← Book details Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 160

Sashe 10

Kuskuren Baya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Da misalin karfe  shida na yamma  ya shigo dakin kwance akan gado  ya hangota  ta kamkame jikinta guri ɗaya  kuma har lokacin bata sauya kaya  ba ,   idanunshi ya kai kan  mirrow inda ya ajiye mata  take way din  daya kawo mata tun safe  yana nan  kamar yadda  ya ajiye ,
da sanyi jiki yake karasowa inda take way yake   har ya karaso
ya bude laidar babu    abind ta taɓa a ciki ko drinks din ciki bata sha ba  "ya Allah!" ya furta a kasan makoshinsa  "wannan wace irin  yarinya ce for god sake ?  da alamun tana son kashe kanta ta rataya a wuyana  ?
ya karaso bakin gadon  ya duko daidai fuskarta   ya zuba mata sexy eye's d'insa  yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban yanayin da zai tsinci kansa, yayi haka yafi sau uku yana ƙoƙarin  kai hannunsa dan ya tasheta a hankali  ta juyo gaba-daya ta zube a jikinsa  yayi saurin riketa  ya zauna a bakin gadon ,ita  kuwa  jinta ajikin mutun yasa ta ɗan  bude  idanunta da suka mata nauyi saboda kukan marin da yayi mata , ganinsa yasa ta saida idanunta  akanshi kamar zatayi kuka ,shi kuwa hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda  wani irin zafin da  yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira  ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba  da towel ya  fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k'arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta ",ya rabbi me yasa na daukota" yayi maganar a kasan ran shi ? a  hankali ta sake ware   idanunta da kyar akanshi  tana motsa karamin bakinta  yayinda sautin kukanta ke  tashi kasa kasa , gadon ya hau ya  zauna yana mai jin tsananin  tausayinta ,
zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa  ya kwantar daita a saman cinyarsa,  ya matse towel  a cikin ruwa  ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda  hannunsa  ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba  amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar  jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai  a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa  tare da turawa a  jikinta yana   goge mata jiki  still hannunsa na rawa ,ya dade yana  goge mata sansar   jiki  zuwa lafaffen  cikinta  dake  shafe  tamkar ba'a taba saka musu komai  ba ,a hankali  rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin   idanunshi dake lunshe  jin da yayi towel din hannunsa  ya  dauki zafi  ,ya buɗe idanunshi  aiko yaci karo da abinda yafi komai  gigitashi ya sura qirjinta  ido .
idanunta na  lumshe ta wani lafe masa a jiki  tana sauke numfashi  a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon  tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin  kyauwunsu  ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali  na neman zautar dashi   ga kan nipples dinta dake  cure guri wanda  da gani  zasu yi dadin tsotsa  ,yayinda kamshin turaren jikinta  mai cike da wasu sakonni suka dinga  kaiwa   zuciyarsa  farmaki ,haka nan  yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad'aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata
, wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake  bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya  kasa ɗauke idanunshi  akansu  yay  bala'in  kura musu ido take  tsigar jikinsa suka dinga  mike  tsaye   yana jin idan bai  dan murza kan nipples  dinta ba  zai iya  mutuwa   ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai  ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta  wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba  ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali  yana amincewa shawarar da  zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye's d'insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta "wayyohlly Allah bana so..... stop  plz"yadda take maganar kamar ma  k'ara rud'ashi take gaba d'aya hankalinsa ya k'ara tashi  sansar jikinsa sai  kad'awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa   yana shafa  brest d'inta "bansan yadda akayi na tabasu  ba  na tsinci kaina da taba baiwar da  Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa  ya fada  , yana jin kamar ya cafki lip's d'inta ya ji  yaya  teast din bakinta yake ,  a  hankali yake cigaba da murza kan nipples d'inta   da hannunsa daya har yayi nasarar  kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d'inta "ka bari plz I don't like it" ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya  fixgo magana kamar zai yi kuka  " zan bari "zan bari kawai yake iya furta   sai dai  kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda  wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d'inta .. ...

DARLING'S

💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
     💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

WRITING BY
*BAGUDO& MIMI'S QUEEN*

WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim

https://my.w.tt/lcJskJdtpbb

🅿️ 6

Jin kusacinsu  tare  yasa  ya  qara  fita haiyacinsa  gbdy  ya kasa zare  fuskarshi daga tsakiyar  dukiyar fulaninta , a natse  cike da sanyin jiki  ya cigaba da  shafata  yana lumshe idanunshi , gbdy  yanayinsa  ya gama canzawa ,zuciyarta ke  bugawa da  karfin  gaske tana kokarin  son dakatar dashi  sai  dai ta kasa aiwatar  da komai  dan haka  ta  runtse  idanunta gam   jikinta na kyarma kamar  mazari  saboda rashin  sabo da  wasanin da yake mata  bugu da qari  zazzaɓin daya rufeta "me yasa yake wasanni da jikina  bayan ya tabbatar  min da ni din ba kowa bace  bashi da muradina a wanin da suka  gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi  har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima   ya kasa barinta  ,yana jin tamkr su tabbata   a yanayin da suke "a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu'amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai  babu abinda Allah bai mata ba  , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d'aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta  maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa  ,ganin yaki barinta yana kokarin d'aura lips dinsa akan nipple's dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta  yasa ta bud'e baki da kyar "dan  allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin  kamar na mutu bazan iyan jurar  abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance  a cikin raya sunan ma'aiki kake yi ,dan Allah ka barni  ta k'arasa maganar tana  fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta  duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka  mike  numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da  wani irin sound.

Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta   ,ta d'aura hannunta saman kanshi ta cusa  cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne  "kayi shiru zan so mu kasance ma'aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye  dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba...
shiru yayi  ya kasa  magana sannan ya kasa   zare  kanshi  daga tsakiyar qirjinta sai faman   sauke numfashi yake  zuciyarsa na wani irin  dokawa da sauri  ,cike da sanyin jiki  ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi  ,  sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta  suna shakar numfashin juna   hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci  jin teast din miyon  bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi,  soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke   yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda  kunyarta data masa diran makiya  , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga   lumshe idanunta  tana sauke numfashi  dan  haka   ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata   dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba,  jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar  daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta  ya gyara mata kwanciya ya lullube mata  jiki  da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko  fuskarta gefe ,  sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance   " bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka  zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah  yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan   ji take kamar  ita dashi ma'aurata ne ina ma su  kasance ma'aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had'ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah  idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu'ar   a kasan ranta   ...
Chapter 10 · 0% Book details