Sashe 149
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ya kai hannunsa gefen fuskarta yana shafawa a hankali ahankali yana cigaba da kallonta “bai ta’ba d’aukar idan ya furta mata kalmar yana sonta zai aureta zata nuna damuwarta bare ma taki amincewa ba “ why tanwer ina zaki tafi ki barni alhalin baki bani amsar tambayar dana yi miki ? bata bashi amsa ba ta cigaba da sheshekan kuka “Why’re you crying tanwer?” please ki daina kukan nan haka yana touching heart dina ya zaro hanky a aljihunsa yana goge mata hawayen dake gangarowa akan kuncinta yana cewa “I don’t won’t see your tears just tell me zaki aureni ?ya sake tambayarta abinda ke d’aga mata hankali da dagula mata lissafi cike da raunin zuciya ta girgiza masa kai alamun “a’a!
“daman karya kike ma zuciyata tanwer?.“Me yasa kika min karya ?“ wannan karya haka tanwer?“kenan karya kika fada min cewar kina sona zaki aureni ?a she karya kika min na cewar baki son kowa a duniya sai ni a she bani kike so ba .”? Yayi mata tamabayr cikin wani irin salo da bata ta’ba ji daga bakinsa ba hucin numfashinsa na dukan wuyanta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa sannan bugun zuciyarta da tausayinsa ya qaru .”
kafin kace me wasu daga cikin mutanen dake gurin domin shakatawa suka zagaye su suna dubansu bai damu da mutane dake tsaye suna kallonsu ba ya had’e fuskarsu guri d’aya ta yadda zasu iya shakar numfashi juna ,anyi sa’ar faruwa hakan domin kuwa nan take suka dinga exchanging din numfashi junansu ta lumshe idanunta tana cewa “Kaga ka sakar min jiki mutane na kallon mu fa “.
“baza’a saka ba kuma har abada wannan jikin nawa ne dake Karan kanki ,dan baki isa ba ,baki isa ki barni ba tanwer dole ki kar’beni a yadda nake tunda da halina kika ganni kika nace ,kika koyar dani yadda zan bayyana son da nake miki ,”alhamdulillah gashi na furta miki ina sonki idan hakan bai miki bane ki fad’a min yadda zanyi .”?
muryarta cike da in inna tace “ni… ni fa ba wai bana sonka bane,ba kuma karya nake maka ba ,dan so ina sonka har yanzu adnan, burina ka zamo uban ya’yana amman bazan ta’ba auranka da wannan sana’ar ba, idan kana son muyi aure lallai adnan ka rabu da wannan aiki , sannan ka tuba zuwa ga allah abinda kasamu acikin sana’ar ka kyautar dashi gabadaya sannan Kazo muyi maganar aure .”
Kamar mai rad’a yace “kinga nayi miki kama da irin nmjn da za’a bawa umarni yabi ? tanwer ni ba irin wad’an nan mazan da mace ke iya juyawa bane ,ki tsaya a yadda nake so shine zaman lafiyarmu da kwanciyar hankalinmu , ina sonki kuma zan aureki haka zalika ina son aikina kuma bazan iya rabuwa dashi ba ,kema kuma dole ki amince da abinda nazo dashi sannan ki so aikina “.yana gama fad’ar haka ya soma tafiya daita da kallo tabi bayansa tana d’aga kafafunta da kyar har suka qaraso inda motarsa yake idanunt dana mutane na kansu sosai suka burge mutane duk da basu san akan me suke jayayya ba .”
ya bud’e mata murfin bangaren da zata zauna jiki a sanyaye ta shiga ta zauna tana sauke naunayen ajiyar zuciya,ya maida murfin kofar motar ya rufe ya zagaya ya shiga bangaren direba ya zauna ya bawa motar wuta har suka hau babban titin jakonde babu wanda yayiwa dan’uwansa magana ya cire hannunsa daya akan stearing ya daura akan hannunta dake kife akan cinyarta batare daya kalli inda take zaune ba .”waigowa tayi ta tsura masa ido yana murza stearing da hannu d’aya yayinda dayan hannun ke fama shafa hannunt sanye ac na ratsa jikinsu da zuciyoyinsu .”halayensa bazai sa taki morewa kallonsa ba dan kallonsa ba karamin jefata cikin nishadi yake ba, tafiyar mintuna talatin ta kawosu asibitinta yayi parking batare daya kashe motar ba yana jiran da zarar ta fita yaja motarsa yayi gaba ,
ita kuwa zuciyarta da jikinta rawa suke tana jin tsoron ya juya mata baya ,a hankali ta dinga jin kamar ta amince masa kawai suyi aurensu a haka “a’a surayya karki soma wannan ganganci dama ce ta sameki ,kiyi iyakar kokarinki ya canza karki sake ki biyewa son zuciyarki ki auri dan fashi da makami “
wannan karfin gwiwar da wankakkiyar zuciyarta ta bata yasa taji zata iya komai ciki kuwa har da juya masa baya ta cigaba da rayuwarta babu shi murmushin jin dadi ya bayyana akan fuskarsa
ganin bata fita da sauri ba kamr yadda yayi tsammani suna gama qarasowa zata fice ta barshi dan haka tunaninsa ya bashi hakuri zata bashi .”
Bai Ankara ba yaga ta soma kokarin yunkurawa tare da kai hannunta jikin murfin mota ta bude ta fara fitar da kafafunta sannan gangar jikinta, ya bita da wani irin kallo yayinda ransa yayi matukar baci zuciyarsa ta soma tafarfasa kamar ya kama da wuta,
Amman dake shi din namiji gaske kuma dauriya da jajurcewa ajininsa suke bazaka ta’ba fahimtar hakan ba atattare dashi ba , abun takaici da bakinciki agareta bai wuce murmushi daya sakar mata byn ficewarta a motar ba gabadaya batare da wata damuwa akan fuskarsa ba ya daga mata hannu alamun” bye bye wanda hakn ya kusan tarwatsa zuciyarta amamn tayi kokarin ta danne damuwarta tayi itama ta daga masa hannunta ta juya ta fara tafiya a natse cikin sanyin jiki ,Shima jikinsa a sanyaye yaja motarsa .”
ta juyo a hankali taga motarsa har ta fice da gudu ta kai hannunta daidai saitin zuciyarta dake beating very fast “allah karka bar zuciyar adnan ta samu sukuni daga wannan lokacin daya furta yana sona da bakinsa ya allah karka bar zuciyrasa ta zauna lafiya ka sake jarabftarsa da matsanancin soyayyata har sai ya amince da tsarina , tayi hanzarin barin gurin ta isa office dinta ta soma hada kayayyakinta masu mahimmanci tana kiran layin direbanta cikin kankanin lokaci ya qaraso ta dauki hand bag dinta ta rataya akafadarta ta fito zuwa haraban hospital din ta shiga bayan mota ta zauna bata san yaakayi taji digar hawaye na gangaro mata a kuncinta dirba yaja suka dauki hanyar gida.”
Direba na gama parking ta fito jiki a sanyaye batare data rufe murfin motar ba ,da kyar take daga kafafunta tamkar wacce bata da laka ajikinta har ta sanya jikinta cikin hadadden parlour’n nasu ta bude baki da kyar tayi sallama, mumy dake zaune a falon ta amsa mata cike da kulawa sai dai kallo daya tayi mata ta fahimci tana cikin damuwa “sannu da gida mumy. “sannu da zuwa tanwer ya fama da jamaa ?
ta amsa sannan ta zauna kusa da mumy tana cewa “mumy yau dai adnan ya amince da zai aureni amman ya tabbatar min sai dai na auresa da aikinsa,ni kuma ko ba d’an alkawarin dana daukar miki ba mumy ba bazan iya rayuwa aure dashi da wannan sanar ba me zanyi mumy na raba zuciyata da soyayyarsa ?”wallahi mumy na gaji da wannan azababbiyar soyayyar ,nayi tunanin zuwa yanzu zai yi tunanin canza rayuwarsa amman sai ya nuna min lallai sai dai muyi aure a haka kuma dole na auresa da aikinsa ko ina só ko bana só ta karasa maganar tana zubar da hawaye .”
“Ya isa bana son wannan kukan mumy ta tsaida
ita daga kukan da take ba musu tabi umarnin mahaifiyarta “ni kaina mahaifiyarki ina jin zafi da ciwon irin son da kikewa yaron nan daga ni har masu qaunarki babu wanda zai so kiyi rayuwa da mutun irinsa domin gibi ne rayuwarki sai dai akwai wasu abubuwa da nayi nazarinsu cikin takaitacen lokaci akansa yasa kika ga ni kaina na amince daki auresa bugu da qari idan adnan ya shiryu adalilinki bakaramin jahadi kikayi ba.”
“ yanzu abu na farko da zakiyi shine “ta fada tana daga mata dan yatsanta daya .“ tunda ya furta miki yana sonki da bakinsa kuma zai aureki ki nuna masa lallai sai dai ya zabi daya aikinsa ko aurenki zanso adnan ya shiru kafin kuyi aure tanwer“.shiru tayi tana kallon mumy kafin ta cigaba da magana “abu na biyu idan bai zabi daya acikin ba ki nuna masa zaki iya cigaba da rayuwa babu shi .”
“Abu na biyu ki rage ko ki koyi boye wannan son
da kike masa ,ki nuna masa kawai idan bazai iya canzawa ba babu shi babu ke idan har lallai yana sonki zaki karya isa da qarfin izzar da ikon da yake ji dashi sannan ki hada da addua wannan itace kawai hanyar da zaki mallakesa ki mallaki zuciyarsa a wasu lokuta dayawa nuna wa nmj zazzafan só irin wanda kike masa babu abinda yake jawowa sai nadama kima godewa allah da ya jarabi adnan da soyayyarki da baki ga katin gayyayar aurensa da wata ba .”
“d’an haka ki kwantar da hankalinki karki sake damuwa akanshi ,ki saki jikinki kiyi lamuran gabanki idan yaga kin fita rayuwarsa gbdy shine zai dawo gareki yana rokonki mumy ta qarashe maganarta tana sakar mata murmushi “wannan shawara ce da umarni idan kika bi zaki ga yadda adnan zai haukace miki wallahi sai ya dawo yana baki tausayi sai ya dawo yana bin duk abinda kike so da duk wasu shawarwarinki ,kiyi kokarin danne soyayyarsa baya ga haka babu abinda zai sauya acikin zuciyarsa kullum kece zaki qare a wahala.”
“Ki saki ranki bari akawo miki abinci kici kinji mamana mumy ta fad’a tana shafa fuskarta.”
“daman karya kike ma zuciyata tanwer?.“Me yasa kika min karya ?“ wannan karya haka tanwer?“kenan karya kika fada min cewar kina sona zaki aureni ?a she karya kika min na cewar baki son kowa a duniya sai ni a she bani kike so ba .”? Yayi mata tamabayr cikin wani irin salo da bata ta’ba ji daga bakinsa ba hucin numfashinsa na dukan wuyanta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa sannan bugun zuciyarta da tausayinsa ya qaru .”
kafin kace me wasu daga cikin mutanen dake gurin domin shakatawa suka zagaye su suna dubansu bai damu da mutane dake tsaye suna kallonsu ba ya had’e fuskarsu guri d’aya ta yadda zasu iya shakar numfashi juna ,anyi sa’ar faruwa hakan domin kuwa nan take suka dinga exchanging din numfashi junansu ta lumshe idanunta tana cewa “Kaga ka sakar min jiki mutane na kallon mu fa “.
“baza’a saka ba kuma har abada wannan jikin nawa ne dake Karan kanki ,dan baki isa ba ,baki isa ki barni ba tanwer dole ki kar’beni a yadda nake tunda da halina kika ganni kika nace ,kika koyar dani yadda zan bayyana son da nake miki ,”alhamdulillah gashi na furta miki ina sonki idan hakan bai miki bane ki fad’a min yadda zanyi .”?
muryarta cike da in inna tace “ni… ni fa ba wai bana sonka bane,ba kuma karya nake maka ba ,dan so ina sonka har yanzu adnan, burina ka zamo uban ya’yana amman bazan ta’ba auranka da wannan sana’ar ba, idan kana son muyi aure lallai adnan ka rabu da wannan aiki , sannan ka tuba zuwa ga allah abinda kasamu acikin sana’ar ka kyautar dashi gabadaya sannan Kazo muyi maganar aure .”
Kamar mai rad’a yace “kinga nayi miki kama da irin nmjn da za’a bawa umarni yabi ? tanwer ni ba irin wad’an nan mazan da mace ke iya juyawa bane ,ki tsaya a yadda nake so shine zaman lafiyarmu da kwanciyar hankalinmu , ina sonki kuma zan aureki haka zalika ina son aikina kuma bazan iya rabuwa dashi ba ,kema kuma dole ki amince da abinda nazo dashi sannan ki so aikina “.yana gama fad’ar haka ya soma tafiya daita da kallo tabi bayansa tana d’aga kafafunta da kyar har suka qaraso inda motarsa yake idanunt dana mutane na kansu sosai suka burge mutane duk da basu san akan me suke jayayya ba .”
ya bud’e mata murfin bangaren da zata zauna jiki a sanyaye ta shiga ta zauna tana sauke naunayen ajiyar zuciya,ya maida murfin kofar motar ya rufe ya zagaya ya shiga bangaren direba ya zauna ya bawa motar wuta har suka hau babban titin jakonde babu wanda yayiwa dan’uwansa magana ya cire hannunsa daya akan stearing ya daura akan hannunta dake kife akan cinyarta batare daya kalli inda take zaune ba .”waigowa tayi ta tsura masa ido yana murza stearing da hannu d’aya yayinda dayan hannun ke fama shafa hannunt sanye ac na ratsa jikinsu da zuciyoyinsu .”halayensa bazai sa taki morewa kallonsa ba dan kallonsa ba karamin jefata cikin nishadi yake ba, tafiyar mintuna talatin ta kawosu asibitinta yayi parking batare daya kashe motar ba yana jiran da zarar ta fita yaja motarsa yayi gaba ,
ita kuwa zuciyarta da jikinta rawa suke tana jin tsoron ya juya mata baya ,a hankali ta dinga jin kamar ta amince masa kawai suyi aurensu a haka “a’a surayya karki soma wannan ganganci dama ce ta sameki ,kiyi iyakar kokarinki ya canza karki sake ki biyewa son zuciyarki ki auri dan fashi da makami “
wannan karfin gwiwar da wankakkiyar zuciyarta ta bata yasa taji zata iya komai ciki kuwa har da juya masa baya ta cigaba da rayuwarta babu shi murmushin jin dadi ya bayyana akan fuskarsa
ganin bata fita da sauri ba kamr yadda yayi tsammani suna gama qarasowa zata fice ta barshi dan haka tunaninsa ya bashi hakuri zata bashi .”
Bai Ankara ba yaga ta soma kokarin yunkurawa tare da kai hannunta jikin murfin mota ta bude ta fara fitar da kafafunta sannan gangar jikinta, ya bita da wani irin kallo yayinda ransa yayi matukar baci zuciyarsa ta soma tafarfasa kamar ya kama da wuta,
Amman dake shi din namiji gaske kuma dauriya da jajurcewa ajininsa suke bazaka ta’ba fahimtar hakan ba atattare dashi ba , abun takaici da bakinciki agareta bai wuce murmushi daya sakar mata byn ficewarta a motar ba gabadaya batare da wata damuwa akan fuskarsa ba ya daga mata hannu alamun” bye bye wanda hakn ya kusan tarwatsa zuciyarta amamn tayi kokarin ta danne damuwarta tayi itama ta daga masa hannunta ta juya ta fara tafiya a natse cikin sanyin jiki ,Shima jikinsa a sanyaye yaja motarsa .”
ta juyo a hankali taga motarsa har ta fice da gudu ta kai hannunta daidai saitin zuciyarta dake beating very fast “allah karka bar zuciyar adnan ta samu sukuni daga wannan lokacin daya furta yana sona da bakinsa ya allah karka bar zuciyrasa ta zauna lafiya ka sake jarabftarsa da matsanancin soyayyata har sai ya amince da tsarina , tayi hanzarin barin gurin ta isa office dinta ta soma hada kayayyakinta masu mahimmanci tana kiran layin direbanta cikin kankanin lokaci ya qaraso ta dauki hand bag dinta ta rataya akafadarta ta fito zuwa haraban hospital din ta shiga bayan mota ta zauna bata san yaakayi taji digar hawaye na gangaro mata a kuncinta dirba yaja suka dauki hanyar gida.”
Direba na gama parking ta fito jiki a sanyaye batare data rufe murfin motar ba ,da kyar take daga kafafunta tamkar wacce bata da laka ajikinta har ta sanya jikinta cikin hadadden parlour’n nasu ta bude baki da kyar tayi sallama, mumy dake zaune a falon ta amsa mata cike da kulawa sai dai kallo daya tayi mata ta fahimci tana cikin damuwa “sannu da gida mumy. “sannu da zuwa tanwer ya fama da jamaa ?
ta amsa sannan ta zauna kusa da mumy tana cewa “mumy yau dai adnan ya amince da zai aureni amman ya tabbatar min sai dai na auresa da aikinsa,ni kuma ko ba d’an alkawarin dana daukar miki ba mumy ba bazan iya rayuwa aure dashi da wannan sanar ba me zanyi mumy na raba zuciyata da soyayyarsa ?”wallahi mumy na gaji da wannan azababbiyar soyayyar ,nayi tunanin zuwa yanzu zai yi tunanin canza rayuwarsa amman sai ya nuna min lallai sai dai muyi aure a haka kuma dole na auresa da aikinsa ko ina só ko bana só ta karasa maganar tana zubar da hawaye .”
“Ya isa bana son wannan kukan mumy ta tsaida
ita daga kukan da take ba musu tabi umarnin mahaifiyarta “ni kaina mahaifiyarki ina jin zafi da ciwon irin son da kikewa yaron nan daga ni har masu qaunarki babu wanda zai so kiyi rayuwa da mutun irinsa domin gibi ne rayuwarki sai dai akwai wasu abubuwa da nayi nazarinsu cikin takaitacen lokaci akansa yasa kika ga ni kaina na amince daki auresa bugu da qari idan adnan ya shiryu adalilinki bakaramin jahadi kikayi ba.”
“ yanzu abu na farko da zakiyi shine “ta fada tana daga mata dan yatsanta daya .“ tunda ya furta miki yana sonki da bakinsa kuma zai aureki ki nuna masa lallai sai dai ya zabi daya aikinsa ko aurenki zanso adnan ya shiru kafin kuyi aure tanwer“.shiru tayi tana kallon mumy kafin ta cigaba da magana “abu na biyu idan bai zabi daya acikin ba ki nuna masa zaki iya cigaba da rayuwa babu shi .”
“Abu na biyu ki rage ko ki koyi boye wannan son
da kike masa ,ki nuna masa kawai idan bazai iya canzawa ba babu shi babu ke idan har lallai yana sonki zaki karya isa da qarfin izzar da ikon da yake ji dashi sannan ki hada da addua wannan itace kawai hanyar da zaki mallakesa ki mallaki zuciyarsa a wasu lokuta dayawa nuna wa nmj zazzafan só irin wanda kike masa babu abinda yake jawowa sai nadama kima godewa allah da ya jarabi adnan da soyayyarki da baki ga katin gayyayar aurensa da wata ba .”
“d’an haka ki kwantar da hankalinki karki sake damuwa akanshi ,ki saki jikinki kiyi lamuran gabanki idan yaga kin fita rayuwarsa gbdy shine zai dawo gareki yana rokonki mumy ta qarashe maganarta tana sakar mata murmushi “wannan shawara ce da umarni idan kika bi zaki ga yadda adnan zai haukace miki wallahi sai ya dawo yana baki tausayi sai ya dawo yana bin duk abinda kike so da duk wasu shawarwarinki ,kiyi kokarin danne soyayyarsa baya ga haka babu abinda zai sauya acikin zuciyarsa kullum kece zaki qare a wahala.”
“Ki saki ranki bari akawo miki abinci kici kinji mamana mumy ta fad’a tana shafa fuskarta.”