Sashe 45
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
zaro Ido tayi waje cike da mamaki tana maimaita abinda yace a zuciyarta " ki maida wadan nan idanun naki kiyi abinda nace yana gama fad'ar haka ya juya zai fita ya jiyo sautin muryarta tana cewa "akan wani dalili zan had'a da wankan tsarki ni ba janaba ba ?"ya juyo a natse yana kallonta tai saurin kare qirjinta da hannuwanta , ya kwa'be baki yana kashe idonsa d'aya a ransa yace" abinda na kwashe rabin dare Ina sarrafasu shine dan manufarci kike wani boyewa ,numfashi ya furzar ya sake juyawa yana cewa"kiyi k'okari kiyi wankan dana tsarki idan Kuma kin Isa karki yi zan gane "baza'a yi ba , babu janaba ajikina dan hk babu wani wankan tsarkin da zan yi daf da zai bar d'akin yaji ta fad'i haka "kwa'be fuska yayi " yarinyar nan da alamun sai na baki tarbiya kafin na maidake gidan ubanki dan kanki na mugun rawa."
d'akinsa ya koma ya shiga wanka sai daya d'auki minti ashirin yana bayi sannan ya fito yana goge jikinsa da karamin towel fari tasss yana tunanin tanweer, hakan nan yake qara Jin qaunar yarinyar na mamaye ilahirin jikinsa sai dai yayi ta k'okarin yakice hakan yana karyatawa , ya shirya kanshi cikin wasu Kanana kaya wando da riga farare sol ya feshe ilahirin jikinsa da turare , ya zauna a bakin gadansa ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa ya kira number aliyu number bai shiga ba da alamun akwai matsalar network ya mike tsaye ya fito yana neman layin eku kira d'aya ya d'auka tare da cewa "boss Ina yini ?"Lafiya ya fad'a atakaice , yana tafiya yana bashi umarnin ya d'auki kudi yaje adidas ya siyo masa abinci ya k'arasa maganar yana tura kofar d'akin da tanweer take ,Koda ya shiga d'akin tana kwance ta lullu'be jikinta da blanket kanta ne kawai a waje tana rawa sanyi .
gashin kanta yabi da Kallo bai ga alamun ruwa ba ya had'e fuska sosai ya k'arasa ya Kai hannunsa cikin sumar kanta ya cusa har yana ta'ba fatan kanta bai ji alamun ruwa ba ya cire hannunsa yana cewa "ke........" !
ta d'ago kod'ad'un idanunta ta zuba masa batare data amsa ba " wasa nake dake Koni sa'anki ne ?to ni me nayi Kuma nifa wallahi bana son takura tunda Kai ba sa'ana bane ka mayar dani Inda ka d'aukoni mana "tayi maganar jikinta na karkarwa ta janyo blanket ta sake rufe jikinta har kanta a zuciye ya fixge bargon yayi filinging dashi yana jan tsaki "ki tashi kije kiyi wankan tsarkin da nace ko na 'bata miki rai yanzu "kamkame jikinta tayi guri d'aya ta lafe akan katifa bata da alamun tashi ."
wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa tayi zumbur ta mike tsaye har hantar cikinta na kad'awa ta kwa'be masa fuska tana kallonsa, da yatsansa ya nuna mata hanyar bayi simi simi ta juya tana d'aga ka'fafunta da kyar dan kwata kwata bata ga al'amun wasa atattare dashi ba a yadda take kallonsa zai iya marinta har ma ya had'a da duka yabi tafiyarta da kallo gbdy yanayin tafiyarta ta canza kallo d'aya me hankali zai mata ya fahimci halin da take ciki ,bai d'auke idanunshi ba har sai daya shiga bayi ta bugo kofar da karfi .
numfashi ya sauke ya koma bakin gado ya zauna yana neman layin amminsa suna waya ta fito d'aure da towel tana rawar sanyi ya tashi ya rungumota jikinsa ya zaunar daita a gefensa ta rakube ajikinsa tana karkarwa ya janyo blanket ya lullu'beta tare da yi mata alamar ta kama kanta waya yake sun dade suna waya da amminsa tana sauransu Kuma duk akan maganar abinda za'a yiwa baqinsu masu zuwa neman auren shafiqa ne acikin satin ...
Lokacin da suka gama wayar tuni bacci ya d'auke tan ya kwantar daita ya tashi ya d'auko mata wata rigar ya dawo har zai Saka mata ya tuna da magani dan haka ya fita ko second biyu bai yi ba ya dawo rike da roba da gayen magariya yayi adduoi aciki ya shafa mata sannan ya Saka mata kaya ya lullu'beta ya kashe ac d'akin gbdy ya fita daga d'akin zuwa nashi ya kwanta a falonsa akan doguwar kujera."
Bai jima da kwanciya ba aka soma knocking kofar falonsa , yana daga kwance ya bawa mai yin knocking ɗin izinin shigowa eku ne ya shigo cikin falon hanunsa riƙe da farar leda, cike da girmamawa ya rusunawa ogan nasa a natse Jaguwa ya mike zaune ya zura silifas ya amsa ledar yana masa godiya eku ya juya ya fice daga falon.mikewa tsaye yayi ya fito ya shiga ɗakin tan batare da yayi knocking ba kamar yadda ya saba koda yaushe zai shiga Kai tsaye ne , sai kawai ya tura ƙofar ya shiga ciki, tun sanda ya kawota gidan yake jin haushi Kansa da bautan da yake mata amman a yau din jin zuciyarsa yake fessss akanta zai iya mata komai ciki kuwa har da zama bawanta .
Tana kwance akan gado ta kwanta ruf da ciki, bacci ta keyi har lokacin hankalinta a kwance, murmushin gefen baki yayi kamar tana ganinsa haɗe da aje ledar hannunsa" sarkin rigima da rashin kunya ya fad'a a ransa , har ya juya zai fita daga ɗakin kuma sai ya tsaya yana kallonta tun daga yatsun kafaunta har zuwa kanta komai nata abun burgewa ne , ahankali ya taka zuwa inda take kwance, tafin kafansa d'aya yasa ya ɗan shafa tsakiyar kafarta .
azabure ta farka ta zauna tana murza idanunta dan har lokacin Jan da sukayi bai baje ba , sake kallonta yayi, "Ki tashi kije kiyi wanka kiyi alwala kiyi sallah , ke fa na lura sallah bata dameki ba dan zaki iya wuni bakiyi sallah ba ki kuma kwana bakya damuwa" yayi mgnr yana mai tsareta da sexy eye's dinsa."
Tsura masa idanunta tayi tana kallonsa tana Jin haushin abinda yake mata sai ya fad'awa mutun mgn yayi kmr bashi yayi maganar ba, saboda yanda yake fizgo mgnr da kyar Kallon agogon d'akin tayi yanzu ne ma hud'u ta wuce muryarta a raunane tace "gara ni ko banyi sallahr akan lokaci ba zan rama Kai fa ?meye amfanin sallahrka akan lokacin tunda kana aikata aikin haram, wad'amuhu haramun ,washarabahu haramun wa guziya bil haramun wa'anna ....."ki min shiru anan stupid " ya fad'a a tsawace , ana tausayinki bakya tausayawa kanki "nace ka tausaya min ne? ko nace ka cigaba da rikeni dole ? Ko nace dole sai ka zau....."Idan kin sake furta wata kalma anan sai na tattakaki idan km kin mutsa bismillah kiyi " yana gama faɗan haka ya fice daga cikin ɗakin ransa a bace, gsky yayi mugun sakewa yarinyar dayawa shiyasa ta rainashi .
Saukowa tayi ta shiga bayi tai alwala ta fito tayi sallah tana idarwa ta mike ta Isa gaban mirrow ledan da ya aje mata ta ɗauka haɗe da buɗewa, robobin take away ne acikin har guda uku, ɗaukan ɗaya tayi haɗe da buɗewa ta soma ci, kad'an taci dan zazzzabi take ji sosai bata jin dadin bakinta ta sha ruwa kad'an .
kamar ta koma ta kwanta ta tsinci kanta da fitowa, kanta babu dankwali ta fito zuwa falo da kyar take taka ka'fafunta , yana tsaye agaban tv ya bawa cikin falon baya yana ƙoƙarin danna code din bude wayarsa , jin motsin mutun a falon yasa batare da ya juyoba yace. "waye ? "Waye byn wacce ka sato ka ajiye a gidanka ita ce ta fito ta sha iska tayi mgnr da kyar tana kokarin zama akan kujera "shekaru sun ja wallahi ya kamata ka tuba ka daina harkar fashi ,nasan da mahaifiyarka tasan wannan aikin kake yi da bata yi alfahari da Kai ba a karshe kashe kanta zatayi dan bakinciki ."
A matukar fusace ya nufo Inda take tamkar wani mayunwanci zaki ya damki wuyanta yana Shirin danne makoshinta ya fasa saboda zafin daya ratsa tafin hannunsa ya tsura mata Ido kawai yana kallonta "ka shaki ne mana ai ni yanzu a shirye nake da mutuwa gara min mutuwa akan cigaba da zama da Kai ,a farkon had'uwa ta da Kai naji duk duniya Kai mutumin kirki ne ,Kai ne mutumin da zuciya da gangar jikina suka mace akansa saboda a tunanin zuciyarka me kyau ce a she ba haka bane mugun ciwo ne daskare a zuciyarka wannan mummunar sana'artaka yafi min komai zafi acikin zuciyata wanda adalilin haka yanzu babu kyakkyawan zaton da soyayyarka acikin zuciyata sai zallar tsana ,na tsaneka tsanar da zan iya ganin bayanka ka rubuta ka ajiye muddin na bar gidan nan sai nasa ka shiga ha......."
"karya ne " ya fad'a a tsawace yana nuna ta da yatsansa "karya ne baki Isa ba , baki Isa kisa akamani ba how could you tell someone tanweer ?" you can't do that , bazaki iya ba sannan jaguwa ba zai kamu ba cikin sauki ba sai dai wani mutun dabam, da zan kamu da ban Kai iyanzu ba" yayi mgnr yana furza mata iska a fuskarta tayi saurin runtse idanunta gabanta na faduwa , ya juya mata baya tare da rike kugunsa da hannu d'aya ya fara zagaye falon zuciyarsa na tafarfasa can ya juyo a matukar fusace "and kikace me byn zaki sa na shiga hannu ?" Kin tsaneni tsanar da zaki iya ganin bayana Shima karya ne zuciyarki bazata iya rabuwa da soyayyata ba yadda kika furta cewar kina sona haka zaki tabbata da sona a karshe ciwon sona ne zai kasheki saboda Ina ranki ,na shigeki shigar da bazaki iya cireni a ranki ba ,zaki je gidan wani da tarin soyayyata gangar jikinki za'a Kai gidan wani zuciyarki kuwa tana nan ....."ya nuna qirjinta daidai saitin zuciyarta .
d'akinsa ya koma ya shiga wanka sai daya d'auki minti ashirin yana bayi sannan ya fito yana goge jikinsa da karamin towel fari tasss yana tunanin tanweer, hakan nan yake qara Jin qaunar yarinyar na mamaye ilahirin jikinsa sai dai yayi ta k'okarin yakice hakan yana karyatawa , ya shirya kanshi cikin wasu Kanana kaya wando da riga farare sol ya feshe ilahirin jikinsa da turare , ya zauna a bakin gadansa ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa ya kira number aliyu number bai shiga ba da alamun akwai matsalar network ya mike tsaye ya fito yana neman layin eku kira d'aya ya d'auka tare da cewa "boss Ina yini ?"Lafiya ya fad'a atakaice , yana tafiya yana bashi umarnin ya d'auki kudi yaje adidas ya siyo masa abinci ya k'arasa maganar yana tura kofar d'akin da tanweer take ,Koda ya shiga d'akin tana kwance ta lullu'be jikinta da blanket kanta ne kawai a waje tana rawa sanyi .
gashin kanta yabi da Kallo bai ga alamun ruwa ba ya had'e fuska sosai ya k'arasa ya Kai hannunsa cikin sumar kanta ya cusa har yana ta'ba fatan kanta bai ji alamun ruwa ba ya cire hannunsa yana cewa "ke........" !
ta d'ago kod'ad'un idanunta ta zuba masa batare data amsa ba " wasa nake dake Koni sa'anki ne ?to ni me nayi Kuma nifa wallahi bana son takura tunda Kai ba sa'ana bane ka mayar dani Inda ka d'aukoni mana "tayi maganar jikinta na karkarwa ta janyo blanket ta sake rufe jikinta har kanta a zuciye ya fixge bargon yayi filinging dashi yana jan tsaki "ki tashi kije kiyi wankan tsarkin da nace ko na 'bata miki rai yanzu "kamkame jikinta tayi guri d'aya ta lafe akan katifa bata da alamun tashi ."
wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa tayi zumbur ta mike tsaye har hantar cikinta na kad'awa ta kwa'be masa fuska tana kallonsa, da yatsansa ya nuna mata hanyar bayi simi simi ta juya tana d'aga ka'fafunta da kyar dan kwata kwata bata ga al'amun wasa atattare dashi ba a yadda take kallonsa zai iya marinta har ma ya had'a da duka yabi tafiyarta da kallo gbdy yanayin tafiyarta ta canza kallo d'aya me hankali zai mata ya fahimci halin da take ciki ,bai d'auke idanunshi ba har sai daya shiga bayi ta bugo kofar da karfi .
numfashi ya sauke ya koma bakin gado ya zauna yana neman layin amminsa suna waya ta fito d'aure da towel tana rawar sanyi ya tashi ya rungumota jikinsa ya zaunar daita a gefensa ta rakube ajikinsa tana karkarwa ya janyo blanket ya lullu'beta tare da yi mata alamar ta kama kanta waya yake sun dade suna waya da amminsa tana sauransu Kuma duk akan maganar abinda za'a yiwa baqinsu masu zuwa neman auren shafiqa ne acikin satin ...
Lokacin da suka gama wayar tuni bacci ya d'auke tan ya kwantar daita ya tashi ya d'auko mata wata rigar ya dawo har zai Saka mata ya tuna da magani dan haka ya fita ko second biyu bai yi ba ya dawo rike da roba da gayen magariya yayi adduoi aciki ya shafa mata sannan ya Saka mata kaya ya lullu'beta ya kashe ac d'akin gbdy ya fita daga d'akin zuwa nashi ya kwanta a falonsa akan doguwar kujera."
Bai jima da kwanciya ba aka soma knocking kofar falonsa , yana daga kwance ya bawa mai yin knocking ɗin izinin shigowa eku ne ya shigo cikin falon hanunsa riƙe da farar leda, cike da girmamawa ya rusunawa ogan nasa a natse Jaguwa ya mike zaune ya zura silifas ya amsa ledar yana masa godiya eku ya juya ya fice daga falon.mikewa tsaye yayi ya fito ya shiga ɗakin tan batare da yayi knocking ba kamar yadda ya saba koda yaushe zai shiga Kai tsaye ne , sai kawai ya tura ƙofar ya shiga ciki, tun sanda ya kawota gidan yake jin haushi Kansa da bautan da yake mata amman a yau din jin zuciyarsa yake fessss akanta zai iya mata komai ciki kuwa har da zama bawanta .
Tana kwance akan gado ta kwanta ruf da ciki, bacci ta keyi har lokacin hankalinta a kwance, murmushin gefen baki yayi kamar tana ganinsa haɗe da aje ledar hannunsa" sarkin rigima da rashin kunya ya fad'a a ransa , har ya juya zai fita daga ɗakin kuma sai ya tsaya yana kallonta tun daga yatsun kafaunta har zuwa kanta komai nata abun burgewa ne , ahankali ya taka zuwa inda take kwance, tafin kafansa d'aya yasa ya ɗan shafa tsakiyar kafarta .
azabure ta farka ta zauna tana murza idanunta dan har lokacin Jan da sukayi bai baje ba , sake kallonta yayi, "Ki tashi kije kiyi wanka kiyi alwala kiyi sallah , ke fa na lura sallah bata dameki ba dan zaki iya wuni bakiyi sallah ba ki kuma kwana bakya damuwa" yayi mgnr yana mai tsareta da sexy eye's dinsa."
Tsura masa idanunta tayi tana kallonsa tana Jin haushin abinda yake mata sai ya fad'awa mutun mgn yayi kmr bashi yayi maganar ba, saboda yanda yake fizgo mgnr da kyar Kallon agogon d'akin tayi yanzu ne ma hud'u ta wuce muryarta a raunane tace "gara ni ko banyi sallahr akan lokaci ba zan rama Kai fa ?meye amfanin sallahrka akan lokacin tunda kana aikata aikin haram, wad'amuhu haramun ,washarabahu haramun wa guziya bil haramun wa'anna ....."ki min shiru anan stupid " ya fad'a a tsawace , ana tausayinki bakya tausayawa kanki "nace ka tausaya min ne? ko nace ka cigaba da rikeni dole ? Ko nace dole sai ka zau....."Idan kin sake furta wata kalma anan sai na tattakaki idan km kin mutsa bismillah kiyi " yana gama faɗan haka ya fice daga cikin ɗakin ransa a bace, gsky yayi mugun sakewa yarinyar dayawa shiyasa ta rainashi .
Saukowa tayi ta shiga bayi tai alwala ta fito tayi sallah tana idarwa ta mike ta Isa gaban mirrow ledan da ya aje mata ta ɗauka haɗe da buɗewa, robobin take away ne acikin har guda uku, ɗaukan ɗaya tayi haɗe da buɗewa ta soma ci, kad'an taci dan zazzzabi take ji sosai bata jin dadin bakinta ta sha ruwa kad'an .
kamar ta koma ta kwanta ta tsinci kanta da fitowa, kanta babu dankwali ta fito zuwa falo da kyar take taka ka'fafunta , yana tsaye agaban tv ya bawa cikin falon baya yana ƙoƙarin danna code din bude wayarsa , jin motsin mutun a falon yasa batare da ya juyoba yace. "waye ? "Waye byn wacce ka sato ka ajiye a gidanka ita ce ta fito ta sha iska tayi mgnr da kyar tana kokarin zama akan kujera "shekaru sun ja wallahi ya kamata ka tuba ka daina harkar fashi ,nasan da mahaifiyarka tasan wannan aikin kake yi da bata yi alfahari da Kai ba a karshe kashe kanta zatayi dan bakinciki ."
A matukar fusace ya nufo Inda take tamkar wani mayunwanci zaki ya damki wuyanta yana Shirin danne makoshinta ya fasa saboda zafin daya ratsa tafin hannunsa ya tsura mata Ido kawai yana kallonta "ka shaki ne mana ai ni yanzu a shirye nake da mutuwa gara min mutuwa akan cigaba da zama da Kai ,a farkon had'uwa ta da Kai naji duk duniya Kai mutumin kirki ne ,Kai ne mutumin da zuciya da gangar jikina suka mace akansa saboda a tunanin zuciyarka me kyau ce a she ba haka bane mugun ciwo ne daskare a zuciyarka wannan mummunar sana'artaka yafi min komai zafi acikin zuciyata wanda adalilin haka yanzu babu kyakkyawan zaton da soyayyarka acikin zuciyata sai zallar tsana ,na tsaneka tsanar da zan iya ganin bayanka ka rubuta ka ajiye muddin na bar gidan nan sai nasa ka shiga ha......."
"karya ne " ya fad'a a tsawace yana nuna ta da yatsansa "karya ne baki Isa ba , baki Isa kisa akamani ba how could you tell someone tanweer ?" you can't do that , bazaki iya ba sannan jaguwa ba zai kamu ba cikin sauki ba sai dai wani mutun dabam, da zan kamu da ban Kai iyanzu ba" yayi mgnr yana furza mata iska a fuskarta tayi saurin runtse idanunta gabanta na faduwa , ya juya mata baya tare da rike kugunsa da hannu d'aya ya fara zagaye falon zuciyarsa na tafarfasa can ya juyo a matukar fusace "and kikace me byn zaki sa na shiga hannu ?" Kin tsaneni tsanar da zaki iya ganin bayana Shima karya ne zuciyarki bazata iya rabuwa da soyayyata ba yadda kika furta cewar kina sona haka zaki tabbata da sona a karshe ciwon sona ne zai kasheki saboda Ina ranki ,na shigeki shigar da bazaki iya cireni a ranki ba ,zaki je gidan wani da tarin soyayyata gangar jikinki za'a Kai gidan wani zuciyarki kuwa tana nan ....."ya nuna qirjinta daidai saitin zuciyarta .