Sashe 87
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta d'ago ta sake dubansa tace "me zamuyi da wannan gidan da matsayinka da komai ka zabi rayuwa a irin wannan muhali gsky ni dai bazan iya zama anan area ba ma bare wannan gidan ka canza tunani ya numfasa yace "haka ne diyar professor kmrki tafi karfi zama anan amman karki manta kece kike bukatar aurena bani ba dan haka muddin zaki rayu dani to anan zaki zauna, Idan kin amince a saka rana a karshen watan kmr yadda kuka bukata idan baki amince ba kije ki sanar da iyayenki a fasa ."
"Wallahi bazan zauna ba aure Kuma dole a daurashi babu fashi zan fad'awa mahaifina ya Siya mana gida a duk area da kake so amman nan wallahi bazan iya zama ba ai sai na mutu gbdy unguwar ma wari yake taya ma zan fara rayuwa anan idanunta sun rufe sai zuba maganganun take ya wuce ta ya shiga mota ta fito tana cika tana batsewa ta bud'e dayan bangaren ta shiga bata gama zama ba ya fige motar kamar sanda zasuzo babu Wanda yacewa danuwansa komai har suka karaso bakin kofar gidan ya tsaya batare daya fito ba sannan bai kashe motar ba tana fita ya ja motarsa da gudu ."
****
Da sassafe Ko abinci ɓata tsaya ci ba karfe bakwai daidai ta fice daga gidan babu wanda ya sani ta nufi gurin aiki ,dan zaman gidan ya isheita sai data gama ayyukanta karfe biyu ta soma Kiran layin jaguwa kmr koda yaushe bai d'auka ba, dan haka ta yanke shawarar zuwa gidansa yana kwnace yana sharar bacci daga shi sai boxes , ta tashesa ta hanyar shafa qirjinsa ya d'ago ya kalleta sannan ya sake maida kansa ya dan juyo ya kalleta "me Kuma kikazo nema ya fad'a kmr bai ji dadin zuwanta ba ,nan kuwa jin zuciyarsa yayi fesss "kai me yasa idan na Kira wayarka baka d'auka ?" idan muna tare ka dinga nuna kmr duk duniya kafi sona akan kowa amman da zarar mun rabu shikenan baka da lokacina .
"me yasa zan d'auki wayarki?
"idan na d'auka nace miki me saboda Allah ?ta tsura masa Ido kamar zatayi kuka dan idanunta sun cika da kwalla muryarta na rawa tace "haba adnan laifi ne dan na kiraka Ko muryarka naji banganka ba zanji sanyi araina ,
yanzu dana zo naga lafiyarka shima haushi Kaji, me kake son dani ?" ni kaina banajin dadin wannan rayuwar da nake ,baka sona haka iyayena basa sona da kai zaku taru Ku kasheni ...."ta k'arasa maganar idanunta na cikowa da kwalla .
ya sauke numfashi yana kallonta ta goge kwallan shima ya tsura mata Ido"meye Kuma abun kuka ba wai ban damu dake bane duk abinda bazai yiwu agareni ba Kuma na Lura zai janyo min matsala arayuwata gudunsa nake tarayyarmu bazata Yiwu ba yanzu da bakinki kince iyanyenki basa sona amman ni ban damu su soni ba tunda bani da abinda zaa so agurina ki hakura Kawai ."
tanweer ta sake Shiga tashin hankali"To ni dai ina sonka kuma ka dinga d'aukar wayata dan shine dalilin zuwa na " yanzu Kawai dan ban d'auki wayarki ba Kawai kikazo ?"
"ba Kawai bane Adnan daidai da second daya idan ban ji muryarka ba zuciyata babu zaman lafiya yayi murmushi daga zuciyarsa yana tausaya mata sosai . "Allah Ko to shikenan zan tattara na dawo gidanku dan gara na dawo gbdy ki daina wahalar da kanki ta
kwanto jikinsa tana sakar masa tsadadden murmu shinta "kasan Allah da ka kyauta min shikenan kullum sai na dinga ganinka. "uhmm lalle kuruciya yana janki dayawa tanwer ,ya mike tsaye ya fita ya barta kan katifarsa kusan minti talatin sannan ya dawo hannunsa rike da farar Leda dake dauke da soyayyar kaza da Kwai had'e doya ya sata ta hada masa shayi suka ci tare taci sosai dan yunwa take ji.
ranar ma anan ta k'arasa yinta suna makale da juna Sai dai bai yi kuskuren yin romancing dinta ba bare ta kai su ga having sex , ita kuwa taso yayi mata abubuwan daya saba mata koda kuwa bazai kusanceta ba ."
A gida kuwa tunda suka Lura bata gidan hankalinsu yayi kololuwar tashi bakinciki Kamar ya kashesu har karfe goma na safe basu Karya ba ,dady ya shirya ya tafi hospital da kanshi da doctor muyis yaci Karo yake tambayarsa yace " tazo hospital amman bata jima ba ta wuce yayi jim yana tunaninta dan yasan tana gurin dan fashi , zuciyarsa sai rawa take ya fad'a yayansa zai sanar da hukuma amman yace ya dakata ,duk yadda doctor muyis Ke masa bayanin akan yana son tanwer da aure idan ya bashi dama zai turo ayi magana, Bata Shiga jikinsa i bai cigaba da sauraronsa ba yasa kai ya wuce inda motarsa take ya fad'a direbansa yaja suka d'auki hanyar komawa gida ."
Bangaren tanwer kuwa a hankali take jan jaguwa da hira da yadda take so shi "dan girman Allah ki kwantar da hankalinki
ki cireni aranki wannan aure namu ba mai yiwu bane Ko na amince iyanyenki bai Zama lallia su amince ba "me yasa kake min kora da hali ne da wannan hujjar ni Kawai ka canza sana'an zanyi confused dinsu ".
"ki daina fad'a min wannan maganar banza iya ba idan na canza wani sanar zanyi ?
" Zan nemomaka Sana'a "ki min shiru wannan ne Karo na karshe da zaki kwaso jiki kizo ta narke ajikinsa tana masa kukan shagwaba muryarta na rawa tace " dan Allah karka min haka mana ina tabbatar maka muddin baka bar wannan sanar ka aureni ba zan kashe kaina ya cire hannunta ajikinsa "ni ban aikeki ba ya dai kamata ki gane ba dole Sai na aureki ba kinga dan Allah daga yau Karki kara zuwa inda nake da fari na d'aukoki ne sabod wulakantani da kikayi,na biyu Kuma domin tabbatar da ciki da kikace kina da, kinga ina da kanne Mata bazanso suyi irin wannan rayuwar ba ,dole idan mun hadu sai na tabaki kinga haka ba daidai bane .
ta marairaice masa Kamar ranta xai fita "ni dai ina sonka Kuma zan cigaba da zuwa tunda kai baxaka zo ba ,ya had'e rai sosai Kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa "dan girman Allah ki kyaleni bana son surutu tashi muje na saukeki Karki manta Kar na sake ganin kafafunki ta cigaba da share hawaye ,wallahi Shi kansa yana son kasancewarsu tare amman bazai biyewa zuciyarsa ba Idan an ciza a dinga hutawa .
ya d'ago ya dubeta tana zubar da hawaye cike da tashin hankali yake kallonta yana jin zafin digarsu ",kayi hakuri dan Allah karka rabani da kai "yana jinta yayi mata banza ", please kayi hakuri dan Allah ta fad'a tare da rike tafin hannunsa wani irin zirrrrrr yaji a gbdy ilahirin jikinsa bai san lokacin daya ce "nayi hakuri amman ki Tashi muje na rakaki ki koma gida inshaallahu zanyi tunani akanki "zakazo gidanmu yace "eh zanzo ki share hawayenki ya fada dan ya raba kansa da matsalarta ."
da sauri ta hau share hawaye ta fad'a jikinsa gbdy ta rungumeshi very tayt "Na gode Sosai masoyi ajiyar zuciya ya sauke ya cire hannunwanta ajikinsa dan bazai juri jinta ajikinsa ba komai zai iya faruwa "muje Ko kafin ta sake cewa Wani abu ya fice daga d'akin dole ta biyosa .
ya bud'e mata gaban Mota ta Shige ya zagaya ya Shiga suka bar gidan sun yi tafiya me dan nisa har suka karasowa gurin shakatawa wanda ke had'e da cinima cike da farinciki tace ",dan Allah ka bari mu shiga gurin shakatawar nan".
"Muyi me ?"ya fad'a a taikace "Na dade banje gurin shakatawa ba Sau d'aya Kawai ka bari muje tare da kai bai ce uffan ba Kai tsaye Wani gurin shakarawa ya nufa daita suna zuwa mai gurin ya karaso ya taresa yana cewa "yallabai daman kayi aure ne baka sanar damu ba, Ai ya Kamata ka sanar damu muzo tayaka murna amman dai matarka tana da kyau sosai , "shiiii ...dan Allah kayi shiru haka mana,".
" ranki ya dade gsky kin shiga uku da dade jaguwa yayi saurin zaro masa Ido cikin tsanani tashin hankali yana d'aga masa yatsa ya sake bud'e baki zai mgn yace" haba duk waya tambayeka wannan surutun ?"
ita kuwa tanwer banda murmushin farinciki babu abinda take" yauwa ke bazaki gane ba kinyi saar miji ba, wallahi mutumin kirki ne muje na sammarmuku guri na musamman ,mutumin yayi gaba suka biyosa Abaya ta sakalo hannunta acikin na jaguwa shi kuma mutumin yana cewa "bazaki taba samun miji mai kirki kamrsa ba ,yauwa ga guri ku zauna atare suka zauna mutumin yaje ya Kawo musu abun sha ya tsiyaya mata a glass cup ya bata ta amsa tana masa godiya " na gode sosai .
gbdy ta kasa boye murnanta,dan taji dadin yadda mutumin ya yabesa ya tsura mata Ido Kawai yana kallonta batare daya ce uffan ba ,jikinta ya Bata ita yake kallo ta waigo inda yake zaune suka had'a Ido nan take ta hadiye rai tana jijiga kafarta d'aya "Ina ganin fa soyayyata ta fara fasa ruhinka ya bud'e baki zai mgn domin bata amsa kiran Anas ya shigo ya d'auka"kana ina ne ?
"Ina gurin shakarawa.
ita yarinyar fa a ina ka barta? "dan matsala muna tare daita " okay to shikenan "ba dai kaki samawar zuciyarka abinda take so ba wallahi zaka aikata kuskure akan kuskure.
Shiru jaguwa yayi yana ciza lips dinsa na kasa "Ko yaakayi yasan tanwer tazo gurinsa kai Anas akwai saka Ido "a ina ma kasan tazo "?"A camera naje bincika wasu abubuwane naga shigowarta ."
"Wallahi bazan zauna ba aure Kuma dole a daurashi babu fashi zan fad'awa mahaifina ya Siya mana gida a duk area da kake so amman nan wallahi bazan iya zama ba ai sai na mutu gbdy unguwar ma wari yake taya ma zan fara rayuwa anan idanunta sun rufe sai zuba maganganun take ya wuce ta ya shiga mota ta fito tana cika tana batsewa ta bud'e dayan bangaren ta shiga bata gama zama ba ya fige motar kamar sanda zasuzo babu Wanda yacewa danuwansa komai har suka karaso bakin kofar gidan ya tsaya batare daya fito ba sannan bai kashe motar ba tana fita ya ja motarsa da gudu ."
****
Da sassafe Ko abinci ɓata tsaya ci ba karfe bakwai daidai ta fice daga gidan babu wanda ya sani ta nufi gurin aiki ,dan zaman gidan ya isheita sai data gama ayyukanta karfe biyu ta soma Kiran layin jaguwa kmr koda yaushe bai d'auka ba, dan haka ta yanke shawarar zuwa gidansa yana kwnace yana sharar bacci daga shi sai boxes , ta tashesa ta hanyar shafa qirjinsa ya d'ago ya kalleta sannan ya sake maida kansa ya dan juyo ya kalleta "me Kuma kikazo nema ya fad'a kmr bai ji dadin zuwanta ba ,nan kuwa jin zuciyarsa yayi fesss "kai me yasa idan na Kira wayarka baka d'auka ?" idan muna tare ka dinga nuna kmr duk duniya kafi sona akan kowa amman da zarar mun rabu shikenan baka da lokacina .
"me yasa zan d'auki wayarki?
"idan na d'auka nace miki me saboda Allah ?ta tsura masa Ido kamar zatayi kuka dan idanunta sun cika da kwalla muryarta na rawa tace "haba adnan laifi ne dan na kiraka Ko muryarka naji banganka ba zanji sanyi araina ,
yanzu dana zo naga lafiyarka shima haushi Kaji, me kake son dani ?" ni kaina banajin dadin wannan rayuwar da nake ,baka sona haka iyayena basa sona da kai zaku taru Ku kasheni ...."ta k'arasa maganar idanunta na cikowa da kwalla .
ya sauke numfashi yana kallonta ta goge kwallan shima ya tsura mata Ido"meye Kuma abun kuka ba wai ban damu dake bane duk abinda bazai yiwu agareni ba Kuma na Lura zai janyo min matsala arayuwata gudunsa nake tarayyarmu bazata Yiwu ba yanzu da bakinki kince iyanyenki basa sona amman ni ban damu su soni ba tunda bani da abinda zaa so agurina ki hakura Kawai ."
tanweer ta sake Shiga tashin hankali"To ni dai ina sonka kuma ka dinga d'aukar wayata dan shine dalilin zuwa na " yanzu Kawai dan ban d'auki wayarki ba Kawai kikazo ?"
"ba Kawai bane Adnan daidai da second daya idan ban ji muryarka ba zuciyata babu zaman lafiya yayi murmushi daga zuciyarsa yana tausaya mata sosai . "Allah Ko to shikenan zan tattara na dawo gidanku dan gara na dawo gbdy ki daina wahalar da kanki ta
kwanto jikinsa tana sakar masa tsadadden murmu shinta "kasan Allah da ka kyauta min shikenan kullum sai na dinga ganinka. "uhmm lalle kuruciya yana janki dayawa tanwer ,ya mike tsaye ya fita ya barta kan katifarsa kusan minti talatin sannan ya dawo hannunsa rike da farar Leda dake dauke da soyayyar kaza da Kwai had'e doya ya sata ta hada masa shayi suka ci tare taci sosai dan yunwa take ji.
ranar ma anan ta k'arasa yinta suna makale da juna Sai dai bai yi kuskuren yin romancing dinta ba bare ta kai su ga having sex , ita kuwa taso yayi mata abubuwan daya saba mata koda kuwa bazai kusanceta ba ."
A gida kuwa tunda suka Lura bata gidan hankalinsu yayi kololuwar tashi bakinciki Kamar ya kashesu har karfe goma na safe basu Karya ba ,dady ya shirya ya tafi hospital da kanshi da doctor muyis yaci Karo yake tambayarsa yace " tazo hospital amman bata jima ba ta wuce yayi jim yana tunaninta dan yasan tana gurin dan fashi , zuciyarsa sai rawa take ya fad'a yayansa zai sanar da hukuma amman yace ya dakata ,duk yadda doctor muyis Ke masa bayanin akan yana son tanwer da aure idan ya bashi dama zai turo ayi magana, Bata Shiga jikinsa i bai cigaba da sauraronsa ba yasa kai ya wuce inda motarsa take ya fad'a direbansa yaja suka d'auki hanyar komawa gida ."
Bangaren tanwer kuwa a hankali take jan jaguwa da hira da yadda take so shi "dan girman Allah ki kwantar da hankalinki
ki cireni aranki wannan aure namu ba mai yiwu bane Ko na amince iyanyenki bai Zama lallia su amince ba "me yasa kake min kora da hali ne da wannan hujjar ni Kawai ka canza sana'an zanyi confused dinsu ".
"ki daina fad'a min wannan maganar banza iya ba idan na canza wani sanar zanyi ?
" Zan nemomaka Sana'a "ki min shiru wannan ne Karo na karshe da zaki kwaso jiki kizo ta narke ajikinsa tana masa kukan shagwaba muryarta na rawa tace " dan Allah karka min haka mana ina tabbatar maka muddin baka bar wannan sanar ka aureni ba zan kashe kaina ya cire hannunta ajikinsa "ni ban aikeki ba ya dai kamata ki gane ba dole Sai na aureki ba kinga dan Allah daga yau Karki kara zuwa inda nake da fari na d'aukoki ne sabod wulakantani da kikayi,na biyu Kuma domin tabbatar da ciki da kikace kina da, kinga ina da kanne Mata bazanso suyi irin wannan rayuwar ba ,dole idan mun hadu sai na tabaki kinga haka ba daidai bane .
ta marairaice masa Kamar ranta xai fita "ni dai ina sonka Kuma zan cigaba da zuwa tunda kai baxaka zo ba ,ya had'e rai sosai Kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa "dan girman Allah ki kyaleni bana son surutu tashi muje na saukeki Karki manta Kar na sake ganin kafafunki ta cigaba da share hawaye ,wallahi Shi kansa yana son kasancewarsu tare amman bazai biyewa zuciyarsa ba Idan an ciza a dinga hutawa .
ya d'ago ya dubeta tana zubar da hawaye cike da tashin hankali yake kallonta yana jin zafin digarsu ",kayi hakuri dan Allah karka rabani da kai "yana jinta yayi mata banza ", please kayi hakuri dan Allah ta fad'a tare da rike tafin hannunsa wani irin zirrrrrr yaji a gbdy ilahirin jikinsa bai san lokacin daya ce "nayi hakuri amman ki Tashi muje na rakaki ki koma gida inshaallahu zanyi tunani akanki "zakazo gidanmu yace "eh zanzo ki share hawayenki ya fada dan ya raba kansa da matsalarta ."
da sauri ta hau share hawaye ta fad'a jikinsa gbdy ta rungumeshi very tayt "Na gode Sosai masoyi ajiyar zuciya ya sauke ya cire hannunwanta ajikinsa dan bazai juri jinta ajikinsa ba komai zai iya faruwa "muje Ko kafin ta sake cewa Wani abu ya fice daga d'akin dole ta biyosa .
ya bud'e mata gaban Mota ta Shige ya zagaya ya Shiga suka bar gidan sun yi tafiya me dan nisa har suka karasowa gurin shakatawa wanda ke had'e da cinima cike da farinciki tace ",dan Allah ka bari mu shiga gurin shakatawar nan".
"Muyi me ?"ya fad'a a taikace "Na dade banje gurin shakatawa ba Sau d'aya Kawai ka bari muje tare da kai bai ce uffan ba Kai tsaye Wani gurin shakarawa ya nufa daita suna zuwa mai gurin ya karaso ya taresa yana cewa "yallabai daman kayi aure ne baka sanar damu ba, Ai ya Kamata ka sanar damu muzo tayaka murna amman dai matarka tana da kyau sosai , "shiiii ...dan Allah kayi shiru haka mana,".
" ranki ya dade gsky kin shiga uku da dade jaguwa yayi saurin zaro masa Ido cikin tsanani tashin hankali yana d'aga masa yatsa ya sake bud'e baki zai mgn yace" haba duk waya tambayeka wannan surutun ?"
ita kuwa tanwer banda murmushin farinciki babu abinda take" yauwa ke bazaki gane ba kinyi saar miji ba, wallahi mutumin kirki ne muje na sammarmuku guri na musamman ,mutumin yayi gaba suka biyosa Abaya ta sakalo hannunta acikin na jaguwa shi kuma mutumin yana cewa "bazaki taba samun miji mai kirki kamrsa ba ,yauwa ga guri ku zauna atare suka zauna mutumin yaje ya Kawo musu abun sha ya tsiyaya mata a glass cup ya bata ta amsa tana masa godiya " na gode sosai .
gbdy ta kasa boye murnanta,dan taji dadin yadda mutumin ya yabesa ya tsura mata Ido Kawai yana kallonta batare daya ce uffan ba ,jikinta ya Bata ita yake kallo ta waigo inda yake zaune suka had'a Ido nan take ta hadiye rai tana jijiga kafarta d'aya "Ina ganin fa soyayyata ta fara fasa ruhinka ya bud'e baki zai mgn domin bata amsa kiran Anas ya shigo ya d'auka"kana ina ne ?
"Ina gurin shakarawa.
ita yarinyar fa a ina ka barta? "dan matsala muna tare daita " okay to shikenan "ba dai kaki samawar zuciyarka abinda take so ba wallahi zaka aikata kuskure akan kuskure.
Shiru jaguwa yayi yana ciza lips dinsa na kasa "Ko yaakayi yasan tanwer tazo gurinsa kai Anas akwai saka Ido "a ina ma kasan tazo "?"A camera naje bincika wasu abubuwane naga shigowarta ."