Sashe 90
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
jikin tanweer a sanyaye ta shiga motar inda zuciyarta ke bugawa da karfi fiyye da kaida har ya juya zai shiga motarsa ya dawo "idan kinje gida duk abinda za'a ce hakuri ne naki ,hakuri zaki basu dan kinyi laifi sosai " yana gama fad'ar hk ya sake juyawa ya shiga nashi motar itace ta fara fita sannan shi ,yana biye daita a baya har bakin estate dinsu sai daya ga securities sun bud'e mata get din farko sannan ya juya zuwa gida zuciyarsa na wani irin bugawa da karfi akanta .."
Hon din motarta ya janyo hankalin iyayenta mumy tayo waje da sauri ta tsaya cikin tsananin tashin hankali har sanda mai gadi ya bud'e mata
ta shigo da hancin motarta ta Isa gurin da'aka tanada domin ajiye motoci tayi parking ta fito ganin itace ta juya ta koma ciki bakinciki na sake mamaye zuciyarta .Tanweer na tafe tana sakar zuci kome zata tarar yau agurin iyayenta?" dan yanayin data hango fuskar mumy babu sausauci "Ina zan Saka kaina yau ?". tayiwa kanta tmbyr ."
Tana shiga falon ta iske iyayenta zaune har ma da rukayya da damuwar dady da mumy ta hanata runtsawa, jiki a sanyaye ta durkusa bisa gwiwowinta a gabansu ta rushe musu da kuka mai ban tausayi "kuyi hakuri dan girman Allah ku yafe min "
"yanzu saboda Allah me kike so damu tanweer ?"
"Tun yamma tanweer sai yanzu kin ma kuwa duba lokaci kuwa?" bakya Jin tsoron abinda zai faru dake ba kya gudun ki had'u da wata maseefar a hanya kina fita anyhow without security " .
shi kuwa dady zaune yake ya rasa abinda zaice mata gbdy ma ya rasa inda zaisa ransa yaji dadi bai san yadda zaiyi da tanweer ba .
Dafe qirji mumy tayi saboda ciwon da take jin gurin yana mata rukayya ta dafa mumy tana bata hakuri tana mata sannu ,a hankali hawaye ke fita a idanunta cikin muryar kuka take cewa "bakinciki ki zai kasheni tanweer..."
rukayya cikin tsananin tashin hankali ta d'aga murya tace "kin shiga uku tanweer zaki yi sanadin kashe mahaifiyarki wallahi tun wuri ki dawo haiyacinki ,so fa ba hauka bane idan so cuta ne ai hakuri magani ne kina son ki maida kanki yar iska da karfi da yaji wallahi kibi a hankali muddin kika bari bakincikinki ya kashe mumy zaki buga babbar hasara .Rukayya kuka mumy kuka tanweer kuka shi kansa minister alhji abubakar hawaye yake zubarwa mai zafi .
Tanweer ta rarrafo tazo gurin mahaifinta "dady please kayi hakuri wallahi bazan sake ba " sai lokacin yay mgn cikin karfin hali "karki sake fada min haka, sau nawa kina min irin wannan alkwarin kina sabawa?"
ta sake bude baki zatai mgn
yace " enough tanweer banason jin komai daga bakinki tashi ki bani guri " ta yunkura da kyar ta tashi ta shige d'akinta tana yiwa kanta fad'a "tanweer ya dace ki canza kodan samarwa iyayenki da kanki kwanciyar hankali ,ki daina zuwa gurin Adnan , shi me yasa bazai zo gurinki ba sai ke?"
Ta zauna a bakin gadonta cike da Jin nadama aranta.
tana zaune tana goge hawaye rukayya ta shigo tana cewa"haba tanweer ,dan Allah ki canza wannan rayuwar bata dace dake ba dan ma Allah yasa gidan nan ku kadai ne , ya kike tunanin halin da iyayenki zasu shiga ace akwai mutane atare daku ?".
Hawaye masu zafi suka zubo mata .
rukayya ta zauna gefenta "Ki daure ki cigaba da addua ".
"Ina yi rukayya wallahi har na gaji da yin addua "ta fad'a tana kuka "ba'a gajiya da addua sai dai kina yi kina avoiding din wasu abubuwa ne, ki d'aure ki koyi hakurin rashin zuwa gurinsa wallahi a hankali kina addua kina rarrashi zuciyarki zaki rage soyayyarsa.
girgiza kai kawai tanwer tayi a ranta tace "rukayya bazaki gane ba, rukayya soyayyar nan nada wuyar bari ,ita wallahi bancin iyayenta ma da tarewa zatai agurinsa sai dai yasan yadda zai yi daita.
"tanweer!"
Rukayya takira sunanta bata amsa ba sai dai ta d'ago ta zuba mata Ido tana sauraronta "ki dinga karanta ya hayyu ya qayum ya zaljalalu wal ikiram sannan da laila ailla anta subhanaka inni kuntu minal zalimin inshallahu zaki samu sausauci da natsuwa kina addua Kuma kina nacewa wadan zikirorin suna matukar yayewa mutun damuwa ."rukayya tafi minti shabiyar a d'akin tanwer tana bata shawara kafin daga bisani ta barta ta koma d'akinta .
Bangaren jaguwa kuwa karfe daya daidai ya shgo gidansa yana shiga falo ya k'arasa gurin fridge ya bud'e ya d'auki goran ruwa mrs v tare da kafeshi abakinsa ya shanye tasss sannan yayi wurgi da rabon zama yayi akan d'aya daga cikin kujerun falon yana sauke numfashi yana Jin kamar tanweer na kwance ajikinsa ne , wata irin zazzafa soyayyarta ne ke ratsashi yana tuno duk abinda ya gudana a tsakaninsu ,bai yi tunanin zai rufta har haka ba, lallai maganr anas ta tabbta koma yace bakinsa ya kmashi ji yayi an dafashi a zuciye ya juyo da niyyar yiwa kowa ye maseefar katse masa tunani sai yaga anas ne "cool down mutumina karka saukemin maseefa ya fad'a tare da zama a gefensa "ya ka maida tanweer ?"um na maidaita wallahi sai naji dama na barta. "bangane dama ka barta ba ?"ka barta ka dinga kwana da yarinyar mutune ko me ?".
tsaki yaja "kai wallahi wani irin mutun ne ko yanzu banyi komai daita ba ,"bayan na farko kana son kace baka sake ci ba ?".
"Naci mana amman sau daya ne daga shine dai babu kari.
"Shikenan ka dinga kiyayewa please kasan yarinya ce karama ."
"nasani shiyasa ma kaga banason kusancina daita wallahi idan tana zuwa zan din cin yar mutane né kawai ,zan ma fad'awa mai gadi kar ya sake barinta ta shigo idan tazo "gsky abar wannan relationship din haka tunda bazai kaiku ga yin aure ba ."
Har yanzu kaki ganin mutumin nan sai faman binka nake ,ka hadashi da wancan mutumin ayi komai a gama ayi musu tsakani zuba masa idanunsa dake cike da giyar soyayya yayi sannan ya mike tsaye ya fara zare jallabiya dake sanye ajikinsa ya rataya akafadanshi ya nufi d'akinsa yana cewa " zuwa yanzu nasan ya horo sai dai ban shirya ganinsa ba sai mun dawo daga abuja mugama da aikin nan da aka kawo ". Yana shiga d'akinsa bathroom ya shiga ya tsaya rike da kugunsa yana tarawa kanshi ruwan wanka babu abinda zuciyarsa ke yi sai faman tunanin tanweer hankalinsa gbdy baya jikinsa tube boxes dinsa yayi ya shiga bathtube anatse yayi wanka ranshi na sake fari da haske a duk sanda ya tuna tanweer murmushin farinciki ne ya subuce masa a haka yayi wanka ya fito .
Ya goge jikinsa ya bud'e Inda kayan shan iskansa yake ya dauko gajeren wando ya sanya ya shirya tsaf sannan ya kwanta batare daya sakawa cikinsa komai ba.
Washegari da safe byn fitar dady mumy ta iske tanwer a dakinta kwance ,ta tasheta ta mike ta zauna tana dubanta "ina kwana mumy?" Kin tashi lfiya mamana ?" Lafiya ta amsa atakaice mumy ta kamo yatsun hannunta sannan cike da marairacewa tasoma mata nasiha mai ratsa jiki tana rikonta "ki tausaya min surayya wannan rayuwar nasan qaddara ce amman ki daure ki cinye jarabawar karki kauce hanya ina miki addua zaki samu wanda yafi shi komai take hawye ya shiga turereniyar zubo mata "wannan alfrma ce na nema agurinki zaki min ko kuwa na hakura na cire raina akanki na bar masa ke ya maye mki gurnina "?kanta ta shiga girgiza mata alamun "a'a ".
"Kinyi min alqawarin zaki hakura dashi "?ta gyada mata kai alamun"eh! dan babu yadda zatai amman hakura da jaguwa ma bai taso ba mutumin da duk saukar numfashinta da tunaninsa aciki.
"Na gode allah yayi miki albarka allah yaye miki ".
Hon din motarta ya janyo hankalin iyayenta mumy tayo waje da sauri ta tsaya cikin tsananin tashin hankali har sanda mai gadi ya bud'e mata
ta shigo da hancin motarta ta Isa gurin da'aka tanada domin ajiye motoci tayi parking ta fito ganin itace ta juya ta koma ciki bakinciki na sake mamaye zuciyarta .Tanweer na tafe tana sakar zuci kome zata tarar yau agurin iyayenta?" dan yanayin data hango fuskar mumy babu sausauci "Ina zan Saka kaina yau ?". tayiwa kanta tmbyr ."
Tana shiga falon ta iske iyayenta zaune har ma da rukayya da damuwar dady da mumy ta hanata runtsawa, jiki a sanyaye ta durkusa bisa gwiwowinta a gabansu ta rushe musu da kuka mai ban tausayi "kuyi hakuri dan girman Allah ku yafe min "
"yanzu saboda Allah me kike so damu tanweer ?"
"Tun yamma tanweer sai yanzu kin ma kuwa duba lokaci kuwa?" bakya Jin tsoron abinda zai faru dake ba kya gudun ki had'u da wata maseefar a hanya kina fita anyhow without security " .
shi kuwa dady zaune yake ya rasa abinda zaice mata gbdy ma ya rasa inda zaisa ransa yaji dadi bai san yadda zaiyi da tanweer ba .
Dafe qirji mumy tayi saboda ciwon da take jin gurin yana mata rukayya ta dafa mumy tana bata hakuri tana mata sannu ,a hankali hawaye ke fita a idanunta cikin muryar kuka take cewa "bakinciki ki zai kasheni tanweer..."
rukayya cikin tsananin tashin hankali ta d'aga murya tace "kin shiga uku tanweer zaki yi sanadin kashe mahaifiyarki wallahi tun wuri ki dawo haiyacinki ,so fa ba hauka bane idan so cuta ne ai hakuri magani ne kina son ki maida kanki yar iska da karfi da yaji wallahi kibi a hankali muddin kika bari bakincikinki ya kashe mumy zaki buga babbar hasara .Rukayya kuka mumy kuka tanweer kuka shi kansa minister alhji abubakar hawaye yake zubarwa mai zafi .
Tanweer ta rarrafo tazo gurin mahaifinta "dady please kayi hakuri wallahi bazan sake ba " sai lokacin yay mgn cikin karfin hali "karki sake fada min haka, sau nawa kina min irin wannan alkwarin kina sabawa?"
ta sake bude baki zatai mgn
yace " enough tanweer banason jin komai daga bakinki tashi ki bani guri " ta yunkura da kyar ta tashi ta shige d'akinta tana yiwa kanta fad'a "tanweer ya dace ki canza kodan samarwa iyayenki da kanki kwanciyar hankali ,ki daina zuwa gurin Adnan , shi me yasa bazai zo gurinki ba sai ke?"
Ta zauna a bakin gadonta cike da Jin nadama aranta.
tana zaune tana goge hawaye rukayya ta shigo tana cewa"haba tanweer ,dan Allah ki canza wannan rayuwar bata dace dake ba dan ma Allah yasa gidan nan ku kadai ne , ya kike tunanin halin da iyayenki zasu shiga ace akwai mutane atare daku ?".
Hawaye masu zafi suka zubo mata .
rukayya ta zauna gefenta "Ki daure ki cigaba da addua ".
"Ina yi rukayya wallahi har na gaji da yin addua "ta fad'a tana kuka "ba'a gajiya da addua sai dai kina yi kina avoiding din wasu abubuwa ne, ki d'aure ki koyi hakurin rashin zuwa gurinsa wallahi a hankali kina addua kina rarrashi zuciyarki zaki rage soyayyarsa.
girgiza kai kawai tanwer tayi a ranta tace "rukayya bazaki gane ba, rukayya soyayyar nan nada wuyar bari ,ita wallahi bancin iyayenta ma da tarewa zatai agurinsa sai dai yasan yadda zai yi daita.
"tanweer!"
Rukayya takira sunanta bata amsa ba sai dai ta d'ago ta zuba mata Ido tana sauraronta "ki dinga karanta ya hayyu ya qayum ya zaljalalu wal ikiram sannan da laila ailla anta subhanaka inni kuntu minal zalimin inshallahu zaki samu sausauci da natsuwa kina addua Kuma kina nacewa wadan zikirorin suna matukar yayewa mutun damuwa ."rukayya tafi minti shabiyar a d'akin tanwer tana bata shawara kafin daga bisani ta barta ta koma d'akinta .
Bangaren jaguwa kuwa karfe daya daidai ya shgo gidansa yana shiga falo ya k'arasa gurin fridge ya bud'e ya d'auki goran ruwa mrs v tare da kafeshi abakinsa ya shanye tasss sannan yayi wurgi da rabon zama yayi akan d'aya daga cikin kujerun falon yana sauke numfashi yana Jin kamar tanweer na kwance ajikinsa ne , wata irin zazzafa soyayyarta ne ke ratsashi yana tuno duk abinda ya gudana a tsakaninsu ,bai yi tunanin zai rufta har haka ba, lallai maganr anas ta tabbta koma yace bakinsa ya kmashi ji yayi an dafashi a zuciye ya juyo da niyyar yiwa kowa ye maseefar katse masa tunani sai yaga anas ne "cool down mutumina karka saukemin maseefa ya fad'a tare da zama a gefensa "ya ka maida tanweer ?"um na maidaita wallahi sai naji dama na barta. "bangane dama ka barta ba ?"ka barta ka dinga kwana da yarinyar mutune ko me ?".
tsaki yaja "kai wallahi wani irin mutun ne ko yanzu banyi komai daita ba ,"bayan na farko kana son kace baka sake ci ba ?".
"Naci mana amman sau daya ne daga shine dai babu kari.
"Shikenan ka dinga kiyayewa please kasan yarinya ce karama ."
"nasani shiyasa ma kaga banason kusancina daita wallahi idan tana zuwa zan din cin yar mutane né kawai ,zan ma fad'awa mai gadi kar ya sake barinta ta shigo idan tazo "gsky abar wannan relationship din haka tunda bazai kaiku ga yin aure ba ."
Har yanzu kaki ganin mutumin nan sai faman binka nake ,ka hadashi da wancan mutumin ayi komai a gama ayi musu tsakani zuba masa idanunsa dake cike da giyar soyayya yayi sannan ya mike tsaye ya fara zare jallabiya dake sanye ajikinsa ya rataya akafadanshi ya nufi d'akinsa yana cewa " zuwa yanzu nasan ya horo sai dai ban shirya ganinsa ba sai mun dawo daga abuja mugama da aikin nan da aka kawo ". Yana shiga d'akinsa bathroom ya shiga ya tsaya rike da kugunsa yana tarawa kanshi ruwan wanka babu abinda zuciyarsa ke yi sai faman tunanin tanweer hankalinsa gbdy baya jikinsa tube boxes dinsa yayi ya shiga bathtube anatse yayi wanka ranshi na sake fari da haske a duk sanda ya tuna tanweer murmushin farinciki ne ya subuce masa a haka yayi wanka ya fito .
Ya goge jikinsa ya bud'e Inda kayan shan iskansa yake ya dauko gajeren wando ya sanya ya shirya tsaf sannan ya kwanta batare daya sakawa cikinsa komai ba.
Washegari da safe byn fitar dady mumy ta iske tanwer a dakinta kwance ,ta tasheta ta mike ta zauna tana dubanta "ina kwana mumy?" Kin tashi lfiya mamana ?" Lafiya ta amsa atakaice mumy ta kamo yatsun hannunta sannan cike da marairacewa tasoma mata nasiha mai ratsa jiki tana rikonta "ki tausaya min surayya wannan rayuwar nasan qaddara ce amman ki daure ki cinye jarabawar karki kauce hanya ina miki addua zaki samu wanda yafi shi komai take hawye ya shiga turereniyar zubo mata "wannan alfrma ce na nema agurinki zaki min ko kuwa na hakura na cire raina akanki na bar masa ke ya maye mki gurnina "?kanta ta shiga girgiza mata alamun "a'a ".
"Kinyi min alqawarin zaki hakura dashi "?ta gyada mata kai alamun"eh! dan babu yadda zatai amman hakura da jaguwa ma bai taso ba mutumin da duk saukar numfashinta da tunaninsa aciki.
"Na gode allah yayi miki albarka allah yaye miki ".