Sashe 34
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
jin motsin shigowar motocinsu da maganar wasu daga cikin yaransa sama sama yasa tanweer lalla'bowa babu takalmi a ka'fafunta tai hanyar babban falon gidan tana bin bango tana qarasowa bakin kofar falon ta tsaya a hankali ta bud'e kofar ta shiga bata ga kowa a falon ba, kasa kasa take jiyo magangansu , kawai ta nufi wani dogon korido Inda take zaton daga nan sautinsu yake fitowa , a hankali ta tsinci kanta acikinsu kowannensu cikin tsananin tashin hankali , jaguwa zaune a gaban kamil cike da tausayawa yana k'okarin cire masa harsashi . binsa tayi da kallon mamaki qirjinta na wani irin bugawa da matsanacin karfi shafa idanunta tai hade da runtsesu na second biyu sannan ta bud'e tana sake sauke idanunta akanshi wanda zuwa lokacin har yay nasarar ciro bulet din yana kallo sannan ya saka acikin farantin silver dake rike a hannun jubi, yayinda sauran ke zaune cikin tsananin tashin hankali gbdy idanunsu ya rufe babu wanda hankalinsa ya Kai Inda take tsaye ."
naunaye ajiyar zuciya suka sauke lokacin da jaguwa ya cire wa kamil bulet ita Kuwa tanweer zuciyarta ta shiga rawa had'e da tsinkewa ."me zata gani yau ? daman likita ne shi ko kuwa mafarki take ? yes wannan ba mafarki take ba shine tagani zaune ya cire bulet a kafar abokinsa, kasa tayi da idanunta tana kallon bayansa nan idanunta ya hango bindiga pestol soke a abayan wandon jaguwa ,nan take ta sake fita daga haiyacinta "bindiga ....! ta furta a kasan ranta " me Kuma yake yi da bindiga ? ya Allah karka sa abinda zuciyata ke hasashe akansa ya zama gaskiya dan bai cancanci haka ba " wani kuka ya kufce mata ta juya da sauri tana shesheka wanda hakan yasa gbdy suka d'ago suka ganta tana sarsarfa , cike da matsanacin firgici suka tsura ma jaguwa Ido dan jin abinda zai ce bai yi magana ba haka zalika bai nuna alamun damuwa atattare dashi ba , ya mike tsaye yana
furzar da numfashi tare da yiwa kamil sannu" ka kwanta ka huta kafin akawo maka abinci ya gyada masa Kai yana cewa" na gode abokina Ina alfahari da Kai ,nima haka ."
jubi ya dube jaguwa yana cewa "wallahi ban ta'ba shiga tashin hankali ba irin na wannan lokacin na tsorata matuka na sadaukar zamu rasa kamil "ba kai kad'ai ba inji cewar anas tafiya jaguwa ya fara a hankali suka biyosa a baya har gurin shakatawarsa "da'ace sunyi nasara akanmu zamu iya rasa rayukanmu gbdy". sai lokacin jaguwa ya motsa lip's dinsa "ina ai sai dai idan tawa ta kare sannan zaku iya shiga wannan hali amman muddin Ina tsaye akan kafafuna babu wanda zai yi nasara bare har mu rasa rayuka " ya karasa maganar tare da tsayawa cak ya rike karfen runfar dake kafe acikin gurin shakatawar , "hakika Nima na karaya inji cewar jabir " Karku ta'ba rungumar Karaya arayuwarku duk halin da zamu shiga karku karaya saboda rashin samun nasara ba namu bane ,a duk lokacin da naga Kun Karaya sai naga kamar tun asalin ku din ba jaruman gaske bane, sannan baku ne jarum da mukayi gasar mutuwa dasu ba ."
murmushi sukayi gbdy suna sauke numfashi "uhm wannan fa ba kamar gasar mutuwa bace ,gasar mutuwa kowa yasan mun saida rayukanmu ne dan biyan bukatarmu wannan fa ?"bayan sai da rai har da tozarci zamu janyowa gangar jikinmu idan muka tsinci kanmu a hannun jami'an tsaro ".anas ya karasa maganar yana dafa kafad'ar jaguwa "yanzu dai barkanmu allah ya k'ara karemu ." ameen jaguwa ya fad'a acikin zuciyarsa. "ka zauna kana bukatar hutu, jaguwa ya zauna akan d'aya daga cikin kujerun gurin yana lumshe idanunshi " me za'a kawo maka ka d'an sha ? ya girgiza masa Kai alamun bai bukatar komai , zama anas yayi kamar yadda sauran abokansa sukayi yana cewa "ya za'a yi da wannan yarinyar ta rigada taga komai , koma nace taji wasu abubuwa akanmu ? ,yana d'aya daga cikin abinda yasa kaga banason yarinyar nan agidan nan "."me taji ?."Ko me mu kace ?yay masa tambayar a dan kufule " idan Kuma taji taji kenan shikenan daman abinda take bukatar sani kenan tasan su waye mu " ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki tare da jin bakinciki da takaici, haka nan Kuma ya tsinci Kansa da Jin fad'uwar gaba mai tsanani ".
Koda tanweer ta koma d'aki ta kasa tsaye ta kasa zaune sai zariya take acikin d'akin ita kad'ai, ta saka wancan ta kwance , kwakwaluwarta ta shiga tunani mai zurfi, babu abinda zuciyarta bata kisama mata ba akansu , abu uku zuciyarta ta tsayu akansa shi din dan fashin ne ko Kuma jami'in sirri ,ko likita , idan ba haka ba me yake yi da bindiga ajikinsa ? ta kasa hakuri dan haka ta sake fitowa tai hanyar boys quarter nan fa hankalinta ya sake tashi ganin yadda yaran jaguwa ke fitowa da manya bindigu suna adanawa a maboyarsu ,mutuwar tsaye tayi har sanda suka kwashe komai suka d'auki katuwar jakar kudin da suka shigo dashi suka nufi hanyar Inda jaguwa yake tare da abokansa suna tautaunawa , cike da matsanacin tsoro ta biyo bayansu a tare suka k'araso ta ra'be jikin wata bishiya kasancewar yaran jaguwa suna gabanta yasa jaguwa da abokansa kasa ganinta ."
sky ya ajiye jakar kudin a gaban jaguwa yana cewa "boss ga kudin operation din ". operation ? ta furta a kasan ranta zuciyarta na tsananta bugu kamar zai fasa qirjinta ya fito waje , tayita tunanin abinda manufar operation yake nufi acikin ranta .
a natse Jaguwa ya d'ago idanunshi yana ciza lips dinsa na kasa sai daya d'auki minti biyar sannan ya gyada Kai , yay musu alamun su wuce suka soma k'okarin juyawa tana ganin haka tayi baya da sauri ta la'be dan karsu ganta , gbdy kwakwaluwarta
ta gama tabbatar mata da manufar operation fashi ne ".barin wannan bishiyar tayi ta dawo kusa dasu sosai ta sake makalewa a wata bishiyar ta kasa kunne daga Inda take boye take jiyo duk abinda suke cewa "mun gama da operation din yau yanzu dai a kasa kudin gida uku nasan inamdi na nan zuwa komai dare ya amshi kasonsa dan bashi da hakuri kmr alhj Tahir yake "kamar alhj Tahir ta maimaita sunan ?tunanin Inda tasan sunan take gbdy ta kasa tuno Inda ta ta'ba Jin sunan amman tabbas kwakwaluwarta na hasko mata tasan sunan Kuma na kusa da jikinta ne ".
ko gama rufe baki jaguwa bai yi ba sai ga inamdi da eku remo , inamdi ya mikawa jaguwa da abokansa hannu suka gaisa shi Kuma eku ya juya ya kama gabansa .
guri jaguwa ya nuna masa da hannunsa , ya zauna yana cewa "sannuku Kun sha da kyar lokacin dana ga police sun harbi d'aya daga cikinku naji tsoro matuka, hankalina yayi matukar tashi "sa'anar armrobber's akwai dadi akwai saida rai ,bancin kwarewa irin naka da yanzu kuna hannun police.
"inna lilli wa inna lillahi rajiun" tanweer ta shiga furtawa tana maimaiwa tasa hannunta duka ta rufe bakinta dan kar sautin kukanta ya fito "ya dai tabbata su din 'barayi ne ........? " wannan shine dalilin da yasa ya fad'a mata da tasan shi ko waye shi da bata kamu da soyayyarsa ba ?wayyohhhly Allah nah ! "wayyohhhly Allah Adnan me yasa? " me yasa ka zabi wannan sa'anar ? jikinta banda rawa babu abinda yake tana kallo aka kasafta kudin aka bawa inamdi nasa kason ya ciro wata karamar jaka a aljihunsa ya shiga d'aukar bandir din daloli yana zubawa cikin jakar har ya gama ya mike ya sake mimika musu hannu sukayi sallama ya wuce cikin sauri ."
A hankali ta dinga d'aga ka'fafunta tana takowa zuwa Inda suke zaune , jaguwa ne ya d'ago idanunshi suka sauka akanta, cikin tsananin tashin hankali da damuwa mara misaltuwa yake kallonta ,bakinta na rawa ta soma magana cikin firgici "daman 'yan fashi ne ku ?".ta fad'a tana kallonsu d'aya byn d'aya .a rud'e abokan jaguwa suka had'a baki gurin cewa" no mu ba 'yan fashi bane armrobber's ne" jaguwa ya mike a natse cike da bakinciki taji sirrinsu yayinda gbdy abokansa suka rud'e da ganinta har suka kasa bambamce tsakanin abinda tace da amsar da suka bata , fuskarsa a murtuke tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa ya kallesu d'aya bayan d'aya kana ya soma mgn "babu bambamci da abinda kuka ce da wanda tace duk abu d'aya ne mu din barayi ne wato armrobber's ..... ".
ta zaro idanuwanta duka waje da sauri qirjinta na dokawa da karfin gaske ,yayinda numfashinta ke fita da sauri sauri. ya gyada mata Kai alamun "eh".wani abu mai duhu taga ya gilma cikin idanunta, zuciyarta ce ta tsaya cak ta daina
aiki na wani lokaci kafin daga baya ta dawo tana bugawa fiyye da kaida , ta rike kanta dake sara mata kamar zai ra'be gida biyu ,a hankali ta soma ganin jiri tayi kasa tana dafe da kanta tana daf da zubewa kasa yay saurin tarota zuwa jikinsa kwayar idanunshi na kanta , kallon yadda jikinta ya saki yake adalilin numfashinta daya tsaya ya daina aiki take ya fahimci suma tayi , bai tsaya jiran komai ba ya mike daita rungume ajikinsa yana kallon face dinta , Kai tsaye d'akinsa ya nufa daita ya kwantar daita yana k'okarin kulle kofar abokansa suka turo suka shigo d'akin suka yo kanta suna tambayarsa , wani kallo yay musu gbdy suka ja baya tare da barin d'akin ."
naunaye ajiyar zuciya suka sauke lokacin da jaguwa ya cire wa kamil bulet ita Kuwa tanweer zuciyarta ta shiga rawa had'e da tsinkewa ."me zata gani yau ? daman likita ne shi ko kuwa mafarki take ? yes wannan ba mafarki take ba shine tagani zaune ya cire bulet a kafar abokinsa, kasa tayi da idanunta tana kallon bayansa nan idanunta ya hango bindiga pestol soke a abayan wandon jaguwa ,nan take ta sake fita daga haiyacinta "bindiga ....! ta furta a kasan ranta " me Kuma yake yi da bindiga ? ya Allah karka sa abinda zuciyata ke hasashe akansa ya zama gaskiya dan bai cancanci haka ba " wani kuka ya kufce mata ta juya da sauri tana shesheka wanda hakan yasa gbdy suka d'ago suka ganta tana sarsarfa , cike da matsanacin firgici suka tsura ma jaguwa Ido dan jin abinda zai ce bai yi magana ba haka zalika bai nuna alamun damuwa atattare dashi ba , ya mike tsaye yana
furzar da numfashi tare da yiwa kamil sannu" ka kwanta ka huta kafin akawo maka abinci ya gyada masa Kai yana cewa" na gode abokina Ina alfahari da Kai ,nima haka ."
jubi ya dube jaguwa yana cewa "wallahi ban ta'ba shiga tashin hankali ba irin na wannan lokacin na tsorata matuka na sadaukar zamu rasa kamil "ba kai kad'ai ba inji cewar anas tafiya jaguwa ya fara a hankali suka biyosa a baya har gurin shakatawarsa "da'ace sunyi nasara akanmu zamu iya rasa rayukanmu gbdy". sai lokacin jaguwa ya motsa lip's dinsa "ina ai sai dai idan tawa ta kare sannan zaku iya shiga wannan hali amman muddin Ina tsaye akan kafafuna babu wanda zai yi nasara bare har mu rasa rayuka " ya karasa maganar tare da tsayawa cak ya rike karfen runfar dake kafe acikin gurin shakatawar , "hakika Nima na karaya inji cewar jabir " Karku ta'ba rungumar Karaya arayuwarku duk halin da zamu shiga karku karaya saboda rashin samun nasara ba namu bane ,a duk lokacin da naga Kun Karaya sai naga kamar tun asalin ku din ba jaruman gaske bane, sannan baku ne jarum da mukayi gasar mutuwa dasu ba ."
murmushi sukayi gbdy suna sauke numfashi "uhm wannan fa ba kamar gasar mutuwa bace ,gasar mutuwa kowa yasan mun saida rayukanmu ne dan biyan bukatarmu wannan fa ?"bayan sai da rai har da tozarci zamu janyowa gangar jikinmu idan muka tsinci kanmu a hannun jami'an tsaro ".anas ya karasa maganar yana dafa kafad'ar jaguwa "yanzu dai barkanmu allah ya k'ara karemu ." ameen jaguwa ya fad'a acikin zuciyarsa. "ka zauna kana bukatar hutu, jaguwa ya zauna akan d'aya daga cikin kujerun gurin yana lumshe idanunshi " me za'a kawo maka ka d'an sha ? ya girgiza masa Kai alamun bai bukatar komai , zama anas yayi kamar yadda sauran abokansa sukayi yana cewa "ya za'a yi da wannan yarinyar ta rigada taga komai , koma nace taji wasu abubuwa akanmu ? ,yana d'aya daga cikin abinda yasa kaga banason yarinyar nan agidan nan "."me taji ?."Ko me mu kace ?yay masa tambayar a dan kufule " idan Kuma taji taji kenan shikenan daman abinda take bukatar sani kenan tasan su waye mu " ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki tare da jin bakinciki da takaici, haka nan Kuma ya tsinci Kansa da Jin fad'uwar gaba mai tsanani ".
Koda tanweer ta koma d'aki ta kasa tsaye ta kasa zaune sai zariya take acikin d'akin ita kad'ai, ta saka wancan ta kwance , kwakwaluwarta ta shiga tunani mai zurfi, babu abinda zuciyarta bata kisama mata ba akansu , abu uku zuciyarta ta tsayu akansa shi din dan fashin ne ko Kuma jami'in sirri ,ko likita , idan ba haka ba me yake yi da bindiga ajikinsa ? ta kasa hakuri dan haka ta sake fitowa tai hanyar boys quarter nan fa hankalinta ya sake tashi ganin yadda yaran jaguwa ke fitowa da manya bindigu suna adanawa a maboyarsu ,mutuwar tsaye tayi har sanda suka kwashe komai suka d'auki katuwar jakar kudin da suka shigo dashi suka nufi hanyar Inda jaguwa yake tare da abokansa suna tautaunawa , cike da matsanacin tsoro ta biyo bayansu a tare suka k'araso ta ra'be jikin wata bishiya kasancewar yaran jaguwa suna gabanta yasa jaguwa da abokansa kasa ganinta ."
sky ya ajiye jakar kudin a gaban jaguwa yana cewa "boss ga kudin operation din ". operation ? ta furta a kasan ranta zuciyarta na tsananta bugu kamar zai fasa qirjinta ya fito waje , tayita tunanin abinda manufar operation yake nufi acikin ranta .
a natse Jaguwa ya d'ago idanunshi yana ciza lips dinsa na kasa sai daya d'auki minti biyar sannan ya gyada Kai , yay musu alamun su wuce suka soma k'okarin juyawa tana ganin haka tayi baya da sauri ta la'be dan karsu ganta , gbdy kwakwaluwarta
ta gama tabbatar mata da manufar operation fashi ne ".barin wannan bishiyar tayi ta dawo kusa dasu sosai ta sake makalewa a wata bishiyar ta kasa kunne daga Inda take boye take jiyo duk abinda suke cewa "mun gama da operation din yau yanzu dai a kasa kudin gida uku nasan inamdi na nan zuwa komai dare ya amshi kasonsa dan bashi da hakuri kmr alhj Tahir yake "kamar alhj Tahir ta maimaita sunan ?tunanin Inda tasan sunan take gbdy ta kasa tuno Inda ta ta'ba Jin sunan amman tabbas kwakwaluwarta na hasko mata tasan sunan Kuma na kusa da jikinta ne ".
ko gama rufe baki jaguwa bai yi ba sai ga inamdi da eku remo , inamdi ya mikawa jaguwa da abokansa hannu suka gaisa shi Kuma eku ya juya ya kama gabansa .
guri jaguwa ya nuna masa da hannunsa , ya zauna yana cewa "sannuku Kun sha da kyar lokacin dana ga police sun harbi d'aya daga cikinku naji tsoro matuka, hankalina yayi matukar tashi "sa'anar armrobber's akwai dadi akwai saida rai ,bancin kwarewa irin naka da yanzu kuna hannun police.
"inna lilli wa inna lillahi rajiun" tanweer ta shiga furtawa tana maimaiwa tasa hannunta duka ta rufe bakinta dan kar sautin kukanta ya fito "ya dai tabbata su din 'barayi ne ........? " wannan shine dalilin da yasa ya fad'a mata da tasan shi ko waye shi da bata kamu da soyayyarsa ba ?wayyohhhly Allah nah ! "wayyohhhly Allah Adnan me yasa? " me yasa ka zabi wannan sa'anar ? jikinta banda rawa babu abinda yake tana kallo aka kasafta kudin aka bawa inamdi nasa kason ya ciro wata karamar jaka a aljihunsa ya shiga d'aukar bandir din daloli yana zubawa cikin jakar har ya gama ya mike ya sake mimika musu hannu sukayi sallama ya wuce cikin sauri ."
A hankali ta dinga d'aga ka'fafunta tana takowa zuwa Inda suke zaune , jaguwa ne ya d'ago idanunshi suka sauka akanta, cikin tsananin tashin hankali da damuwa mara misaltuwa yake kallonta ,bakinta na rawa ta soma magana cikin firgici "daman 'yan fashi ne ku ?".ta fad'a tana kallonsu d'aya byn d'aya .a rud'e abokan jaguwa suka had'a baki gurin cewa" no mu ba 'yan fashi bane armrobber's ne" jaguwa ya mike a natse cike da bakinciki taji sirrinsu yayinda gbdy abokansa suka rud'e da ganinta har suka kasa bambamce tsakanin abinda tace da amsar da suka bata , fuskarsa a murtuke tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa ya kallesu d'aya bayan d'aya kana ya soma mgn "babu bambamci da abinda kuka ce da wanda tace duk abu d'aya ne mu din barayi ne wato armrobber's ..... ".
ta zaro idanuwanta duka waje da sauri qirjinta na dokawa da karfin gaske ,yayinda numfashinta ke fita da sauri sauri. ya gyada mata Kai alamun "eh".wani abu mai duhu taga ya gilma cikin idanunta, zuciyarta ce ta tsaya cak ta daina
aiki na wani lokaci kafin daga baya ta dawo tana bugawa fiyye da kaida , ta rike kanta dake sara mata kamar zai ra'be gida biyu ,a hankali ta soma ganin jiri tayi kasa tana dafe da kanta tana daf da zubewa kasa yay saurin tarota zuwa jikinsa kwayar idanunshi na kanta , kallon yadda jikinta ya saki yake adalilin numfashinta daya tsaya ya daina aiki take ya fahimci suma tayi , bai tsaya jiran komai ba ya mike daita rungume ajikinsa yana kallon face dinta , Kai tsaye d'akinsa ya nufa daita ya kwantar daita yana k'okarin kulle kofar abokansa suka turo suka shigo d'akin suka yo kanta suna tambayarsa , wani kallo yay musu gbdy suka ja baya tare da barin d'akin ."