Sashe 77
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tashi yayi ya mike tsaye tare da fad'in "me ?!
Hawaye suka Kara zubo mata a hankali ya koma ya zauna saboda juyan dake dibansa bakinsa na karanta salatin manzon Allah gbdynsu tsit sukayi na tsawon lokaci sai mumy dake zubar da hawaye bai yi auni ba yaga numfashinta na fita da kyar da sauri ya tarairayota zuwa jikinsa Yana Kiran sunanta "Zainab !Zainab !!Dan girman Allah karki Kara min tashin hankali akan Wanda nake ciki ya jawo Goran ruwa ya zuba a hannunsa ya yarfa mata ya cigaba da shafa mata ruw a fuskarta a hankali har ta dawo haiyacinta ta bude idanunta tana kallonsa sannan ta sake fashewa da wani sabon kuka da take Jin radadinsu har cikin zuciyarta Nan take tausayinta yasa hawayen minister suka zubo bakinciki kamar ya Kai mumy lahira "kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki Zainab wannan jarabawa ce daga Allah Babu Wanda ya Isa ya Hana Hakan faruwa ,ban son ki cigaba da tsananta damuwa domin zata jefaki cikin mummunar matsayi ki dogara da Allah shine zai magance komai mu ma godewa Allah da qaddara ce ta fad'awa tanweer ba bin Maza take ba.
" Aranshi yace Ina ma zan iya goge *kuskuren baya* dana aikata hakika na tafka kuskuren gashi ya shafi yaruwar dilon diyata .Ta goge hawayenta tayi iya yinta ta tashi zaune ta kasa yace karki damu da sai kin tashi yanzu kiyi kwanciyarki ki huta bari na kwaso magunhunaki naga Wanda ya dace ki Sha .
Ya mike da sauri wani duhu ya rufe idanunshi baya ganin komai sai wasu taurari dole tasa ya dawo ya zauna Yana furta hasbinallahu wa ni'imal wakil yayi ta maza ya sake mikewa mumy tace "ka zauna karkaje ka fadi ka nakasa bai kulata ba ya fice dan yafi bukatar rayuwarta akan tashi .
bai dade ba ya dawo d'akin da kwadon magungunanta ya zauna yana bincikawa jikinsa na rawa
Saboda bacin rai Amman haka ya daure ya d'auki kanta ya d'aura saman cinyarsa yana mata sannu ya goge mata kwalla sai daya kwantar mata da hankalin sannan ya mike ya nufi dakin tanweer cikin tsananin tashin hankali.
tana kwance tayi ruf da ciki ya tsurawa bayanta Ido daman wannan shine karshen masu halin munafurci irin nasa, karshen mai son zuciya kenan, Kuma duk Wanda yaci bashin Allah sai ga karshensa tun anan gidan duniya ,sannan karshen mai irin halinsa kenan dansani.
a yanzu ya gane kuskurensa da yayi tsawon shekaru yana aikatawa a boye ,ya goge kwallan data zubo masa ya kirasa sunanta "tan!
Ta juyo a natse tana fuskantashin "Tashi ki shirya muje hospital a cire miki cikin " da sauri ta shiga girgiza masa kai alamun bazata zubar .Wani irin juya ne ya soma dibarsa nan kuma ya shiga furta Kalmar Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yana maimaitawa cikin haka mumy ta rarrafo ta shigo d'akin adaidaita lokacin da dady yake sake bawa tan umarni "ni dady Abar min abuna ina so ..."
"Kina son me dan ubanki ?"me zakiyi dashi ? kina hauka ne Ko kin fara Shaye shaye ne ?"tayi mata tmbyr ajere juya na sake dibarta kafin kace me tuni ta soma yin kasa da sauri tanwer ta sauko daga kan gado suka hadu da dady a lokacin da take kokarin kaiwa Kasa da kyar take fidda numfashi bakinta na rawa tace "tan..! tan !! ki amince a cire cikin ...."
Assalamu alaikum yan'uwa barkanmu da wannan lokacin jama'a , ku taimakawa wannan baiwar Allah Mai suna rukayya wacce ta kasance budurwa ce tana fama da ciwon no-no tsawon shekara daya Kenna saboda iyayenta basu da halin da zasu dauki nauyinta yasa brest dinta d'aya fara lalacewa , rukayya tana zaune ne a garin Kaduna a unguwar kanawa tare da iyayenta dan Allah ku taimaka mata saboda Allah da darajan fiyayyen halitta annabi Muhammadu sallallahu alaihi wa sallam ga masu bukatar taimakawa ga account number nan 1438775094 Aishat Abdullahi access bank .Domin Jin qarin bayani a tuntubi wadan nan numbobin
07039569430
07037450698
08059623096
Allah ya bada iKon taimakawa .
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️25
zama jaguwa ya cigaba da yi rike da waya zuciyarsa na zafi da farfasa a qalla ya kusan minti goma yana tunanin maganganunta," bai san me yasa zai damu kansa akan cikin ba , cikin ma da bashi da tabbacin tana d'auke dashi .
wani dogon tsaki yaja yana sake kiran layinta , babu 'bata lokaci ta d'auka qirjinta na bugawa fat fat "Ke ni zakiwa wulakacin ? "
shiru tayi taki ce masa komai sai dai zuciyarta ke wani irin bugawa da sauri sauri .
"har kin isa ki dinga farfad'a min magana son ranki ?"
ya sake tmbyrta tare da jan tsaki "har ma da kashe min waya ? "shiru tayi still cikin tsananin tashin hankali tana tunanin abinda zata sake fad'a masa wanda zai sake d'aga masa hankali sai dai bata kai ga tattara abinda zata fada masa ba ta tsikayi muryarsa na dukan dodon kunnenta.
"dan kinga ina lalla'baki shine zaki d'auka ko ina jin tsoron ki haifi cikin ne ? "to kar allah yasa ki cire cikin ai cikin ba ajikina yake ba idan akwai shi kenan dan haka ko ki cire ko Karki cire ruwanki sannan matsalarki ce bata Adnan .
ba Adnan za'a dinga kwatance dashi ba , sannan ba shi zai rasa mai aurensa ba . aurenki ne dai bazan yi ba kije ki nemi abokin rayuwarki dan ni tuni na amince da zabin mahaifiyata aikin banza Kawai ki jira ki gani idan zan sake nemanki".
ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki sannan ya katse Kiran yana fidda wani wahalallen numfashi ,yasa hannunsa d'aya ya dafe goshinsa yana jin zafi da ciwo a ransa, shiru yay na second goma qirjinsa da gangar jikinsa na rawa gbdy sai yaji kimai ya tsaya masa guri daya ya shiga tunanin abinda yayi mata a ganin zuciyarsa bai kyauta mata ba daya farfad'a mata son ranshi dan bata cancaci ya fad'a mata magangun daya fad'a mata ba ,ita din wata aba ce mai daraja da kima a rayuwarsa. amman daya tuna irin maganganun data fad'a masa da irin mugun fatan da tai masa a mintunan da suka gabata sai ya dawo haiyacinsa , komai ya dawo masa daidai, qirjinsa da gangar jikinsa da suka d'auki rawa suka daidaita yaga mai ma yayi mata ai bai mata komai ba . "
Bangaren tanwer kuwa maganganunsa sun daki Kunnuwanta sosai sannan sun wuce har cikin zuciyarta, gbdy ya kunno mata wutar damuwar da take dannewa acikin zuciyarta ,Kawai sai ji hawaye yazo idanunta ya fara zuba akan kuncinta, a hankali ta fara rare kuka mara sauti qirjinta na zafi "Allah ka gani ba wai nayi masa haka dan na wulakatanshi bane , "na yi dan na raunata zuciyarsa,na yine ko zai saduda ya zubar da makamansa ya canza rayuwarsa darajan tace bata zubar ba suyi aure ,ashe wata sabuwar maseefa ta jefa kanta ciki tayi maganar a fili tana sheshekan kuka "wayyo Allah ka d'auki raina na huta da wannan rayuwar da nake " wani zafi take a kahon zuciyarta sam ba taji kashi daya na son da take masa ya rugu sai ma qaruwa da son shi yayi acikin zuciyarta , tana sonshi muddin zai aureta zatai confuse din iyayenta akwai hanyoyi da dama da idan ta bullo dasu dolensu su hakura su rungumi nata qaddarar su aura mata shi amman shi kuji abinda yake fad'a mata har ma ya amince da zabin mahaifiyarsa ita ko oho zama tayi ta cigaba da rera kukanta tare da rafka uban tagumi cikin zullumi da rashin sanin madafa ."
tana cikin wannan halin rukayya ta shigo d'akin ganin idanun tanwer na zubar da ruwan hawaye yasa ta karasa shigowa d'akin da sauri tana cewa "lafiya tanwer menene Kuma ?"
Rukayya ta samu guri gefenta ta zauna ta riko hannuwanta duka cikin nata tana dubanta cike da tausayawa , runtse idanunta tanweer tayi sai ga wasu hawayen sharrrrrr."
"wallahi ina cikin damuwa rukayya ,ina cikin tashin hankali na rasa yadda zanyi da wannan rayuwar da nake ciki , komai ya canza min rukayya ina ma rayuwata ta baya zama dawo , "ina ma ban dawo kasar nan ba"..
Rukayya ta numfasa tace" haka ne kina cikin damuwa da jarabawar rayuwa tanwer amman kiyi hakuri da sannu komai zai daidaita ,"sannan kiyi kokari ki rage damuwar nan duk da tasan komai dake faruwa daita amman taki fitowa ta bayyana mata .
" ki kara imani da qaddara komai ya faru da bawa a rubuce yake bawa bai isa ya gujewa qaddararsa, rayuwar bawa tana tattare da qaddarori ne kawai dai Allah ya bamu Ikon cinye jarabawarmu rukayya ta fadi haka ne dan takaita maganar .
"nima ina son na rage tunanin Adnan acikin zuciyata amman na rasa dalili da tunaninsa kullum sai gaba yake , wallahi ina masa wani irin so da bansan ranar da zan daina shi ba , kuma bazan taba fidda raina akanshi ba sai ranar dana ji an shafa fatihan aurensa ta k'arasa maganar tana mai runtse idanunta."
Hawaye suka Kara zubo mata a hankali ya koma ya zauna saboda juyan dake dibansa bakinsa na karanta salatin manzon Allah gbdynsu tsit sukayi na tsawon lokaci sai mumy dake zubar da hawaye bai yi auni ba yaga numfashinta na fita da kyar da sauri ya tarairayota zuwa jikinsa Yana Kiran sunanta "Zainab !Zainab !!Dan girman Allah karki Kara min tashin hankali akan Wanda nake ciki ya jawo Goran ruwa ya zuba a hannunsa ya yarfa mata ya cigaba da shafa mata ruw a fuskarta a hankali har ta dawo haiyacinta ta bude idanunta tana kallonsa sannan ta sake fashewa da wani sabon kuka da take Jin radadinsu har cikin zuciyarta Nan take tausayinta yasa hawayen minister suka zubo bakinciki kamar ya Kai mumy lahira "kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki Zainab wannan jarabawa ce daga Allah Babu Wanda ya Isa ya Hana Hakan faruwa ,ban son ki cigaba da tsananta damuwa domin zata jefaki cikin mummunar matsayi ki dogara da Allah shine zai magance komai mu ma godewa Allah da qaddara ce ta fad'awa tanweer ba bin Maza take ba.
" Aranshi yace Ina ma zan iya goge *kuskuren baya* dana aikata hakika na tafka kuskuren gashi ya shafi yaruwar dilon diyata .Ta goge hawayenta tayi iya yinta ta tashi zaune ta kasa yace karki damu da sai kin tashi yanzu kiyi kwanciyarki ki huta bari na kwaso magunhunaki naga Wanda ya dace ki Sha .
Ya mike da sauri wani duhu ya rufe idanunshi baya ganin komai sai wasu taurari dole tasa ya dawo ya zauna Yana furta hasbinallahu wa ni'imal wakil yayi ta maza ya sake mikewa mumy tace "ka zauna karkaje ka fadi ka nakasa bai kulata ba ya fice dan yafi bukatar rayuwarta akan tashi .
bai dade ba ya dawo d'akin da kwadon magungunanta ya zauna yana bincikawa jikinsa na rawa
Saboda bacin rai Amman haka ya daure ya d'auki kanta ya d'aura saman cinyarsa yana mata sannu ya goge mata kwalla sai daya kwantar mata da hankalin sannan ya mike ya nufi dakin tanweer cikin tsananin tashin hankali.
tana kwance tayi ruf da ciki ya tsurawa bayanta Ido daman wannan shine karshen masu halin munafurci irin nasa, karshen mai son zuciya kenan, Kuma duk Wanda yaci bashin Allah sai ga karshensa tun anan gidan duniya ,sannan karshen mai irin halinsa kenan dansani.
a yanzu ya gane kuskurensa da yayi tsawon shekaru yana aikatawa a boye ,ya goge kwallan data zubo masa ya kirasa sunanta "tan!
Ta juyo a natse tana fuskantashin "Tashi ki shirya muje hospital a cire miki cikin " da sauri ta shiga girgiza masa kai alamun bazata zubar .Wani irin juya ne ya soma dibarsa nan kuma ya shiga furta Kalmar Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yana maimaitawa cikin haka mumy ta rarrafo ta shigo d'akin adaidaita lokacin da dady yake sake bawa tan umarni "ni dady Abar min abuna ina so ..."
"Kina son me dan ubanki ?"me zakiyi dashi ? kina hauka ne Ko kin fara Shaye shaye ne ?"tayi mata tmbyr ajere juya na sake dibarta kafin kace me tuni ta soma yin kasa da sauri tanwer ta sauko daga kan gado suka hadu da dady a lokacin da take kokarin kaiwa Kasa da kyar take fidda numfashi bakinta na rawa tace "tan..! tan !! ki amince a cire cikin ...."
Assalamu alaikum yan'uwa barkanmu da wannan lokacin jama'a , ku taimakawa wannan baiwar Allah Mai suna rukayya wacce ta kasance budurwa ce tana fama da ciwon no-no tsawon shekara daya Kenna saboda iyayenta basu da halin da zasu dauki nauyinta yasa brest dinta d'aya fara lalacewa , rukayya tana zaune ne a garin Kaduna a unguwar kanawa tare da iyayenta dan Allah ku taimaka mata saboda Allah da darajan fiyayyen halitta annabi Muhammadu sallallahu alaihi wa sallam ga masu bukatar taimakawa ga account number nan 1438775094 Aishat Abdullahi access bank .Domin Jin qarin bayani a tuntubi wadan nan numbobin
07039569430
07037450698
08059623096
Allah ya bada iKon taimakawa .
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️25
zama jaguwa ya cigaba da yi rike da waya zuciyarsa na zafi da farfasa a qalla ya kusan minti goma yana tunanin maganganunta," bai san me yasa zai damu kansa akan cikin ba , cikin ma da bashi da tabbacin tana d'auke dashi .
wani dogon tsaki yaja yana sake kiran layinta , babu 'bata lokaci ta d'auka qirjinta na bugawa fat fat "Ke ni zakiwa wulakacin ? "
shiru tayi taki ce masa komai sai dai zuciyarta ke wani irin bugawa da sauri sauri .
"har kin isa ki dinga farfad'a min magana son ranki ?"
ya sake tmbyrta tare da jan tsaki "har ma da kashe min waya ? "shiru tayi still cikin tsananin tashin hankali tana tunanin abinda zata sake fad'a masa wanda zai sake d'aga masa hankali sai dai bata kai ga tattara abinda zata fada masa ba ta tsikayi muryarsa na dukan dodon kunnenta.
"dan kinga ina lalla'baki shine zaki d'auka ko ina jin tsoron ki haifi cikin ne ? "to kar allah yasa ki cire cikin ai cikin ba ajikina yake ba idan akwai shi kenan dan haka ko ki cire ko Karki cire ruwanki sannan matsalarki ce bata Adnan .
ba Adnan za'a dinga kwatance dashi ba , sannan ba shi zai rasa mai aurensa ba . aurenki ne dai bazan yi ba kije ki nemi abokin rayuwarki dan ni tuni na amince da zabin mahaifiyata aikin banza Kawai ki jira ki gani idan zan sake nemanki".
ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki sannan ya katse Kiran yana fidda wani wahalallen numfashi ,yasa hannunsa d'aya ya dafe goshinsa yana jin zafi da ciwo a ransa, shiru yay na second goma qirjinsa da gangar jikinsa na rawa gbdy sai yaji kimai ya tsaya masa guri daya ya shiga tunanin abinda yayi mata a ganin zuciyarsa bai kyauta mata ba daya farfad'a mata son ranshi dan bata cancaci ya fad'a mata magangun daya fad'a mata ba ,ita din wata aba ce mai daraja da kima a rayuwarsa. amman daya tuna irin maganganun data fad'a masa da irin mugun fatan da tai masa a mintunan da suka gabata sai ya dawo haiyacinsa , komai ya dawo masa daidai, qirjinsa da gangar jikinsa da suka d'auki rawa suka daidaita yaga mai ma yayi mata ai bai mata komai ba . "
Bangaren tanwer kuwa maganganunsa sun daki Kunnuwanta sosai sannan sun wuce har cikin zuciyarta, gbdy ya kunno mata wutar damuwar da take dannewa acikin zuciyarta ,Kawai sai ji hawaye yazo idanunta ya fara zuba akan kuncinta, a hankali ta fara rare kuka mara sauti qirjinta na zafi "Allah ka gani ba wai nayi masa haka dan na wulakatanshi bane , "na yi dan na raunata zuciyarsa,na yine ko zai saduda ya zubar da makamansa ya canza rayuwarsa darajan tace bata zubar ba suyi aure ,ashe wata sabuwar maseefa ta jefa kanta ciki tayi maganar a fili tana sheshekan kuka "wayyo Allah ka d'auki raina na huta da wannan rayuwar da nake " wani zafi take a kahon zuciyarta sam ba taji kashi daya na son da take masa ya rugu sai ma qaruwa da son shi yayi acikin zuciyarta , tana sonshi muddin zai aureta zatai confuse din iyayenta akwai hanyoyi da dama da idan ta bullo dasu dolensu su hakura su rungumi nata qaddarar su aura mata shi amman shi kuji abinda yake fad'a mata har ma ya amince da zabin mahaifiyarsa ita ko oho zama tayi ta cigaba da rera kukanta tare da rafka uban tagumi cikin zullumi da rashin sanin madafa ."
tana cikin wannan halin rukayya ta shigo d'akin ganin idanun tanwer na zubar da ruwan hawaye yasa ta karasa shigowa d'akin da sauri tana cewa "lafiya tanwer menene Kuma ?"
Rukayya ta samu guri gefenta ta zauna ta riko hannuwanta duka cikin nata tana dubanta cike da tausayawa , runtse idanunta tanweer tayi sai ga wasu hawayen sharrrrrr."
"wallahi ina cikin damuwa rukayya ,ina cikin tashin hankali na rasa yadda zanyi da wannan rayuwar da nake ciki , komai ya canza min rukayya ina ma rayuwata ta baya zama dawo , "ina ma ban dawo kasar nan ba"..
Rukayya ta numfasa tace" haka ne kina cikin damuwa da jarabawar rayuwa tanwer amman kiyi hakuri da sannu komai zai daidaita ,"sannan kiyi kokari ki rage damuwar nan duk da tasan komai dake faruwa daita amman taki fitowa ta bayyana mata .
" ki kara imani da qaddara komai ya faru da bawa a rubuce yake bawa bai isa ya gujewa qaddararsa, rayuwar bawa tana tattare da qaddarori ne kawai dai Allah ya bamu Ikon cinye jarabawarmu rukayya ta fadi haka ne dan takaita maganar .
"nima ina son na rage tunanin Adnan acikin zuciyata amman na rasa dalili da tunaninsa kullum sai gaba yake , wallahi ina masa wani irin so da bansan ranar da zan daina shi ba , kuma bazan taba fidda raina akanshi ba sai ranar dana ji an shafa fatihan aurensa ta k'arasa maganar tana mai runtse idanunta."