Sashe 155
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gudu kawai yake a natse akan titi batare daya waigo inda take zaune ba bare ya kalli fuskarta ta waigo a tsanake tana kallonsa da kallon hannunsa daya dake kife yana motsawa a hankali ,taji kamar ta daura hannunta aka kyakkyawan hannunsa masu matukar haske da sheki ,wani sanyi dadi ke ratsata hade da sanyi ac wanda ke sake tsokano da matsanancin soyayyrsa dake daskare acikin zuciyarta ,hagu da dama shine kawai zuciyarta take muradi wani irin tuqi yake cikin salo me kashe wa duk wanda ake tukawa jiki .”
sai da sukayi rabin hanya taga ya tsaya a tsakiyar titi batare daya kashe motar ba sannan bai kalli inda take ba "maza sauka ki kama gabanki "
A matukar tsaro ce ta kallesa "bana da kudi ajikina fa tayi Kmr zatai kuka wani abu ya daga a gefensa ya ciro bandir din yan dubu day day na dubu dari ya daura mata akan cinyarta "ki sauka zaki samu wata motar da zata kai ki duk inda kike so kai tsaye dan ni bani da wannan lokacin "haba danuwna me yasa zaka min haka ?Sam bai kyautu ba da zaka barni anan abun sam babu dadi "Shiiiiiiii bance ki dameni da hauka ba just ki fita nace kuma karki qara kirana da danuwa kirani da sunan da kowa yake kirana dashi okay dan ni ba danuwanki bane ".
"Wai ma me yasa ka tsaneni baka sona haka ?,me na rasa ya adnan ?tayi masa tmbyr tana tsareshi da idanunta "amman daka soni da karka soni duk daya ne aurena ne dai babu fashi sai ka aureni kuma sai kayi rayuwar aure dani tamkar sauran ma'aurata "ai bazaki ta'ba samun wannan damar ba arayuwarki ,
oya dauki kudin nan kiyi out yayi maganar a tsawa bata san sanda ta wawiro hand bag dinta ta fito ta koma gefen titi ta tsaya tana kallonsa yaja motarsa ya qara gaba da mugun gudu.”
Hankalinta yayi kololuwar tashi da gatanta da komai arzikin ma da yake takama dashi byn mahaifinta ne silar samunsa da ba dan shi ba da yanzu killa ma bara suke yi akantiti gashi yace shi ba danuwanta bane , taji kamar ta kira mahaifinta ta fada masa wulakanci da yayi mata "amman kuma idan kika kira zaki lalata komai dan adnan ba mutunci garesa ba zai iya fadawa mahaifinki ido ido baya sonki alhalin shi bai san da wannan matsalar kinga kin kunnowa kanki huta gara ki share ki cigaba da hakuri da sannu komai zai daidaita tunda ammi tana son aurenki dashi ai ko baya só sai ya aureki dole ta numfasa kana ta soma kokarin tsaida mota wata mota “tsaya ta fada cikin harshen turanci mai mota ya tsaya, ta fada mata inda zata " babban gurin siyayya dake kusa da nan zaka kai ni ya gyada mata kai ta shiga mai motar yaja ".
*****
Da misalin karfe biyar daidai na yammacin rana acikin shopright dake ikeja tayi musu kowannensu sanye da kananan kaya idan kagansu zaka d’auka shopping zasuyi ,daya bayan d’aya suka raba kawunansu bangare dabam dabam cikin salon kawar da hankalin mutane akansu ,kamil né zaune akan keken guragu yayinda anas ke tsaye abayansa yana turasa sai dai bada siffar bara ba dan sam shigar jikinsu batayi kama da wadan da suka zo neman taimako ba ,kowanne daga cikinsu kunnensa manne da abun jiyo sautin maganar jaguwa, haka zalika sauran jubi da jabir suna saman gurin suna baza idanu suka ta inda indoor zai shigo domin har zuwa wannan lokacin da suka rigada suka shigo suka fara bincikensu babu wata alama daya shigo gurin .”
Ahankali jaguwa ke hawowa saman lift hannunsa rike da wani had’adden karfe wanda marasa idanu ke amfani dashi ,idanunshi rufe cikin bakin glass me shegen kyau da tsada jikinsa sanye cikin kayan dark army green sai dai riga ta kasance me hula ce yayinda wando ma ya kasance kalar rigar jikinsa sai dai daga kasan wandon a tsukakken yake , jikinsa na wani irin fitar da kamshi turare flower ross .”
a natse yake komai nashi hankalin wasu daga cikin mutane dake gurin ya raja’a akansa most especially mata domin yayi matukar yin kyau sai dai fahimtar da sukayi makaho né yasa fuskarsu ta sauya ta nuna alamun tausayawa garesa ,ya dan waiga kasa inda yaga shigowar wasu fararen mutane su biyu suna magana da juna kamar ya juya ya sauko sai yaga kamar mutanen dake kallonsa zasu fahimci wani ba dan haka ya cigaba da kallonsu yana motsa lip’s dinsa a hankali domin hankaltal da yaransa kamar ance ya dago kansa idanunsa suka sauka akan sanyin idaniyansa ,soyayyarsa ,haukansa ,rayuwarsa tanwer ce ke saukowa sanye cikin doguwar riga hannunta rike da farar leda suna hada ido gabanta yayi wata irin mummunar faduwa shima faduwar gaba yaji ta riskeshi kwayar idaunta ta tsaida akanshi wanda yasashi jin wani abu na ratsa jiki da zuciyarsa take yaji komai ya sauya masa wasu abubuwa suka shiga yawo ajikinsa suna zaga jinin jikinsa gabadaya .”
So yayi ya dauke idanunshi daga kallonta saboda yanzu ba lokacinta bane idan yace zai biye mata komai zai wargaje masa amman ya tsinci kansa da kasa aiwatar da haka ‘wani irin kallo me daga hankali take binsa dashi tsigar jikinta na mikewa, Kallonsa take tun daga kan fuskarsa da kafafunsa dake rufe har zuwa yatsun hannunsa dake rufe cikin bakar safa babu wani abu daya nuna shine mutumin da ko baiyi amfani da ainihin fuskarsa idan ta gansa zuciyarta na fahimtar shine .”
saitin zuciyarsa tabi da kallo wanda hakan ya tabbatar mata da shi din ne tsaye a gabanta zuciyarta ta cigaba da dukan tara tara wanda yasata gaugauwan dauke idanunta daga kallon juna da suke shi kuwa har lokacin ya kasa dauke idanunshi akanta yana kallonta har ta sauka ta barshi zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri ya biyota yana tsaidaita a hankali cikin sanyayyar murya batare da yayi amfani da sunanta ba só yake ya gano wani abu ba tayi mamaki jin ya tsaidaita ba .”
Ta ta juyo a natse aiko idanunta suka tsarke cikin nashi yana tsaye abayanta still rike da sanda naunayen numfashi ya sauke ita kuwa ganin rauninsa yasa ta sake had’e rai sosai tamkar bata ta’ba yin dariya ba ,muryarsa a tsarke yace “kamar naso na sanki sai dai na manta inda na sanki yayi mata tmbyr yana shafa sumar kanshi “wannan ba wacce kasani bace ko akwai taimakon da zan iya maka ?”kankance idanunshi yayi ya saka cikin nata qirjinsa na wani irin luguden bugu “okay ina ganin kamace “. baiyi mamaki ba dan a irin shigar da yayi ba lallai ta ganeshi ba, ya soma qakarin kusantota da niyyar fitar daita daga gurin dan kar hargitse ya faru tana ciki hankalinsa zai rabu gida biyu amman yaga ta qara taku ta matsa baya ita anata tasan muddin shine mutumin da zuciyarta ke dokawa akanshi yana gama qarasowa ba qaramin aikinsa bane ya had’eta da faffadan qirjinsa sake motsota yayi da sauri ta dakatar dashi “malam ka tsaya a iyakarka karka sake ka karaso inda nake adnan ko ka dauka bazan ganeka bane .”ta fada a matukar firgice.
step daya ya qara yana cewa waye kuma haka ?ya tamabayeta cikin wata irin murya “maganar wasa ta wuce ni nasan kai ne , ko wani irin canzawa zakayi hakan bazai sa na kasa ganeka ba kai ne dai adnan ahmed já…”Shiru tayi sakamakon karfen hannunsa daya saki a kasa kuma san dan katse mata maganarta yasa yayi hakan ,”ai kece kawai kakisan wannan.” tana gama jin abinda ya fada ta juya fuuuuuu tana rausaya tamkar wata bishiya
Bashi da yabi bayanta da kallo ba mutane dayawa sun bi bayanta da kallo sakamakon tafiyarta me d’aukar hankali nan take yaji wani kishi me tsanani ya caki kahon zuciyarta soyaytarta ta shiga masa kuwa acikin zuciya .”ahankali ya shiga daga kafafunsa domin biyota alokacin indoor ya shigo tare da yaransa shima kamar jaguwa da yaransa haka suka raba kawunansu ai kuwa nan take hankalinsa ya rabu gida biyu “.ya waiga yabi indoor da kallo sannan ya waiga hanyar da tanwer tabi da kallo har lokacin tafiya take na daukar hankali wanda ke sake kunno wutar soyayyarta…”
Manage please 🙏
Mmm Sudai
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️43
...."Ahankali ya sake waigawa ya kalli bayan indoor dake tafiya ,a d'an rikice ya kamo lip's dinsa na qasa yana taunawa gumi na karyo masa bisa goshinsa at the same time yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa fiyye da kaida ,baya jin zai iya kasadar rasa tanwer arayuwarsa sam bai so ya had'u daita ba ,da kuma yasan da zuwanta da babu abinda zai sa ya fito wannan aikin a yau, daya hakura da duk abinda za'a samu domin kuwa duk son da ya kewa aikinsa rayuwarta ta fiyye masa ."
Cikin tsananin tashin hankalin ya soma tafiya cikin sarsarfa yana magana kasa kasa "duk kuna jina ?suka had'a baki gurin amsawa da "eh!"To kusa ido sosai akan indoor da wad'ancan mutanen guda biyu na d'azu ."ya karya yabi hanyar da tanwer tabi tana kokarin karya wani layin , ta samu guri ta labe qirjinta na dokawa da matsanancin karfi dan ta lura kamar ya biyota ,dube duben nemanta yake amman babu ita babu alamunta ,daya bayan daya yake shiga gurin tsiyayyar amman stil bai ganta ba dan haka shima ya yanke shawara ya samu guri ya boye."
sai da sukayi rabin hanya taga ya tsaya a tsakiyar titi batare daya kashe motar ba sannan bai kalli inda take ba "maza sauka ki kama gabanki "
A matukar tsaro ce ta kallesa "bana da kudi ajikina fa tayi Kmr zatai kuka wani abu ya daga a gefensa ya ciro bandir din yan dubu day day na dubu dari ya daura mata akan cinyarta "ki sauka zaki samu wata motar da zata kai ki duk inda kike so kai tsaye dan ni bani da wannan lokacin "haba danuwna me yasa zaka min haka ?Sam bai kyautu ba da zaka barni anan abun sam babu dadi "Shiiiiiiii bance ki dameni da hauka ba just ki fita nace kuma karki qara kirana da danuwa kirani da sunan da kowa yake kirana dashi okay dan ni ba danuwanki bane ".
"Wai ma me yasa ka tsaneni baka sona haka ?,me na rasa ya adnan ?tayi masa tmbyr tana tsareshi da idanunta "amman daka soni da karka soni duk daya ne aurena ne dai babu fashi sai ka aureni kuma sai kayi rayuwar aure dani tamkar sauran ma'aurata "ai bazaki ta'ba samun wannan damar ba arayuwarki ,
oya dauki kudin nan kiyi out yayi maganar a tsawa bata san sanda ta wawiro hand bag dinta ta fito ta koma gefen titi ta tsaya tana kallonsa yaja motarsa ya qara gaba da mugun gudu.”
Hankalinta yayi kololuwar tashi da gatanta da komai arzikin ma da yake takama dashi byn mahaifinta ne silar samunsa da ba dan shi ba da yanzu killa ma bara suke yi akantiti gashi yace shi ba danuwanta bane , taji kamar ta kira mahaifinta ta fada masa wulakanci da yayi mata "amman kuma idan kika kira zaki lalata komai dan adnan ba mutunci garesa ba zai iya fadawa mahaifinki ido ido baya sonki alhalin shi bai san da wannan matsalar kinga kin kunnowa kanki huta gara ki share ki cigaba da hakuri da sannu komai zai daidaita tunda ammi tana son aurenki dashi ai ko baya só sai ya aureki dole ta numfasa kana ta soma kokarin tsaida mota wata mota “tsaya ta fada cikin harshen turanci mai mota ya tsaya, ta fada mata inda zata " babban gurin siyayya dake kusa da nan zaka kai ni ya gyada mata kai ta shiga mai motar yaja ".
*****
Da misalin karfe biyar daidai na yammacin rana acikin shopright dake ikeja tayi musu kowannensu sanye da kananan kaya idan kagansu zaka d’auka shopping zasuyi ,daya bayan d’aya suka raba kawunansu bangare dabam dabam cikin salon kawar da hankalin mutane akansu ,kamil né zaune akan keken guragu yayinda anas ke tsaye abayansa yana turasa sai dai bada siffar bara ba dan sam shigar jikinsu batayi kama da wadan da suka zo neman taimako ba ,kowanne daga cikinsu kunnensa manne da abun jiyo sautin maganar jaguwa, haka zalika sauran jubi da jabir suna saman gurin suna baza idanu suka ta inda indoor zai shigo domin har zuwa wannan lokacin da suka rigada suka shigo suka fara bincikensu babu wata alama daya shigo gurin .”
Ahankali jaguwa ke hawowa saman lift hannunsa rike da wani had’adden karfe wanda marasa idanu ke amfani dashi ,idanunshi rufe cikin bakin glass me shegen kyau da tsada jikinsa sanye cikin kayan dark army green sai dai riga ta kasance me hula ce yayinda wando ma ya kasance kalar rigar jikinsa sai dai daga kasan wandon a tsukakken yake , jikinsa na wani irin fitar da kamshi turare flower ross .”
a natse yake komai nashi hankalin wasu daga cikin mutane dake gurin ya raja’a akansa most especially mata domin yayi matukar yin kyau sai dai fahimtar da sukayi makaho né yasa fuskarsu ta sauya ta nuna alamun tausayawa garesa ,ya dan waiga kasa inda yaga shigowar wasu fararen mutane su biyu suna magana da juna kamar ya juya ya sauko sai yaga kamar mutanen dake kallonsa zasu fahimci wani ba dan haka ya cigaba da kallonsu yana motsa lip’s dinsa a hankali domin hankaltal da yaransa kamar ance ya dago kansa idanunsa suka sauka akan sanyin idaniyansa ,soyayyarsa ,haukansa ,rayuwarsa tanwer ce ke saukowa sanye cikin doguwar riga hannunta rike da farar leda suna hada ido gabanta yayi wata irin mummunar faduwa shima faduwar gaba yaji ta riskeshi kwayar idaunta ta tsaida akanshi wanda yasashi jin wani abu na ratsa jiki da zuciyarsa take yaji komai ya sauya masa wasu abubuwa suka shiga yawo ajikinsa suna zaga jinin jikinsa gabadaya .”
So yayi ya dauke idanunshi daga kallonta saboda yanzu ba lokacinta bane idan yace zai biye mata komai zai wargaje masa amman ya tsinci kansa da kasa aiwatar da haka ‘wani irin kallo me daga hankali take binsa dashi tsigar jikinta na mikewa, Kallonsa take tun daga kan fuskarsa da kafafunsa dake rufe har zuwa yatsun hannunsa dake rufe cikin bakar safa babu wani abu daya nuna shine mutumin da ko baiyi amfani da ainihin fuskarsa idan ta gansa zuciyarta na fahimtar shine .”
saitin zuciyarsa tabi da kallo wanda hakan ya tabbatar mata da shi din ne tsaye a gabanta zuciyarta ta cigaba da dukan tara tara wanda yasata gaugauwan dauke idanunta daga kallon juna da suke shi kuwa har lokacin ya kasa dauke idanunshi akanta yana kallonta har ta sauka ta barshi zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri ya biyota yana tsaidaita a hankali cikin sanyayyar murya batare da yayi amfani da sunanta ba só yake ya gano wani abu ba tayi mamaki jin ya tsaidaita ba .”
Ta ta juyo a natse aiko idanunta suka tsarke cikin nashi yana tsaye abayanta still rike da sanda naunayen numfashi ya sauke ita kuwa ganin rauninsa yasa ta sake had’e rai sosai tamkar bata ta’ba yin dariya ba ,muryarsa a tsarke yace “kamar naso na sanki sai dai na manta inda na sanki yayi mata tmbyr yana shafa sumar kanshi “wannan ba wacce kasani bace ko akwai taimakon da zan iya maka ?”kankance idanunshi yayi ya saka cikin nata qirjinsa na wani irin luguden bugu “okay ina ganin kamace “. baiyi mamaki ba dan a irin shigar da yayi ba lallai ta ganeshi ba, ya soma qakarin kusantota da niyyar fitar daita daga gurin dan kar hargitse ya faru tana ciki hankalinsa zai rabu gida biyu amman yaga ta qara taku ta matsa baya ita anata tasan muddin shine mutumin da zuciyarta ke dokawa akanshi yana gama qarasowa ba qaramin aikinsa bane ya had’eta da faffadan qirjinsa sake motsota yayi da sauri ta dakatar dashi “malam ka tsaya a iyakarka karka sake ka karaso inda nake adnan ko ka dauka bazan ganeka bane .”ta fada a matukar firgice.
step daya ya qara yana cewa waye kuma haka ?ya tamabayeta cikin wata irin murya “maganar wasa ta wuce ni nasan kai ne , ko wani irin canzawa zakayi hakan bazai sa na kasa ganeka ba kai ne dai adnan ahmed já…”Shiru tayi sakamakon karfen hannunsa daya saki a kasa kuma san dan katse mata maganarta yasa yayi hakan ,”ai kece kawai kakisan wannan.” tana gama jin abinda ya fada ta juya fuuuuuu tana rausaya tamkar wata bishiya
Bashi da yabi bayanta da kallo ba mutane dayawa sun bi bayanta da kallo sakamakon tafiyarta me d’aukar hankali nan take yaji wani kishi me tsanani ya caki kahon zuciyarta soyaytarta ta shiga masa kuwa acikin zuciya .”ahankali ya shiga daga kafafunsa domin biyota alokacin indoor ya shigo tare da yaransa shima kamar jaguwa da yaransa haka suka raba kawunansu ai kuwa nan take hankalinsa ya rabu gida biyu “.ya waiga yabi indoor da kallo sannan ya waiga hanyar da tanwer tabi da kallo har lokacin tafiya take na daukar hankali wanda ke sake kunno wutar soyayyarta…”
Manage please 🙏
Mmm Sudai
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️43
...."Ahankali ya sake waigawa ya kalli bayan indoor dake tafiya ,a d'an rikice ya kamo lip's dinsa na qasa yana taunawa gumi na karyo masa bisa goshinsa at the same time yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa fiyye da kaida ,baya jin zai iya kasadar rasa tanwer arayuwarsa sam bai so ya had'u daita ba ,da kuma yasan da zuwanta da babu abinda zai sa ya fito wannan aikin a yau, daya hakura da duk abinda za'a samu domin kuwa duk son da ya kewa aikinsa rayuwarta ta fiyye masa ."
Cikin tsananin tashin hankalin ya soma tafiya cikin sarsarfa yana magana kasa kasa "duk kuna jina ?suka had'a baki gurin amsawa da "eh!"To kusa ido sosai akan indoor da wad'ancan mutanen guda biyu na d'azu ."ya karya yabi hanyar da tanwer tabi tana kokarin karya wani layin , ta samu guri ta labe qirjinta na dokawa da matsanancin karfi dan ta lura kamar ya biyota ,dube duben nemanta yake amman babu ita babu alamunta ,daya bayan daya yake shiga gurin tsiyayyar amman stil bai ganta ba dan haka shima ya yanke shawara ya samu guri ya boye."