Sashe 132
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kai tsaye jaguwa hanyar dakinsa ya nufa yana gyara kwalar rigarsa yayinda hoton fuskar tanwer ya shiga masa gezo acikin kwayar idanunshi ,tun daga kwayar idanunta karamin bakinta hip's dinta har zuwa qirjinta dake cike bammm a nan ya tsaya yana kare musu kallo tamkar a zahiri , nan kuwa tunaninsa ne kawai ,a hankalin ya fara juyi acikin dakin tare da zaro tsarkar gold dake makale a wuyansa boye cikin rigarsa yana juyawa a hankali tamkar yadda yake zagaye dakin fuskarsa kunshe da murmushin farinciki yana sake zurfi acikin tunaninta."
a natse ya daga kansa saman dakin yana kallon celling dakin "ina sonka adnan dina ban samu damar yin soyayya da kowa ba sai da kai ,dan allah kace kana sona ,ka canza sana'a zanyi confused din iyayena su bari na aureka sannan zan nemo maka sana'a bazan barka haka ba kalamanta suka dinga dawo masa daki daki suna haskaka zuciyarsa ,
a hankali ya jingina bayansa da bangon dakin tare da tokare kafarsa daya "bayan kamar minti goma ya sauke kafarsa yasa dan yatsantsa jikin bangon takin yana tafiya yana bin bango da yatsansa har lokacin murmshi ne kwance a fuskarsa ,yau yana cikin farincki mara misaltuwa ,na kiran da tanwer tayi masa ne ko kuwa naji albishirin dinta ne shi dai bai sani ba amman dai yana cikin farinciki da bai san dame zai misaltashi ba ."
"nima ina sonki tanwer son da ban taba tsammanin yiwa wani mahaluki irinsa ba ,ina jinki ajinina acikin bargona da tsokar jikina bazan iya rayuwa babu ke ba but just give me time ina bukatar lokaci zanyi wani abu akai ,wani irin sanyayyen dadi ke bin lungu da sako na sansar jikinsa ,jinin jikinsa ya ninka gudu akan yadda yake yi ,a natse ya karasa gaban mirrow ya tsaya ya tokare hannunsa da jikin bango yana kallon kansa ta cikin mirrow , yatsan dayan hannunsa ya kai cikin bakinsa yana cizawa a hankali a hankali yana jin kamar yatsunta yake cizawa "ina son fararen fure ko zaka dauko min ?ina sonka adnan na yarda da kai na kuma amince da kai ,ya tuna lokacin daya kai kangon gida da bai yi tsammani zata iya rayuwa acikinsa ba amman da budar bakinta tace "me zai hana adnan ?wallahi zan zauna dan fiyye min kowani gida muddin da kai zan rayu acikinsa karka wani damu zan zauna ". ya sauke naunayen ajiyar zuciya a daidai lokacin da ana's ya turo kofar dakin ya shigo ya tsaya ya harde hannunwansa a qirji idanunsa akansa,jaguwa bai juyo ba sai ma kura masa ido da yayi ta cikin glas mirrow yana kallonsa kafin daga baya ya juyo gbdy ya fuskanci anas soyayyar tanwer na sake kanainayesa "yanzu me ka tsayar akan yarinyar nan tanwer?" I don't know what to say but is like bazan iya cigaba da rike wasu abubuwa ba zan dai yi shawara da zuciyata nan kusa zan tsaida maka
yayi mgnr hannunsa na shafa faffadan qirjinsa ,
gyada kansa kawai anas yayi tare da sauke boyayen numfashi yace "please jaguwa ka hanzarta kayi abinda ya dace ka daina barazana da rayuwar yarinyar mutane " .
Ajiyar zuciya ya sauke tare da tsura masa ido yana jin yadda zuciyarsa ke mugu mugun bugawa ya kira sunansa "anas look at me babu wasa acikin kwayar idanuna idan bazan yi wani abu akai ba kai kasan waye ne I won't lie to you ,zanyi wani abu akai amman ban sa yaushe bane , yau né gobe ko anjima né bansani ba ya karasa maganar tare da yin shiru ya cigaba da kallon anas ,dakin dakin ya dauki shiru bayan ya rungume hannunyensa duka sannan ya janyo wayarsa da yaji tayi kara alamun shigowar sako ya shiga dubawa yana gamawa ya fesar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya soma magana a tsanake " satin nan zamuyi aiki ma alhji bello yanzu sakonsu ya shigo da inda zaayi aikin sai dai bana jin acikin mu biyar din nan akwai wanda zashi zan tura sconpio domin aikin zai fi dacewa da mutun daya ne ,nan da 2 week kuma zamu shiga aikin akan masu safarar hodar iblis ,sannnan ina saka rai mlm mudi zai turo mana sako yau ko gobe domin musan ta yadda zamu bibiyi alhji tajudenni da duk wasu masu irin sana'arsa ."
"suna dayawa fa kana ganin zamu iya dasu gbdy ?me yasa kayi wannnan tamabyar ?bansan dalilin ba amman haka nan nake dan jin tsoro yin aikin ."shiru jaguwa yayi yana kallonsa up and down yana taba qirjinsa sannan yace "why anas? akoda yaushe ina fad'a maka ka dinga karfafa zuciyarka ka cire tsoron a ranka babu abinda zai faru damu ,please ka kwantar da hankalinka a yanzu nima na soma hango haske acikin maganarka zan yi kokari na dawo kan hanya kamar yadda kake bukata amman kafin lokacin akwai bukatar muyi komai cikin tsare....."
"ba tsoro bane adnan wallahi bana son hally ta rasani ne adalilin akin nan ni kaina yanzu na fara jin dadin iyalina ka fahimceni kai kanka kasan aikinmu akwai hatsari, ada rayuwarmu kawai muke ko mutu ko mu rayu amman yanzu fa?"ina da hally acikin rayuwata kai ma kuma ina fatan nan kusa ka ajiye tanwer a gidanka for how long zamu d'au...."qarar bude kofar dakin da suka ji ne ya katsesa sky ne ya shigo hannnsa rike da farar takarda guda uku "boss ga sakon bayanai nan mlm mudi ya turo ta system gashi har na yi prit dinsa out ,okay sky ja ajiye a can ya ajiye akan table ya juya."
"Am sky yayi saurin juyowa da sauri cike da respect ,
ka kawo min bakin shayi yanzu "okay boss ya fada tare da juyawa ya fice daga dakin .
Anas ya dan yi murmushi ya cigaba da magana "rayuwar yanzu data da ba daya bace agurina ina matukar son halima kamar yadda kasani banason na bar rayuwarta cikin kuncin da matsalolin rayuwa , cikin haka sky ya sake yin knowking ya shigo hannunsa rike da farin glass cup mai dauke da ruwan coffee mai zafi ya ajiye ya juya ,jaguwa na kokarin daukar cup din coffee wayar anas ta soma ringing dan haka ya dakata yana son sauraron yaji daga ina wayar tace .
Ana's ya zaro wayar daga cikin aljihun gaban rigarsa yana kallon screen din wayar my princess wife ya gani yana yawo daman da sunan da yayi saving kenan ,ya lumshe idanunshi yana jin sanyi na ratsa sansar jikinsa ya dauka tare da rage sautin muryarsa "my princess ya kike ya jikin naki hope kin dan samu relief ?okay to shikenan my princess wife ki kular min da kanki gani nan dawo wa yanzu ,
jaguwa ya maida hankalinsa sosai akansa "ina sonki sosai my princess wife bazan jima ba muradin raina da wannan kalmar ya kawo karshen maganarsu ya katse wayar da murmushi akan fuskarsa."
"muradin ranka anas a kuma gabana ko kunyata bakaji ba kamar ni ba surukinka bane ?wani kunya kuma adnan a zaune kalau ?ai maganar wata kunya ta kare kaga bari na wuce gida my princess wife bata da lafiya gashi har uku saura ya juya , har ya kusan bakin kofa ya tsaya sakamakon jiyo sautin muryar jaguwa data fito a hankali ,"gbdy maganganunka kunya suke bani anas,Karsu baka kunya adnan ka dai yi kokari Kaima ka mallaki muradin ranka zai fiyye maka ya sa kai zai fice daga dakin yana murmushin tsokana shima jaguwa yayi murmushi yana shafa sumar kansa yace "ka shigo gobe da wuri please mu fara tsara abubuwa "okay ya fada tare da karasa ficewa.
Numfashi jaguwa ya sauke yana jin dadin yadda anas ke kulawa da kanwarsa gbdy rayuwarsa ma ta sauya ya daina shan giya yanzu iyakarsa sigari shima sai idan yaga yana sha ne .a hankali ya karasa ya dauki farar takardar da sky ya ajiye yana dubawa a tsanake yana kurban coffee at the same time kuma yana cizan lip's dinsa na kasa yana jin faduwar gaba akan tanwer duk sanda ta fado masa sai yaji gabansa yayi mummunar faduwa gashi yanzu duk bayan sakonni take fado masa yaji kamar yaje gidansu ya ganta amman bazai iya ba .
Hally kuwa tunda anas ya fada mata kalamansa masu sanyi taji ta sake nitso acikin soyayyarsa "kece muradin raina ta maimaita tana lunshe ido "nima kai ne muradina ,karfe hudu na yamma tai wanka tai kwaliyya kamar jiya sai dai kayan datasa ba irin na jiya bane dinki atamfa ne sai dai su din ma sun dan matseta daga kirji ta canza tasha zuwa zeeworld alokacin ana wani film din india mai kyau kuma na soyayya (sanam teri kasam ) daman itama mayar son kallon film din india ce karfe biyar yayi sallama taji matukar dadin dawowarsa ji tayi kamar ta tashi ta rungumeshi ajikinta bai shigo ba ya tsaya a bakin kofa .
Ta kallesa tace "Lafiya ka tsaya anan?"
Ya dan daga kafada "bazan shigo ba sai da kulawarki tayi murmushi tana mai tsaida idanunta akanshi "kulawa kuma tame "?ai ya kamata na samu ko yar runguma ne ayi min ko ba haka ba ?Tayi kasa da idanunta ta gyara zamanta babu alamun zata tashi "da gaske fa nake idan baki taso kin rungumeni ba alamar barka da dawo wa a haka zan ta tsayuwa bazan shigo ba gashi kuma na dauko yunwa ."
Jikinta a sanyaye ta tashi ta nufi inda yake tsaye yana aiko mata da kallon love sai dataje daf dashi sannan ta tsaya "to shikenan ka rufe idunka ya kuwa rufe a hankali ta karasa ta rungunesa tsam,shima ya hadeta acikin hannuwansa ya rungumeta ajikinsa yana shafa gadon bayanta "my princess wife nayi kewarki duk abinda nake hotonki nake gani na tabbatar dana bari na kai Kmr jiya zaki sha mamaki domin zan iya ramewa."
a natse ya daga kansa saman dakin yana kallon celling dakin "ina sonka adnan dina ban samu damar yin soyayya da kowa ba sai da kai ,dan allah kace kana sona ,ka canza sana'a zanyi confused din iyayena su bari na aureka sannan zan nemo maka sana'a bazan barka haka ba kalamanta suka dinga dawo masa daki daki suna haskaka zuciyarsa ,
a hankali ya jingina bayansa da bangon dakin tare da tokare kafarsa daya "bayan kamar minti goma ya sauke kafarsa yasa dan yatsantsa jikin bangon takin yana tafiya yana bin bango da yatsansa har lokacin murmshi ne kwance a fuskarsa ,yau yana cikin farincki mara misaltuwa ,na kiran da tanwer tayi masa ne ko kuwa naji albishirin dinta ne shi dai bai sani ba amman dai yana cikin farinciki da bai san dame zai misaltashi ba ."
"nima ina sonki tanwer son da ban taba tsammanin yiwa wani mahaluki irinsa ba ,ina jinki ajinina acikin bargona da tsokar jikina bazan iya rayuwa babu ke ba but just give me time ina bukatar lokaci zanyi wani abu akai ,wani irin sanyayyen dadi ke bin lungu da sako na sansar jikinsa ,jinin jikinsa ya ninka gudu akan yadda yake yi ,a natse ya karasa gaban mirrow ya tsaya ya tokare hannunsa da jikin bango yana kallon kansa ta cikin mirrow , yatsan dayan hannunsa ya kai cikin bakinsa yana cizawa a hankali a hankali yana jin kamar yatsunta yake cizawa "ina son fararen fure ko zaka dauko min ?ina sonka adnan na yarda da kai na kuma amince da kai ,ya tuna lokacin daya kai kangon gida da bai yi tsammani zata iya rayuwa acikinsa ba amman da budar bakinta tace "me zai hana adnan ?wallahi zan zauna dan fiyye min kowani gida muddin da kai zan rayu acikinsa karka wani damu zan zauna ". ya sauke naunayen ajiyar zuciya a daidai lokacin da ana's ya turo kofar dakin ya shigo ya tsaya ya harde hannunwansa a qirji idanunsa akansa,jaguwa bai juyo ba sai ma kura masa ido da yayi ta cikin glas mirrow yana kallonsa kafin daga baya ya juyo gbdy ya fuskanci anas soyayyar tanwer na sake kanainayesa "yanzu me ka tsayar akan yarinyar nan tanwer?" I don't know what to say but is like bazan iya cigaba da rike wasu abubuwa ba zan dai yi shawara da zuciyata nan kusa zan tsaida maka
yayi mgnr hannunsa na shafa faffadan qirjinsa ,
gyada kansa kawai anas yayi tare da sauke boyayen numfashi yace "please jaguwa ka hanzarta kayi abinda ya dace ka daina barazana da rayuwar yarinyar mutane " .
Ajiyar zuciya ya sauke tare da tsura masa ido yana jin yadda zuciyarsa ke mugu mugun bugawa ya kira sunansa "anas look at me babu wasa acikin kwayar idanuna idan bazan yi wani abu akai ba kai kasan waye ne I won't lie to you ,zanyi wani abu akai amman ban sa yaushe bane , yau né gobe ko anjima né bansani ba ya karasa maganar tare da yin shiru ya cigaba da kallon anas ,dakin dakin ya dauki shiru bayan ya rungume hannunyensa duka sannan ya janyo wayarsa da yaji tayi kara alamun shigowar sako ya shiga dubawa yana gamawa ya fesar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya soma magana a tsanake " satin nan zamuyi aiki ma alhji bello yanzu sakonsu ya shigo da inda zaayi aikin sai dai bana jin acikin mu biyar din nan akwai wanda zashi zan tura sconpio domin aikin zai fi dacewa da mutun daya ne ,nan da 2 week kuma zamu shiga aikin akan masu safarar hodar iblis ,sannnan ina saka rai mlm mudi zai turo mana sako yau ko gobe domin musan ta yadda zamu bibiyi alhji tajudenni da duk wasu masu irin sana'arsa ."
"suna dayawa fa kana ganin zamu iya dasu gbdy ?me yasa kayi wannnan tamabyar ?bansan dalilin ba amman haka nan nake dan jin tsoro yin aikin ."shiru jaguwa yayi yana kallonsa up and down yana taba qirjinsa sannan yace "why anas? akoda yaushe ina fad'a maka ka dinga karfafa zuciyarka ka cire tsoron a ranka babu abinda zai faru damu ,please ka kwantar da hankalinka a yanzu nima na soma hango haske acikin maganarka zan yi kokari na dawo kan hanya kamar yadda kake bukata amman kafin lokacin akwai bukatar muyi komai cikin tsare....."
"ba tsoro bane adnan wallahi bana son hally ta rasani ne adalilin akin nan ni kaina yanzu na fara jin dadin iyalina ka fahimceni kai kanka kasan aikinmu akwai hatsari, ada rayuwarmu kawai muke ko mutu ko mu rayu amman yanzu fa?"ina da hally acikin rayuwata kai ma kuma ina fatan nan kusa ka ajiye tanwer a gidanka for how long zamu d'au...."qarar bude kofar dakin da suka ji ne ya katsesa sky ne ya shigo hannnsa rike da farar takarda guda uku "boss ga sakon bayanai nan mlm mudi ya turo ta system gashi har na yi prit dinsa out ,okay sky ja ajiye a can ya ajiye akan table ya juya."
"Am sky yayi saurin juyowa da sauri cike da respect ,
ka kawo min bakin shayi yanzu "okay boss ya fada tare da juyawa ya fice daga dakin .
Anas ya dan yi murmushi ya cigaba da magana "rayuwar yanzu data da ba daya bace agurina ina matukar son halima kamar yadda kasani banason na bar rayuwarta cikin kuncin da matsalolin rayuwa , cikin haka sky ya sake yin knowking ya shigo hannunsa rike da farin glass cup mai dauke da ruwan coffee mai zafi ya ajiye ya juya ,jaguwa na kokarin daukar cup din coffee wayar anas ta soma ringing dan haka ya dakata yana son sauraron yaji daga ina wayar tace .
Ana's ya zaro wayar daga cikin aljihun gaban rigarsa yana kallon screen din wayar my princess wife ya gani yana yawo daman da sunan da yayi saving kenan ,ya lumshe idanunshi yana jin sanyi na ratsa sansar jikinsa ya dauka tare da rage sautin muryarsa "my princess ya kike ya jikin naki hope kin dan samu relief ?okay to shikenan my princess wife ki kular min da kanki gani nan dawo wa yanzu ,
jaguwa ya maida hankalinsa sosai akansa "ina sonki sosai my princess wife bazan jima ba muradin raina da wannan kalmar ya kawo karshen maganarsu ya katse wayar da murmushi akan fuskarsa."
"muradin ranka anas a kuma gabana ko kunyata bakaji ba kamar ni ba surukinka bane ?wani kunya kuma adnan a zaune kalau ?ai maganar wata kunya ta kare kaga bari na wuce gida my princess wife bata da lafiya gashi har uku saura ya juya , har ya kusan bakin kofa ya tsaya sakamakon jiyo sautin muryar jaguwa data fito a hankali ,"gbdy maganganunka kunya suke bani anas,Karsu baka kunya adnan ka dai yi kokari Kaima ka mallaki muradin ranka zai fiyye maka ya sa kai zai fice daga dakin yana murmushin tsokana shima jaguwa yayi murmushi yana shafa sumar kansa yace "ka shigo gobe da wuri please mu fara tsara abubuwa "okay ya fada tare da karasa ficewa.
Numfashi jaguwa ya sauke yana jin dadin yadda anas ke kulawa da kanwarsa gbdy rayuwarsa ma ta sauya ya daina shan giya yanzu iyakarsa sigari shima sai idan yaga yana sha ne .a hankali ya karasa ya dauki farar takardar da sky ya ajiye yana dubawa a tsanake yana kurban coffee at the same time kuma yana cizan lip's dinsa na kasa yana jin faduwar gaba akan tanwer duk sanda ta fado masa sai yaji gabansa yayi mummunar faduwa gashi yanzu duk bayan sakonni take fado masa yaji kamar yaje gidansu ya ganta amman bazai iya ba .
Hally kuwa tunda anas ya fada mata kalamansa masu sanyi taji ta sake nitso acikin soyayyarsa "kece muradin raina ta maimaita tana lunshe ido "nima kai ne muradina ,karfe hudu na yamma tai wanka tai kwaliyya kamar jiya sai dai kayan datasa ba irin na jiya bane dinki atamfa ne sai dai su din ma sun dan matseta daga kirji ta canza tasha zuwa zeeworld alokacin ana wani film din india mai kyau kuma na soyayya (sanam teri kasam ) daman itama mayar son kallon film din india ce karfe biyar yayi sallama taji matukar dadin dawowarsa ji tayi kamar ta tashi ta rungumeshi ajikinta bai shigo ba ya tsaya a bakin kofa .
Ta kallesa tace "Lafiya ka tsaya anan?"
Ya dan daga kafada "bazan shigo ba sai da kulawarki tayi murmushi tana mai tsaida idanunta akanshi "kulawa kuma tame "?ai ya kamata na samu ko yar runguma ne ayi min ko ba haka ba ?Tayi kasa da idanunta ta gyara zamanta babu alamun zata tashi "da gaske fa nake idan baki taso kin rungumeni ba alamar barka da dawo wa a haka zan ta tsayuwa bazan shigo ba gashi kuma na dauko yunwa ."
Jikinta a sanyaye ta tashi ta nufi inda yake tsaye yana aiko mata da kallon love sai dataje daf dashi sannan ta tsaya "to shikenan ka rufe idunka ya kuwa rufe a hankali ta karasa ta rungunesa tsam,shima ya hadeta acikin hannuwansa ya rungumeta ajikinsa yana shafa gadon bayanta "my princess wife nayi kewarki duk abinda nake hotonki nake gani na tabbatar dana bari na kai Kmr jiya zaki sha mamaki domin zan iya ramewa."