Sashe 10
Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da misalin karfe shida na yamma ya shigo dakin kwance akan gado ya hangota ta kamkame jikinta guri ɗaya kuma har lokacin bata sauya kaya ba , idanunshi ya kai kan mirrow inda ya ajiye mata take way din daya kawo mata tun safe yana nan kamar yadda ya ajiye ,
da sanyi jiki yake karasowa inda take way yake har ya karaso
ya bude laidar babu abind ta taɓa a ciki ko drinks din ciki bata sha ba "ya Allah!" ya furta a kasan makoshinsa "wannan wace irin yarinya ce for god sake ? da alamun tana son kashe kanta ta rataya a wuyana ?
ya karaso bakin gadon ya duko daidai fuskarta ya zuba mata sexy eye's d'insa yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban yanayin da zai tsinci kansa, yayi haka yafi sau uku yana ƙoƙarin kai hannunsa dan ya tasheta a hankali ta juyo gaba-daya ta zube a jikinsa yayi saurin riketa ya zauna a bakin gadon ,ita kuwa jinta ajikin mutun yasa ta ɗan bude idanunta da suka mata nauyi saboda kukan marin da yayi mata , ganinsa yasa ta saida idanunta akanshi kamar zatayi kuka ,shi kuwa hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda wani irin zafin da yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba da towel ya fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k'arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta ",ya rabbi me yasa na daukota" yayi maganar a kasan ran shi ? a hankali ta sake ware idanunta da kyar akanshi tana motsa karamin bakinta yayinda sautin kukanta ke tashi kasa kasa , gadon ya hau ya zauna yana mai jin tsananin tausayinta ,
zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa ya kwantar daita a saman cinyarsa, ya matse towel a cikin ruwa ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda hannunsa ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa tare da turawa a jikinta yana goge mata jiki still hannunsa na rawa ,ya dade yana goge mata sansar jiki zuwa lafaffen cikinta dake shafe tamkar ba'a taba saka musu komai ba ,a hankali rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin idanunshi dake lunshe jin da yayi towel din hannunsa ya dauki zafi ,ya buɗe idanunshi aiko yaci karo da abinda yafi komai gigitashi ya sura qirjinta ido .
idanunta na lumshe ta wani lafe masa a jiki tana sauke numfashi a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin kyauwunsu ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali na neman zautar dashi ga kan nipples dinta dake cure guri wanda da gani zasu yi dadin tsotsa ,yayinda kamshin turaren jikinta mai cike da wasu sakonni suka dinga kaiwa zuciyarsa farmaki ,haka nan yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad'aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata
, wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya kasa ɗauke idanunshi akansu yay bala'in kura musu ido take tsigar jikinsa suka dinga mike tsaye yana jin idan bai dan murza kan nipples dinta ba zai iya mutuwa ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali yana amincewa shawarar da zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye's d'insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta "wayyohlly Allah bana so..... stop plz"yadda take maganar kamar ma k'ara rud'ashi take gaba d'aya hankalinsa ya k'ara tashi sansar jikinsa sai kad'awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa yana shafa brest d'inta "bansan yadda akayi na tabasu ba na tsinci kaina da taba baiwar da Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa ya fada , yana jin kamar ya cafki lip's d'inta ya ji yaya teast din bakinta yake , a hankali yake cigaba da murza kan nipples d'inta da hannunsa daya har yayi nasarar kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d'inta "ka bari plz I don't like it" ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya fixgo magana kamar zai yi kuka " zan bari "zan bari kawai yake iya furta sai dai kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d'inta .. ...
DARLING'S
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
WRITING BY
*BAGUDO& MIMI'S QUEEN*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
https://my.w.tt/lcJskJdtpbb
🅿️ 6
Jin kusacinsu tare yasa ya qara fita haiyacinsa gbdy ya kasa zare fuskarshi daga tsakiyar dukiyar fulaninta , a natse cike da sanyin jiki ya cigaba da shafata yana lumshe idanunshi , gbdy yanayinsa ya gama canzawa ,zuciyarta ke bugawa da karfin gaske tana kokarin son dakatar dashi sai dai ta kasa aiwatar da komai dan haka ta runtse idanunta gam jikinta na kyarma kamar mazari saboda rashin sabo da wasanin da yake mata bugu da qari zazzaɓin daya rufeta "me yasa yake wasanni da jikina bayan ya tabbatar min da ni din ba kowa bace bashi da muradina a wanin da suka gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima ya kasa barinta ,yana jin tamkr su tabbata a yanayin da suke "a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu'amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai babu abinda Allah bai mata ba , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d'aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa ,ganin yaki barinta yana kokarin d'aura lips dinsa akan nipple's dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta yasa ta bud'e baki da kyar "dan allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin kamar na mutu bazan iyan jurar abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance a cikin raya sunan ma'aiki kake yi ,dan Allah ka barni ta k'arasa maganar tana fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka mike numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da wani irin sound.
Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta ,ta d'aura hannunta saman kanshi ta cusa cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne "kayi shiru zan so mu kasance ma'aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba...
shiru yayi ya kasa magana sannan ya kasa zare kanshi daga tsakiyar qirjinta sai faman sauke numfashi yake zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri ,cike da sanyin jiki ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi , sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta suna shakar numfashin juna hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci jin teast din miyon bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi, soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda kunyarta data masa diran makiya , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga lumshe idanunta tana sauke numfashi dan haka ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba, jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta ya gyara mata kwanciya ya lullube mata jiki da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko fuskarta gefe , sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance " bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan ji take kamar ita dashi ma'aurata ne ina ma su kasance ma'aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had'ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu'ar a kasan ranta ...
da sanyi jiki yake karasowa inda take way yake har ya karaso
ya bude laidar babu abind ta taɓa a ciki ko drinks din ciki bata sha ba "ya Allah!" ya furta a kasan makoshinsa "wannan wace irin yarinya ce for god sake ? da alamun tana son kashe kanta ta rataya a wuyana ?
ya karaso bakin gadon ya duko daidai fuskarta ya zuba mata sexy eye's d'insa yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban yanayin da zai tsinci kansa, yayi haka yafi sau uku yana ƙoƙarin kai hannunsa dan ya tasheta a hankali ta juyo gaba-daya ta zube a jikinsa yayi saurin riketa ya zauna a bakin gadon ,ita kuwa jinta ajikin mutun yasa ta ɗan bude idanunta da suka mata nauyi saboda kukan marin da yayi mata , ganinsa yasa ta saida idanunta akanshi kamar zatayi kuka ,shi kuwa hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda wani irin zafin da yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba da towel ya fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k'arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta ",ya rabbi me yasa na daukota" yayi maganar a kasan ran shi ? a hankali ta sake ware idanunta da kyar akanshi tana motsa karamin bakinta yayinda sautin kukanta ke tashi kasa kasa , gadon ya hau ya zauna yana mai jin tsananin tausayinta ,
zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa ya kwantar daita a saman cinyarsa, ya matse towel a cikin ruwa ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda hannunsa ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa tare da turawa a jikinta yana goge mata jiki still hannunsa na rawa ,ya dade yana goge mata sansar jiki zuwa lafaffen cikinta dake shafe tamkar ba'a taba saka musu komai ba ,a hankali rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin idanunshi dake lunshe jin da yayi towel din hannunsa ya dauki zafi ,ya buɗe idanunshi aiko yaci karo da abinda yafi komai gigitashi ya sura qirjinta ido .
idanunta na lumshe ta wani lafe masa a jiki tana sauke numfashi a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin kyauwunsu ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali na neman zautar dashi ga kan nipples dinta dake cure guri wanda da gani zasu yi dadin tsotsa ,yayinda kamshin turaren jikinta mai cike da wasu sakonni suka dinga kaiwa zuciyarsa farmaki ,haka nan yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad'aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata
, wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya kasa ɗauke idanunshi akansu yay bala'in kura musu ido take tsigar jikinsa suka dinga mike tsaye yana jin idan bai dan murza kan nipples dinta ba zai iya mutuwa ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali yana amincewa shawarar da zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye's d'insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta "wayyohlly Allah bana so..... stop plz"yadda take maganar kamar ma k'ara rud'ashi take gaba d'aya hankalinsa ya k'ara tashi sansar jikinsa sai kad'awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa yana shafa brest d'inta "bansan yadda akayi na tabasu ba na tsinci kaina da taba baiwar da Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa ya fada , yana jin kamar ya cafki lip's d'inta ya ji yaya teast din bakinta yake , a hankali yake cigaba da murza kan nipples d'inta da hannunsa daya har yayi nasarar kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d'inta "ka bari plz I don't like it" ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya fixgo magana kamar zai yi kuka " zan bari "zan bari kawai yake iya furta sai dai kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d'inta .. ...
DARLING'S
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
WRITING BY
*BAGUDO& MIMI'S QUEEN*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
https://my.w.tt/lcJskJdtpbb
🅿️ 6
Jin kusacinsu tare yasa ya qara fita haiyacinsa gbdy ya kasa zare fuskarshi daga tsakiyar dukiyar fulaninta , a natse cike da sanyin jiki ya cigaba da shafata yana lumshe idanunshi , gbdy yanayinsa ya gama canzawa ,zuciyarta ke bugawa da karfin gaske tana kokarin son dakatar dashi sai dai ta kasa aiwatar da komai dan haka ta runtse idanunta gam jikinta na kyarma kamar mazari saboda rashin sabo da wasanin da yake mata bugu da qari zazzaɓin daya rufeta "me yasa yake wasanni da jikina bayan ya tabbatar min da ni din ba kowa bace bashi da muradina a wanin da suka gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima ya kasa barinta ,yana jin tamkr su tabbata a yanayin da suke "a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu'amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai babu abinda Allah bai mata ba , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d'aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa ,ganin yaki barinta yana kokarin d'aura lips dinsa akan nipple's dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta yasa ta bud'e baki da kyar "dan allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin kamar na mutu bazan iyan jurar abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance a cikin raya sunan ma'aiki kake yi ,dan Allah ka barni ta k'arasa maganar tana fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka mike numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da wani irin sound.
Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta ,ta d'aura hannunta saman kanshi ta cusa cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne "kayi shiru zan so mu kasance ma'aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba...
shiru yayi ya kasa magana sannan ya kasa zare kanshi daga tsakiyar qirjinta sai faman sauke numfashi yake zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri ,cike da sanyin jiki ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi , sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta suna shakar numfashin juna hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci jin teast din miyon bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi, soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda kunyarta data masa diran makiya , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga lumshe idanunta tana sauke numfashi dan haka ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba, jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta ya gyara mata kwanciya ya lullube mata jiki da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko fuskarta gefe , sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance " bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan ji take kamar ita dashi ma'aurata ne ina ma su kasance ma'aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had'ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu'ar a kasan ranta ...