito a lokaci da yake waya da anas "karka damu ku bani minti ashirin yanzu zaku gani murmushi yayi yace "Kai anas me yasa ka fiyye damun kanka nace maka ba abinda kake tunani bane shikenan koma dai menene ba abinda kake zato bane ya katse Kiran ya kira ammina Inda yake sheida mata Yana da aiki me mahimmancin da zashi shi da abokan aikinsa yana bukatar adduarta"Allah ya tsareku yasa ayi aiki cikin nasara amman dan Allah kabi a hankali kasan Kai ne rayuwarmu sannan da zarar ka kammala da komai kazo
naganka karka ce sai karshen sati zaka zo gbdy "karki damu ammi inshallahu bazan Kai ba me zan taho Miki dashi ?".Shiru tayi tana tunanin kafin daga baya tace "komai ka kawo amminka zatayi farinciki murmushi yayi yace "shikenan my happiness murmushi tayi daga bangarenta ta sake Aiko masa da addua komai dare idan na dawo zan kiraki karki yi bacci har sai Kinga kirana kinji ammina tace "to Adnan inshallahu zan jira kiranka sun d'auki minti biyar suna waya har da kannensa ,sanda tanweer ta kammala shirinta taja ta tsaya tana kare masa kallon tsab yana matukar burgeta yadda bai wasa da lamarin mahaifiyarsa da kannensa a dan zamanta dashi ta fahimci yadda yake mugu mugun son mahaifiyarsa har sanda ya k'araso gareta ya riko tsintsiyar hannunta tana can duniyar tunani kumatunta ya ja kadan tayi firgib ta dawo natsuwarta tana sauke ajiyar zuciya tsurawa juna idanu sukayi batare data ce masa komai ba
ya nufi hanyar fitowa daga d'akin daita tana biye dashi ."
Yana fitowa haraban hotel din idanunshi suka ci karo da motar alqali murfin motar a bude wasu mutane na tsaye suna duba cikin motar ,sai lokacin ya tuna da yasa a tsare masa shi ,Kai tsaye gurin motarsa ya nufa ya bude wa tanweer gaban mota ta shiga ta zauna ya rufe ya zagaya ya shiga bangaren direba ya shiga ya zauna ya tadda motar yana fitowa ya sawa motar wuta kamar Wanda zai tashi sama "kabi a hankali please Ina matukar son rayuwata domin tana da matukar mahimmanci ga iyaye saboda nice duniyarsu "Ina da mahaifiya da kanne day day har guda uku mafi soyuwa a zuciyata bazan so suyi maraicina ba bare ki fada min maganar banza yayi mgnr a tsawace yana dukan stearing motar shiru tayi tana zance zuci kafin daga bisani ta motsa labbanta a hankali "kana son mahaifiyarka da kannenka sosai ?" tayi maganar tana kallonsa da gefen Ido da kmr bazai yi mgn ba sai dai mahimmancin su ya wuce ya banzatar da amsar dan haka yace "kwarai kuwa ina matukar son mahaifiyata da kannena so na gaskiya son da bana Jin akwai wani mahalikin da yake wa ahlinsa "Amman shi ...." maid your thought karki sake furta komai akan ahlina ya fad'a yana cigaba da murza stearing ,dole taja bakinta tayi shiru ".
cikin kankanin lokaci ya k'araso gida Kai tsaye bangarensa ya wuce da tanweer ta tsaya tana dubansa "ki kwanta ki cigaba da baccinki nasan bai isheki ba "batun komawata gida fa ?"zan maidake amman ba yanzu ba ki bani lokaci tayi kicin kicin da ranta kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa "gsky nifa na gaji wallahi gida nake bukata idan baka yarda ka maidani ba zan bi ta kowani hanya na bar gidan nan "ki gwada ki kigani idan hakan abu ne me sauki yayi mgnr tare da yin shiru yana dubanta dan tuni idanunta sun cicciko da ruwan hawaye "ban San me yasa kake min haka ba ,idan km kasan kana da dalilin rikeni ka fad'a min nasan zaman da nake yi amman bawai ka rikeni ba alhalin ni din ba muharamarka bace ta k'arasa maganar tana jan numfashi da danne kukanta tabbas jikina na bani akwai sirrin da kake boye min meye shi Ina son sani ?".Tayi taku daya biyu ta qaraso gabansa qirjinta na dokawa da matsanacin karfi ta cigaba da magana a natse zuciyarta na rawa "zuwa yanzu ya kamata ka sanar dani menene shi abinda kake k'okarin boyewa " take jikinsa yayi sanyi kmr Wanda aka jefa cikin kankara "zuciyata ta fara jefo min abubuwa masu wuyar misaltuwa akanka sai dai na shirya jin koma menene ta k'arasa maganar tana kuka dan ta kasa rike kukanta ."
ya Kai hannuwansa duka yana qokarin zagaye kugunta ta zame jikinta ta koma bakin gado ta zauna ta kife Kanta akan cinyarta tana cigaba da kukanta ya k'araso ya janyo stood ya zauna a gabanta ya riko hannunta daya cikin nasa ta d'ago runannun idanunta ta zuba masa tana sauraron abinda zai ce sai daya furzar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya fara magana a natse kmr me koyon mgn "kunnewanki bazasu iya Jin dalili
ko sirrin dayasa nake rike dake a gidan ba , hankalinki bazai iya dauka ba wallahi zuciyarki zata buga idan kikaji mafi alkhairinsa ki bar wannan maganar "na bar wannan maganar saboda me byn kana rike da rayuwata ka tsareni ka hanani naje ga iyayena alhalin suna cikin damuwar rashina ta k'arasa maganar tana fixge hannuwanta ya sake riko hannuwanta da sauri "shikenan ki bani lokaci kad'an nasan dai bazaki sake d'aukar lakacin da kikayi tare dani ba a gidan nan ". ya qarasa mgn Yana goge mata hawayenta dake tsiyaya a idanunta tare da yin shiru yana kallonta itama shi take kallo zuciyarta na zafi "to shikenan amman kayi min alfarma ka bani waya Ina son Jin muryar iyayena ,Ina kwadayi jin muryarsu dan Allah karka ce a'a".
naganka karka ce sai karshen sati zaka zo gbdy "karki damu ammi inshallahu bazan Kai ba me zan taho Miki dashi ?".Shiru tayi tana tunanin kafin daga baya tace "komai ka kawo amminka zatayi farinciki murmushi yayi yace "shikenan my happiness murmushi tayi daga bangarenta ta sake Aiko masa da addua komai dare idan na dawo zan kiraki karki yi bacci har sai Kinga kirana kinji ammina tace "to Adnan inshallahu zan jira kiranka sun d'auki minti biyar suna waya har da kannensa ,sanda tanweer ta kammala shirinta taja ta tsaya tana kare masa kallon tsab yana matukar burgeta yadda bai wasa da lamarin mahaifiyarsa da kannensa a dan zamanta dashi ta fahimci yadda yake mugu mugun son mahaifiyarsa har sanda ya k'araso gareta ya riko tsintsiyar hannunta tana can duniyar tunani kumatunta ya ja kadan tayi firgib ta dawo natsuwarta tana sauke ajiyar zuciya tsurawa juna idanu sukayi batare data ce masa komai ba
ya nufi hanyar fitowa daga d'akin daita tana biye dashi ."
Yana fitowa haraban hotel din idanunshi suka ci karo da motar alqali murfin motar a bude wasu mutane na tsaye suna duba cikin motar ,sai lokacin ya tuna da yasa a tsare masa shi ,Kai tsaye gurin motarsa ya nufa ya bude wa tanweer gaban mota ta shiga ta zauna ya rufe ya zagaya ya shiga bangaren direba ya shiga ya zauna ya tadda motar yana fitowa ya sawa motar wuta kamar Wanda zai tashi sama "kabi a hankali please Ina matukar son rayuwata domin tana da matukar mahimmanci ga iyaye saboda nice duniyarsu "Ina da mahaifiya da kanne day day har guda uku mafi soyuwa a zuciyata bazan so suyi maraicina ba bare ki fada min maganar banza yayi mgnr a tsawace yana dukan stearing motar shiru tayi tana zance zuci kafin daga bisani ta motsa labbanta a hankali "kana son mahaifiyarka da kannenka sosai ?" tayi maganar tana kallonsa da gefen Ido da kmr bazai yi mgn ba sai dai mahimmancin su ya wuce ya banzatar da amsar dan haka yace "kwarai kuwa ina matukar son mahaifiyata da kannena so na gaskiya son da bana Jin akwai wani mahalikin da yake wa ahlinsa "Amman shi ...." maid your thought karki sake furta komai akan ahlina ya fad'a yana cigaba da murza stearing ,dole taja bakinta tayi shiru ".
cikin kankanin lokaci ya k'araso gida Kai tsaye bangarensa ya wuce da tanweer ta tsaya tana dubansa "ki kwanta ki cigaba da baccinki nasan bai isheki ba "batun komawata gida fa ?"zan maidake amman ba yanzu ba ki bani lokaci tayi kicin kicin da ranta kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa "gsky nifa na gaji wallahi gida nake bukata idan baka yarda ka maidani ba zan bi ta kowani hanya na bar gidan nan "ki gwada ki kigani idan hakan abu ne me sauki yayi mgnr tare da yin shiru yana dubanta dan tuni idanunta sun cicciko da ruwan hawaye "ban San me yasa kake min haka ba ,idan km kasan kana da dalilin rikeni ka fad'a min nasan zaman da nake yi amman bawai ka rikeni ba alhalin ni din ba muharamarka bace ta k'arasa maganar tana jan numfashi da danne kukanta tabbas jikina na bani akwai sirrin da kake boye min meye shi Ina son sani ?".Tayi taku daya biyu ta qaraso gabansa qirjinta na dokawa da matsanacin karfi ta cigaba da magana a natse zuciyarta na rawa "zuwa yanzu ya kamata ka sanar dani menene shi abinda kake k'okarin boyewa " take jikinsa yayi sanyi kmr Wanda aka jefa cikin kankara "zuciyata ta fara jefo min abubuwa masu wuyar misaltuwa akanka sai dai na shirya jin koma menene ta k'arasa maganar tana kuka dan ta kasa rike kukanta ."
ya Kai hannuwansa duka yana qokarin zagaye kugunta ta zame jikinta ta koma bakin gado ta zauna ta kife Kanta akan cinyarta tana cigaba da kukanta ya k'araso ya janyo stood ya zauna a gabanta ya riko hannunta daya cikin nasa ta d'ago runannun idanunta ta zuba masa tana sauraron abinda zai ce sai daya furzar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya fara magana a natse kmr me koyon mgn "kunnewanki bazasu iya Jin dalili
ko sirrin dayasa nake rike dake a gidan ba , hankalinki bazai iya dauka ba wallahi zuciyarki zata buga idan kikaji mafi alkhairinsa ki bar wannan maganar "na bar wannan maganar saboda me byn kana rike da rayuwata ka tsareni ka hanani naje ga iyayena alhalin suna cikin damuwar rashina ta k'arasa maganar tana fixge hannuwanta ya sake riko hannuwanta da sauri "shikenan ki bani lokaci kad'an nasan dai bazaki sake d'aukar lakacin da kikayi tare dani ba a gidan nan ". ya qarasa mgn Yana goge mata hawayenta dake tsiyaya a idanunta tare da yin shiru yana kallonta itama shi take kallo zuciyarta na zafi "to shikenan amman kayi min alfarma ka bani waya Ina son Jin muryar iyayena ,Ina kwadayi jin muryarsu dan Allah karka ce a'a".