Sashe 148
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bai iya cigaba da zama agurin birthday din ba ya juya shima anas ya biyo bayansa suka shiga mota dukkanisnu agidan baya suka zauna eku ya tayar da mota sai dai babu wanda yayi magana acikinsu wanda hakan shi yafi daga hanakalin anas yaso yace wani abu akan nabel gdy yafishi shiga damuwa sai fesar da numfashi yake jikinsa na wani irin rawa "shiyasa nace bazan zo ba ka takuramin ga irinta nan "bashi da hanyar da zai iya ganawa damu bare ya samu damar fada mana mgn son ranshi sai ta wannan hanyar," kaga a haka ma munfi karfinsa domin kuwa yaji tsoron zuwa inda muke inji cewar jaguwa.
"har ya isa yayi mana kashedi da barazana "wai me yasa kake yin haka né Ana's ?yanzu kan d'an wannan abun zaka nemi ka daga hankalinka wallahi wannan karamin abu ne, ya fad'a adaidai lokacin da suka karaso bakin get din gidan anas jaguwa ya bude kasancewar yana da remut din get din gidan a hannunsa suka shiga anas ya fito koina ajikinsa rawa yake jaguwa ya kamosa ya shigar dashi cikin babban falonsa "karka kuskura ka sakawa zuciyarka tunani har matarka ta fahimci kana cikin damuwa "ko dai bakaji abinda ya fada mana bane ?"
"naji komai mana amman babu abinda zai iya "ina ban yarda ba wannan mutumin zai yi wani abu "byn shi sau daya kawai ya fada karka manta mutane nawa muka sha fadawa hakan kuma bamuyi komai akansu ba "mu muna da wankakkiyar zuciya né amman su fa ?xuciyarsu cike take da mugunta ni idan ma mutuwar ce gara ni na tafi, dan idan wani abu ya sameka gbdy babu wanda zai tsira dagamu har ahlinka "tô sai me ya gwada mana idan zai iya ."
anas ya girgiza kai dan shi bai taba jin wani abu zai faru dasu ba sai a wannann lokacin .”
jaguwa ya kira sunansa anas ka shiga ciki gurin matarka ka kwanta karka manta gidan gbdy a tsare yake da matakan tsaro tun daga get din gidan nan har zuwa katangar gidan to me zai tsorata?
" Kai fa idan wani abu ya sameka yaya kake son muyi babu abinda zai sameni kaima babu abinda zai sameka kamr yadda kayi auren haka nima zanyi ,
kalleni kaga ,anas ya dago ya kallesa nan da wata biyu zanyi aure inshaallahu ."
"What ?
“Abinda kaji na fada haka ne ,Ai ansa bai san lokacin da murmushin farinciki ya subuce masa ba ya rungume sa ajikinsa yana shafa bayansa " kai amman ka faranta min rai "saboda kai ne anas amman ban so nayi aure a yanzu ba ya fada yana zaresa ajikinsa yana cewa "sai dai safe ya juya ya fita anas ya kulle koina ya nufi dakin matarsa .
Koda jaguwa ya isa gida ya kwanta a gadonsa flat yana tunani maganar nabel bai yi zurfi cikin tunaninsa ba tunanin da yafi kowani tunani tasiri ya kawo masa ziyara daga nan bai san sanda bacci barawo ya sacesa ba .
*********
Washegari da yammaci ya isa asibitinta yayi parking ya kira layinta cikin kankanin lokaci ta fito sanye da doguwar riga zuciyarta cike da mamaki take takowa zuwa haraban hospital ta iske shi jikin motarsa tsaye fuskarsa a hade yayi mata alamar ta shiga mota tayi shiru tana kallonsa fuskarta dauke da alamr tambaya ,"shiga ina son magana dake "jiki a sanyaye ta bude gaban mota ta shiga ta zauna zuciyarta na rawa dan bata san da me yazo mata ba allhairi ko akasin haka ya zagaya ya bud'e bangaren direba ya shiga ya zauna ya tada motar "ya naga kana kokarin tafiya dani ina zaka kai ni byn mgn kace zamuyi ?
Tayi mgnr a matukar tsorace .
“zanje na cinyeki ne bata sake yin mgn ba shima haka bai tsaya akoina ba sai bakin maria beach byn yayi parking ya fito itama ta fito tana sauke numfashi dan sai yanzu hankalinta ya kwanata tana kallonsa ya jingina bayansa da mota itama tayi kamar yadda yayi bayan wasu mintuna ya juyo ya tsura mata idanunshi "Kinsan abinda yasa na kawoki nan gurin "?ban sani ba amman nasan ba dan saboda sumbata bane ,ke abinda ya fara zuwa zuciyarki kenan sumbata yayi taku daya biyu zuwa uku ya tsaya yana kallonta mace a rayuwarta sumbata , kywun jiki me kyau ,tsayu da kuma fadi qirji shi suke kira soyayya ,magana akan jiki tsayi ta wan bangare kenan gbdy a haka kake kallon qaunar da nake maka ?
Ya matso kusa daita sosai har suna iya jiyo bugun zuciyarsu da saukar numfashinsa "sam ba haka bane "to me kake nufi da lissafosu "?Ya rungume hannuwansa duka a faffadan qirjinsa yana kallonta itama cikin kwayar idanunsa take kallo "nasan zaki iya fadar abu bayan idona sannnan idan ina nan zaki iya fadar sa koma menene amman ni bazan taba canzawa ba naunayen ajiyar zuciya ta sauke taya akayi ka canza da sauri haka adnan ?”.
“nayi tsamanin kazo ka sake haukatani ne ."
“kiyi min shiru da wata magana shiru din tayi tana sauke numfashi." a wannnan zamanin mata suna daukar maza a wani abu da zarar sun samu wani abu daga gurinsu sai suyi murna da zarar kuma yayi masu abinda suke bukata sai suyi farinciki ,tsuke bakinta tayi sannan ta motsa lip's dinta sunayin haka ne ga wanda suke so ni ko galashinka na kalla farinciki nake sosai bare ka bani na gani shiru yayi yana cizan lip's dinsa na kasa yayinda idanunshi na kanta” idan wanda kike só aka wayi gari kinyita kiransa bai shiga ba ko kuma bai samu ya daga ba ballantana ma ya kiraki me ye abinda zai faru ?
"Bani da matsala komai daidai a soyayya cike da tashin hankali yace "me kike so agurina tanwer?ta kalli yatsun hannunta sannan ta dago ta kallesa idanunta cike da hawaye "ina son na kare gabadaya rayuwata da kai adnan kasancewa ta tare da kai zai sani farinciki damun rayuwarka da abubuwa dayawa sa kaina akafadarka ba wai saboda kuka ba soyayyarka ce tasa na kasance a halin da nake ciki yau gbdy muryarta ta sauya alamun kuka hakan yasa ta tsaida maganarta ta sunkuyar da kanta a lokacin da hawayen dake makale da idanunta suka samu nasarar zubowa tasa dan yatsan hannunta ta dauke tana sanyawa jikinta jarumta sannan ta cigaba da magana ."
"Kamar sauran mata nima ina son abubuwa dayawa ina son na cigaba da sonka adnan ,ina son a kowace rana na dinga kallon idanunka sannan a rana daya idan na rufe idanuwana na mutu a hannunka nayi mutuwa cikin salama shine abinda nake bukata ta karasa maganar tana dago idanunta dake tsiyayar ruwan hawaye,tsawon mintuna shabiyar suna tsaye babu wanda ya furta uffan hakan yasa ta sake maida kanta kasa sannan taji sautin muryarsa cikin wani irin yanayi mai gigitarwa "ina sonki surayya...."
Da wani irin sauri ta dago Kanta tana dubansa hawaye na turereniyar zubowa "ina sonki kuma akoda yaushe tun daga sanda na fara daura kwayar idanuna akanki alokacin da kika kusan bigeni amman karya nakewa zuciyata da kuma ke haka ne yasa banason na fada miki ."
Tunda ya soma magana jikinta da zuciyarta ke karkarwa at the same time tana sheshekan kuka maganarsa ta rikitata bata taba tsananin zataji wannan kalmar a bakinsa ba runtse idanunta tayi da mugun karfi tana ciza gefen lips dinta da karfi domin ta tabbarwa kanta gaske ne ko kuwa mafarki ne "zaki aureni surayya? "wani sabon gigita ya mamaye jikinta nan take jikinta ya kama rawa ya matso sosai kusa daita ya kai hannunsa ya dago habarta yana kallon cikin idanunta da suke arikice "ki bani amsa kina nan akan raayinki zaki auri gagarumin barawo kiyi rayuwa dashi "?Ajiyar zuciya ta sauke da karfi tare da cire hannunsa dake rike da habarta ta rungumeshi tsam tsam ajikinta tamkar zata rabashi gida biyu ya daura kanshi akanta yana jin soyayyarta me zafi kissing din kanta yayi sannan ya kai bakinsa kunnenta “ki aureni da sana’ata surayya .”
a hankali ta soma girgiza masa kanta tana kokarin zare jikinta tace "a'a bazan aureka da wannan sana’ar ba ta fad’a tana sheshekan kuka ta juya da sauri ta soma daga kafafunta......."
Har dana Monday 🤪
Mmm sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️41
……a matukar kidime ya biyota yana kiran sunanta “tanwer ina zakije ki barni ki tsaya mu qarasa maganarmu mana ? sai dai ina bata tsaya ba ta cigaba da tafiya cikin sauri tana kuka mai tsanani tunda ya furta mata kalmar yana sonta taji kamar an yaye mata dukkanin damuwarta akanshi ne”
“oh my goodness wai me ye haka ne ki tsaya mana ya fad’a yana cigaba da binta a baya “nace ki dakata tanwer ki bani amsar tambayata “?ya qarasa maganar yana qara sauri cikin zafin nama ya shan gabanta ya rike tsintsiyar hannunta cikin nashi dayan hannunsa kuma ya riko kugunta dashi .”
tayi sauri kawar da fuskarta gefe tana sheshekan kuka ya juyo daita gbdy suna kallon juna , cikin tsananin tashin hankali yake kallon kyakkyawar fuskarta zuciyarsa na sake narkewa akanta ,wani irin sonta ne ke ratsa tsantsar jikinsa yana yawo acikin jininsa ,ya matsota sosai sunyi mugun daf da juna wanda da zai qara taku daya zai iya masauki a jikinta .”
"har ya isa yayi mana kashedi da barazana "wai me yasa kake yin haka né Ana's ?yanzu kan d'an wannan abun zaka nemi ka daga hankalinka wallahi wannan karamin abu ne, ya fad'a adaidai lokacin da suka karaso bakin get din gidan anas jaguwa ya bude kasancewar yana da remut din get din gidan a hannunsa suka shiga anas ya fito koina ajikinsa rawa yake jaguwa ya kamosa ya shigar dashi cikin babban falonsa "karka kuskura ka sakawa zuciyarka tunani har matarka ta fahimci kana cikin damuwa "ko dai bakaji abinda ya fada mana bane ?"
"naji komai mana amman babu abinda zai iya "ina ban yarda ba wannan mutumin zai yi wani abu "byn shi sau daya kawai ya fada karka manta mutane nawa muka sha fadawa hakan kuma bamuyi komai akansu ba "mu muna da wankakkiyar zuciya né amman su fa ?xuciyarsu cike take da mugunta ni idan ma mutuwar ce gara ni na tafi, dan idan wani abu ya sameka gbdy babu wanda zai tsira dagamu har ahlinka "tô sai me ya gwada mana idan zai iya ."
anas ya girgiza kai dan shi bai taba jin wani abu zai faru dasu ba sai a wannann lokacin .”
jaguwa ya kira sunansa anas ka shiga ciki gurin matarka ka kwanta karka manta gidan gbdy a tsare yake da matakan tsaro tun daga get din gidan nan har zuwa katangar gidan to me zai tsorata?
" Kai fa idan wani abu ya sameka yaya kake son muyi babu abinda zai sameni kaima babu abinda zai sameka kamr yadda kayi auren haka nima zanyi ,
kalleni kaga ,anas ya dago ya kallesa nan da wata biyu zanyi aure inshaallahu ."
"What ?
“Abinda kaji na fada haka ne ,Ai ansa bai san lokacin da murmushin farinciki ya subuce masa ba ya rungume sa ajikinsa yana shafa bayansa " kai amman ka faranta min rai "saboda kai ne anas amman ban so nayi aure a yanzu ba ya fada yana zaresa ajikinsa yana cewa "sai dai safe ya juya ya fita anas ya kulle koina ya nufi dakin matarsa .
Koda jaguwa ya isa gida ya kwanta a gadonsa flat yana tunani maganar nabel bai yi zurfi cikin tunaninsa ba tunanin da yafi kowani tunani tasiri ya kawo masa ziyara daga nan bai san sanda bacci barawo ya sacesa ba .
*********
Washegari da yammaci ya isa asibitinta yayi parking ya kira layinta cikin kankanin lokaci ta fito sanye da doguwar riga zuciyarta cike da mamaki take takowa zuwa haraban hospital ta iske shi jikin motarsa tsaye fuskarsa a hade yayi mata alamar ta shiga mota tayi shiru tana kallonsa fuskarta dauke da alamr tambaya ,"shiga ina son magana dake "jiki a sanyaye ta bude gaban mota ta shiga ta zauna zuciyarta na rawa dan bata san da me yazo mata ba allhairi ko akasin haka ya zagaya ya bud'e bangaren direba ya shiga ya zauna ya tada motar "ya naga kana kokarin tafiya dani ina zaka kai ni byn mgn kace zamuyi ?
Tayi mgnr a matukar tsorace .
“zanje na cinyeki ne bata sake yin mgn ba shima haka bai tsaya akoina ba sai bakin maria beach byn yayi parking ya fito itama ta fito tana sauke numfashi dan sai yanzu hankalinta ya kwanata tana kallonsa ya jingina bayansa da mota itama tayi kamar yadda yayi bayan wasu mintuna ya juyo ya tsura mata idanunshi "Kinsan abinda yasa na kawoki nan gurin "?ban sani ba amman nasan ba dan saboda sumbata bane ,ke abinda ya fara zuwa zuciyarki kenan sumbata yayi taku daya biyu zuwa uku ya tsaya yana kallonta mace a rayuwarta sumbata , kywun jiki me kyau ,tsayu da kuma fadi qirji shi suke kira soyayya ,magana akan jiki tsayi ta wan bangare kenan gbdy a haka kake kallon qaunar da nake maka ?
Ya matso kusa daita sosai har suna iya jiyo bugun zuciyarsu da saukar numfashinsa "sam ba haka bane "to me kake nufi da lissafosu "?Ya rungume hannuwansa duka a faffadan qirjinsa yana kallonta itama cikin kwayar idanunsa take kallo "nasan zaki iya fadar abu bayan idona sannnan idan ina nan zaki iya fadar sa koma menene amman ni bazan taba canzawa ba naunayen ajiyar zuciya ta sauke taya akayi ka canza da sauri haka adnan ?”.
“nayi tsamanin kazo ka sake haukatani ne ."
“kiyi min shiru da wata magana shiru din tayi tana sauke numfashi." a wannnan zamanin mata suna daukar maza a wani abu da zarar sun samu wani abu daga gurinsu sai suyi murna da zarar kuma yayi masu abinda suke bukata sai suyi farinciki ,tsuke bakinta tayi sannan ta motsa lip's dinta sunayin haka ne ga wanda suke so ni ko galashinka na kalla farinciki nake sosai bare ka bani na gani shiru yayi yana cizan lip's dinsa na kasa yayinda idanunshi na kanta” idan wanda kike só aka wayi gari kinyita kiransa bai shiga ba ko kuma bai samu ya daga ba ballantana ma ya kiraki me ye abinda zai faru ?
"Bani da matsala komai daidai a soyayya cike da tashin hankali yace "me kike so agurina tanwer?ta kalli yatsun hannunta sannan ta dago ta kallesa idanunta cike da hawaye "ina son na kare gabadaya rayuwata da kai adnan kasancewa ta tare da kai zai sani farinciki damun rayuwarka da abubuwa dayawa sa kaina akafadarka ba wai saboda kuka ba soyayyarka ce tasa na kasance a halin da nake ciki yau gbdy muryarta ta sauya alamun kuka hakan yasa ta tsaida maganarta ta sunkuyar da kanta a lokacin da hawayen dake makale da idanunta suka samu nasarar zubowa tasa dan yatsan hannunta ta dauke tana sanyawa jikinta jarumta sannan ta cigaba da magana ."
"Kamar sauran mata nima ina son abubuwa dayawa ina son na cigaba da sonka adnan ,ina son a kowace rana na dinga kallon idanunka sannan a rana daya idan na rufe idanuwana na mutu a hannunka nayi mutuwa cikin salama shine abinda nake bukata ta karasa maganar tana dago idanunta dake tsiyayar ruwan hawaye,tsawon mintuna shabiyar suna tsaye babu wanda ya furta uffan hakan yasa ta sake maida kanta kasa sannan taji sautin muryarsa cikin wani irin yanayi mai gigitarwa "ina sonki surayya...."
Da wani irin sauri ta dago Kanta tana dubansa hawaye na turereniyar zubowa "ina sonki kuma akoda yaushe tun daga sanda na fara daura kwayar idanuna akanki alokacin da kika kusan bigeni amman karya nakewa zuciyata da kuma ke haka ne yasa banason na fada miki ."
Tunda ya soma magana jikinta da zuciyarta ke karkarwa at the same time tana sheshekan kuka maganarsa ta rikitata bata taba tsananin zataji wannan kalmar a bakinsa ba runtse idanunta tayi da mugun karfi tana ciza gefen lips dinta da karfi domin ta tabbarwa kanta gaske ne ko kuwa mafarki ne "zaki aureni surayya? "wani sabon gigita ya mamaye jikinta nan take jikinta ya kama rawa ya matso sosai kusa daita ya kai hannunsa ya dago habarta yana kallon cikin idanunta da suke arikice "ki bani amsa kina nan akan raayinki zaki auri gagarumin barawo kiyi rayuwa dashi "?Ajiyar zuciya ta sauke da karfi tare da cire hannunsa dake rike da habarta ta rungumeshi tsam tsam ajikinta tamkar zata rabashi gida biyu ya daura kanshi akanta yana jin soyayyarta me zafi kissing din kanta yayi sannan ya kai bakinsa kunnenta “ki aureni da sana’ata surayya .”
a hankali ta soma girgiza masa kanta tana kokarin zare jikinta tace "a'a bazan aureka da wannan sana’ar ba ta fad’a tana sheshekan kuka ta juya da sauri ta soma daga kafafunta......."
Har dana Monday 🤪
Mmm sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️41
……a matukar kidime ya biyota yana kiran sunanta “tanwer ina zakije ki barni ki tsaya mu qarasa maganarmu mana ? sai dai ina bata tsaya ba ta cigaba da tafiya cikin sauri tana kuka mai tsanani tunda ya furta mata kalmar yana sonta taji kamar an yaye mata dukkanin damuwarta akanshi ne”
“oh my goodness wai me ye haka ne ki tsaya mana ya fad’a yana cigaba da binta a baya “nace ki dakata tanwer ki bani amsar tambayata “?ya qarasa maganar yana qara sauri cikin zafin nama ya shan gabanta ya rike tsintsiyar hannunta cikin nashi dayan hannunsa kuma ya riko kugunta dashi .”
tayi sauri kawar da fuskarta gefe tana sheshekan kuka ya juyo daita gbdy suna kallon juna , cikin tsananin tashin hankali yake kallon kyakkyawar fuskarta zuciyarsa na sake narkewa akanta ,wani irin sonta ne ke ratsa tsantsar jikinsa yana yawo acikin jininsa ,ya matsota sosai sunyi mugun daf da juna wanda da zai qara taku daya zai iya masauki a jikinta .”