Sashe 118
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Anas na zaune a babban falo jaguwa wanda shigowarsa kenan aka kira layinsa yana amsa waya jaguwa da jubi da kamil har ma da jabir suka shigo suka fara neman gurin zama “lallai muna yi amman bama yin wannna alqallar yana gama fadar haka ya katse kiran “meye shi bama yi ?
“Alqallar safarar miyagun kwayoyo bai yi magana ba ya daura kafarsa kan daya yana girgizawa jubi ya kallesa yace “wannnna ai ba komai bane me zai hana muyi ana samu kudi sosai ? sai lokacin jaguwa yayi magana rai a bace kai kake ganin ba komai bane amman mu agurina komai ne har gara fashi da wannan sanar “ka daina cewa haka muna aiki dan mu samu kudi kaga bamu da choice akan kowani irin aiki da zaa kawo inji cewar kamil “nima shine abinda nagani tunda mun sadaukar da rayukanmu me kuma yayi saura? jaguwa ya cire kafarsa akan dayar ya fuskancesu gbdy “a yanzu zaku iya fadar komai amman me yasa da police suka farmaki rayuwarmu a wancan ranar abuja kuka shiga damuwa da tashin hankali tunda kusan kun sadsukar da rayukanku“?
Shiru sukayi babu wanda ya sake cewa uffan “kuna son zama dani ya zama dole kubi abinda nake só ban yarda ba sannan ban amince ba duk kuma wanda yayi kokarin yin wannan aikin abayana zai sha mamaki.”har gama Babu wanda ya sake cewa komai anas ya lumshe idanunshi dan dadin abinda ya fada wannan shine karo na biyu daya burgesa a rayuwarsa “
Mmm sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️35
………Alhaji tajjudeeni ya dauki sama da awa daya zaune kwakwaluwarsa na mamakin maganar da yaronsa ajuwon ya kawo masa akan tautaunarwasu da jaguwa bayan sunyi waya dana hannun damarsa babu nasara suka tunkaresa kai tsaye shima dai maganar daya ce ta shiga tsakaninsu dashi basa yin wannan alqallar ,sai daya sake yiwa yaronsa duban tsanake sannan ya numfasa yace “ka sheida masa aikina zai yi da har ya tsaya maka taurin kai ?
“Tabbas ya sani domin kuwa nayi masa bayaninka dalla dalla da irin matsayi da karfin ikon fada aji da kake dashi a garin nan ,amman isa da izzarsa suka rufe masa idanu har yana cewa babu ruwansa da wani matsayi da karfin ikonka ,“wannan ikon da isan sai dai kayi wa karnunka yaranka da kake iko akansu amman shi babu wanda ya isa yayi masa dole akan aikinsa “.
nan take zuciyar alhj tajudeeni ta dagule ta soma masa ciwo yaji kamar ta kama da wuta tsabar bakinciki ,ya tattara kan takardun dake gabansa da sauran kayayyakin da yake aiki akansu ya ajiyesu amaajiyarsu sannan ya mike tsaye ya zagayo ya bar kan kujerarsa ya fara zariya acikin office dinsa goye da hannuwansa duka a bayansa yana sake jin mamakin jaguwa .”
cak yaja ya tsaya yana fuskarta ajuwon tamkar shine jaguwa sannan yaja wani wawan tsaki tare da kai hannu ya daki kan makeken table din dake office din “lallai ya kamata naga wannan tantirin yaron yana gama fadar haka ya dauki manya wayoyinsa guda biyu ya nufi hanyar fita ajuwon ya biyo shi da sauri yana masa magana cikin tsananin tashin hankali “shi fa wannan ba kamar sauran mutanen da muka saba mu’amula dasu bane ,shi mutun ne da yasan abinda yake , mutun ne da idanunsa suke a bude tunda ya nuna bazai yi aikin nan ba kawai aganina gara a hakura dan…”
“Baza’a hakura ba duk abinda ka lissafa kai ka san shi ,ni bansan haka ba baya ga karfin ikona da ikon fada aji da nake dashi sautin furucin alhji tajudeeni kenan wanda yasa ajuwon ya katse maganarsa da sauri ya cigaba da binsa yana cewa “sorry sir !.
kai tsaye haraban companie dinsa TGI GROUP ya fito yana kiran number direbansa wanda shi tuni tun fitowarsa ya zabura ya mike ya soma kokarin karasowa inda kafin ya karaso escourt dinsa sun zagayesa rike da bindigu ,daya daga cikinsu ya bude masa gidan baya ya shiga ya zauna yana jin tuttukin bakin ciki acikin zuciyarsa a fusace ya bawa escort dinsa umarnin karsu biyosa .”
ajuwon ya zagaya ya bude gaban mota ya shiga ya zauna a lokacin da direba ya shiga har ya tada mota yana cewa ranka shi dade ina muka nufa?
“Ka fada masa inda zamu alhj tajuddeeni ya fada a fusace yana kallon wani gefe ,allah allah yake kwayar idanunshi ta sauka akan jaguwa da dan iskan na hannun damarsa zai nuna musu karfin ikonsa ,zai nuna masu yadda ake saka mutu yayi abinda bai yi niyya ba sai dan karfin iko ,zan nuna masu isar da nake dashi da karfin iko da fada ajin da nake dashi a garin nan .”yayi maganar aransa yana jijiga kafarsa daya.
a hankali ajuwon yake direct din direba har suka karaso igando tun daga nesa ya nuna masa gidan suna gama isa bakin tangamemen get din gidan ya tsaya tare da yin hon ,mai gadi ya mike da sauri ya leka ta karamin hujin get ganin bai san motar ba ya rufe ya fito gbdy alokacin har ajuwon ya fito daga cikin mota ya mika masa hannu shima mai gadi ya mika masa hannu suka gaisa “dan allah ko jaguwa yana around“.?
“Eh yana nan sai dai bai sheida min cewar wani zai zo nemansa ba amman zaku iya kiransa idan yasan da zuwanku zai kirani,“no ka bari mu shiga da motar ciki sai kayi mana iso gurinsa “A’a bari dai na fara sheida masa idan ya amince babu matsala sai ku shigo din wa zance ?.
ajuwon da maganar mai gadi ta bata masa rai ya dai daure ya motsa bakinsa da kyar“kace masa ajuwon ne mu zo ne tare da alhji tajudeeni“to shikenan ka bani minti biyar zan dawo yanzu mai gadi ya juya da sauri ya koma ciki shi kuma ajuwon ya koma jikin mota ya tsaya rungume da hannunwansa alhji tajudeeni yayi wani glass din bangaren da yake zaune “tsayuwar me mukeyi anan ?.
“Wai sai ya nemi izininsa sannan zai bari mu shiga “ ya kalli get din gidan yanawa gidan wani irin kallon tsana sannan yace “wa dan fashin yake da wannan matsayin ?ai fa ya wuce duk wani tunanin mutane gagara badau ne dan dai bakasan shi bane shiyasa amman idan kana jin oba loud ,Ijile , jagu…..“.
tsakin da alhji tajudeeni yaja yasa yayi shiru yana kallon wani gefe yana dariyar mugunta a ransa yace “kadan ka gani yau dai matsayinku yazo inda bashi da amfani.”
“Alqallar safarar miyagun kwayoyo bai yi magana ba ya daura kafarsa kan daya yana girgizawa jubi ya kallesa yace “wannnna ai ba komai bane me zai hana muyi ana samu kudi sosai ? sai lokacin jaguwa yayi magana rai a bace kai kake ganin ba komai bane amman mu agurina komai ne har gara fashi da wannan sanar “ka daina cewa haka muna aiki dan mu samu kudi kaga bamu da choice akan kowani irin aiki da zaa kawo inji cewar kamil “nima shine abinda nagani tunda mun sadaukar da rayukanmu me kuma yayi saura? jaguwa ya cire kafarsa akan dayar ya fuskancesu gbdy “a yanzu zaku iya fadar komai amman me yasa da police suka farmaki rayuwarmu a wancan ranar abuja kuka shiga damuwa da tashin hankali tunda kusan kun sadsukar da rayukanku“?
Shiru sukayi babu wanda ya sake cewa uffan “kuna son zama dani ya zama dole kubi abinda nake só ban yarda ba sannan ban amince ba duk kuma wanda yayi kokarin yin wannan aikin abayana zai sha mamaki.”har gama Babu wanda ya sake cewa komai anas ya lumshe idanunshi dan dadin abinda ya fada wannan shine karo na biyu daya burgesa a rayuwarsa “
Mmm sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️35
………Alhaji tajjudeeni ya dauki sama da awa daya zaune kwakwaluwarsa na mamakin maganar da yaronsa ajuwon ya kawo masa akan tautaunarwasu da jaguwa bayan sunyi waya dana hannun damarsa babu nasara suka tunkaresa kai tsaye shima dai maganar daya ce ta shiga tsakaninsu dashi basa yin wannan alqallar ,sai daya sake yiwa yaronsa duban tsanake sannan ya numfasa yace “ka sheida masa aikina zai yi da har ya tsaya maka taurin kai ?
“Tabbas ya sani domin kuwa nayi masa bayaninka dalla dalla da irin matsayi da karfin ikon fada aji da kake dashi a garin nan ,amman isa da izzarsa suka rufe masa idanu har yana cewa babu ruwansa da wani matsayi da karfin ikonka ,“wannan ikon da isan sai dai kayi wa karnunka yaranka da kake iko akansu amman shi babu wanda ya isa yayi masa dole akan aikinsa “.
nan take zuciyar alhj tajudeeni ta dagule ta soma masa ciwo yaji kamar ta kama da wuta tsabar bakinciki ,ya tattara kan takardun dake gabansa da sauran kayayyakin da yake aiki akansu ya ajiyesu amaajiyarsu sannan ya mike tsaye ya zagayo ya bar kan kujerarsa ya fara zariya acikin office dinsa goye da hannuwansa duka a bayansa yana sake jin mamakin jaguwa .”
cak yaja ya tsaya yana fuskarta ajuwon tamkar shine jaguwa sannan yaja wani wawan tsaki tare da kai hannu ya daki kan makeken table din dake office din “lallai ya kamata naga wannan tantirin yaron yana gama fadar haka ya dauki manya wayoyinsa guda biyu ya nufi hanyar fita ajuwon ya biyo shi da sauri yana masa magana cikin tsananin tashin hankali “shi fa wannan ba kamar sauran mutanen da muka saba mu’amula dasu bane ,shi mutun ne da yasan abinda yake , mutun ne da idanunsa suke a bude tunda ya nuna bazai yi aikin nan ba kawai aganina gara a hakura dan…”
“Baza’a hakura ba duk abinda ka lissafa kai ka san shi ,ni bansan haka ba baya ga karfin ikona da ikon fada aji da nake dashi sautin furucin alhji tajudeeni kenan wanda yasa ajuwon ya katse maganarsa da sauri ya cigaba da binsa yana cewa “sorry sir !.
kai tsaye haraban companie dinsa TGI GROUP ya fito yana kiran number direbansa wanda shi tuni tun fitowarsa ya zabura ya mike ya soma kokarin karasowa inda kafin ya karaso escourt dinsa sun zagayesa rike da bindigu ,daya daga cikinsu ya bude masa gidan baya ya shiga ya zauna yana jin tuttukin bakin ciki acikin zuciyarsa a fusace ya bawa escort dinsa umarnin karsu biyosa .”
ajuwon ya zagaya ya bude gaban mota ya shiga ya zauna a lokacin da direba ya shiga har ya tada mota yana cewa ranka shi dade ina muka nufa?
“Ka fada masa inda zamu alhj tajuddeeni ya fada a fusace yana kallon wani gefe ,allah allah yake kwayar idanunshi ta sauka akan jaguwa da dan iskan na hannun damarsa zai nuna musu karfin ikonsa ,zai nuna masu yadda ake saka mutu yayi abinda bai yi niyya ba sai dan karfin iko ,zan nuna masu isar da nake dashi da karfin iko da fada ajin da nake dashi a garin nan .”yayi maganar aransa yana jijiga kafarsa daya.
a hankali ajuwon yake direct din direba har suka karaso igando tun daga nesa ya nuna masa gidan suna gama isa bakin tangamemen get din gidan ya tsaya tare da yin hon ,mai gadi ya mike da sauri ya leka ta karamin hujin get ganin bai san motar ba ya rufe ya fito gbdy alokacin har ajuwon ya fito daga cikin mota ya mika masa hannu shima mai gadi ya mika masa hannu suka gaisa “dan allah ko jaguwa yana around“.?
“Eh yana nan sai dai bai sheida min cewar wani zai zo nemansa ba amman zaku iya kiransa idan yasan da zuwanku zai kirani,“no ka bari mu shiga da motar ciki sai kayi mana iso gurinsa “A’a bari dai na fara sheida masa idan ya amince babu matsala sai ku shigo din wa zance ?.
ajuwon da maganar mai gadi ta bata masa rai ya dai daure ya motsa bakinsa da kyar“kace masa ajuwon ne mu zo ne tare da alhji tajudeeni“to shikenan ka bani minti biyar zan dawo yanzu mai gadi ya juya da sauri ya koma ciki shi kuma ajuwon ya koma jikin mota ya tsaya rungume da hannunwansa alhji tajudeeni yayi wani glass din bangaren da yake zaune “tsayuwar me mukeyi anan ?.
“Wai sai ya nemi izininsa sannan zai bari mu shiga “ ya kalli get din gidan yanawa gidan wani irin kallon tsana sannan yace “wa dan fashin yake da wannan matsayin ?ai fa ya wuce duk wani tunanin mutane gagara badau ne dan dai bakasan shi bane shiyasa amman idan kana jin oba loud ,Ijile , jagu…..“.
tsakin da alhji tajudeeni yaja yasa yayi shiru yana kallon wani gefe yana dariyar mugunta a ransa yace “kadan ka gani yau dai matsayinku yazo inda bashi da amfani.”