Sashe 96
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Koda aka iso asibitin da Daddy mahmoud gabaki dayansu Dad harda Mimi sun fito tareda tarin likitocin da zasu karbesa da nurses a shirye sbd gaggawar basa taimako sbd sanin shi din yanada matsalar samun attack.
Dad da maheer idanuwansu sunyi jajir dad wani irin tsalle zuciyarsa keyi kansa na tsananin sarawa hakama maheer mimi kuwa duk ta rikice damuwa na qarar mata.
Motarsu n shigowa asibitin da gudun gaske saleem ya iso emergency din da ita da gudu aka rufu kansu ana fiddosa hadda Sayd wanda fuskansa ke rufe sa facemask sbd Abraham da Ken na gurin.
Yanda aka daukosa akai ciki dashi ne ya saka zaadens din gabaki dayansu shiga matsananciyar damuwar datafi ta farko sbd koda aka iso asibitin Rai ya riga yayi halinsa sedai hakuri.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
78
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*************
Mummy ganin yanda aka shige dashi itama taji kafafunta sun sare ta durqushe gurin tana fasa wani irin kuka mai tsananin gaske.
Itama Mimi kasa tsayuwar tayi tai baya Saleem da hannuwansa ke rawa ne ya tareta jikinsa yana rungumeta sosai jikinsa tana fasa kukan datake cikinsa duk tsawon lokacin nan da rayuwar Ammar take neman lalacewa.
Dzad ma Maheer ne ya riqesa da sauri a lokacin da Dr Abraham ya fito da sauri yana kallansu idanuwansa jajir sbd shima daddy mahmoud familynsa ne tinda ya dade da zama family ga zaadens,
Cikin tsananin ciwon abinda zai fada kansa qasa yace
"Sir Mzad ya riga ya tafi sai hakuri"
Wani Rikitaccen kuka me tsuma zuciya mummy ta sake hakama Anny datake jin zata zare cikeda tsoro da tashin hankali.
Mimi sake qanqame Saleem da hawaye ke gangaro masa itama tai.
Maheer ma rawa jikinsa yakeyi gabadaya idanuwansa sukai jajir suna masa wani irin radadi me ciwon gaske hawaye na cika cikinsu amma basu saukoba.
Dzad halinda daya shiga ya saka akai gaggawar yi kansa dan basa taimako kar ayi biyu sbd ba qaramar kauna me karfin gaske ce ba a tsakaninsa da dan uwansa da suka taso tare cikin gwagwarmaya ba uwa ba uba sai junansu da qanqarsu data fara tafiya tabarsu yanzu shima ya tafi ya barsa a lokacinda yake tsananin buqatansa sbd masifun da zuriarsu ke shiga batareda da sunsan ta inda abubuwan ke bullowaba.
Asibitin kuwa kusan tsit tayi sbd masu ita sunyi mummunan rashin daya girgiza ahalin gabaki dayansu,
Mummy kuwa Maheer ne ya dawo dashi da Mimi akanta suna kokarin ganin bata zare ba sbd yanda take kuka sosai kaman ranta zai fita.
Koda akai awa daya da rasuwar tini labarin ya fara gauraya koina anata sanarwa a kafafen yada labarai cikeda jimami da Alhini ga zadeens da akasan yanda suke tsananin kaunar junansu fiyeda sauran families.
A hanyar isowa gida Sayd ya kira AZIZ ya sanar da LIMBA Mahmoud Zad ya rasu.
Shiru sukai dukkaninsu batareda kowa yace komaiba sbd basu dauka Allurar anny zata kashesa ba a yanda tsarin yake idan taxo alluranta qarasa paralysing nasa zatai bazai iya magana ba tsawon lokaci to amma basusan wace alluran bace tai masa data kashesa duk da sunsan ba imani ne da Anny dinba amma bai taba dauka zata iya kashe wani daga familyn nasu ba.
Ahanya bude baki yace
"Allah ya masa rahama"
"Amin" Sayd ya furta yana qarasowa gidan.
Koda ya iso gida yayi parking ya fito a bakin Latif yaji labarin rasuwar ya kallesa da mamaki sai a lokacin ya fahimci labarin rasuwar ya yadu kenan.
Ciki ya iso ya wuce su mama a palo ya nufi palon AZIZ din yana isa ya sanar masa labarin rasuwar harya fita Jannah zata iya gani......
Sai a lokacin ya dago da idanuwansa ya kalli Sayd din.
Ajiye wayar hannunsa yayi tareda miqewa ya fice daga palon kai tsaye ya nufi bedroom din jannah wadda ya ajiye yabaro tana kukan batason nan gidansu takeso.
Yana isa dakin kai tsaye ya bude dakin ya shiga daidai lokacinda ta miqe tsaye da waya a hannunta kafafuwanta na daukan rawa kafin ganinta ya dauke ta saki wayar...
Taku daya yayi ya dakatar da ita daga faduwan da zatai yana kamo fuskanta da hannunsa daya dayan kuma yana zagaye da ita a karan farko daya bude bakinsa ya ambaci sunanta a natse yana dan girgiza fuskanta.
Bude idanuwanta da sukai jajir tayi tana kallansa ta fashe da wani irin kuka mai tsananin ciwo tana fixge jikinta daga nasa har tana baya da qarfi zata fadi ya sake dawo da ita jikinsa yana rasa abin fada mata sbd kukane takeyi sosai me sauti.
Falaq ce da suka samu labarin itama ta nufo dakin da sauri ta taddata tana wani irin kuka me tsananin tsuma zuciya.
Rasa ya zaiyi mta yayi gashi bakinsa baida abin fada dan haka ya matseta jikinsa a hankali yana jin yanda take turesa da karfi tana dukansa amma bai saketaba har saida ta gaji ta qamqamesa tana sake fasa sabon kukan dayake jinsa har cikin kansa.
Falaq ma qarasowa tai ta rungumeta ta baya tana hawayen tausayinta da kuma tausayin Daddy mahmoud din daya rasu dukda bata san radadi da zafin rashi ba sbd koda ta taso batasan mamanta ba daddynta dasu mama ta sani kuma haryanxu bata rasa ko dayansu ba amma duk da hakan tana kwatanta zafin da akeji sbd idan ta kwatanta rasa dayansu jin takeyi kaman bazata iya daukaba.
Tsit gidan limbas din yayi sbd jimamin tausayin Jannah da kukanta ke tashi a gidan cikin tsananin ciwon rashin datai sbd itama batasan radadin zafin rashi ba sai akan Daddy mahmoud din,
Zuciyarta a cikin wani irin radadi da ciwo tareda qunci take daman shiyasa kukanta ya kasa daukewa.
Ganin ta gaji da tsayuwar duk da a jikinsa take saiya zauna da ita tana jikin nasa tana cigaba da kukan falaq na gefenta tana shafa bayanta cikin tsananin tausayi da kauna me tsafta datake mata.
Shiru sukai aka bata damar kukan har tayi ta gaji karfinta ya qare ya ciro wayarsa ya saka kiran Dr Sameera wadda tazo ta bata magani tai mata allura jikinta ya sake a cikin nasa alamar bacci ya dauketa.
Sai alokacin ya dago fuskanta ya xuba mata idanuwansa yana kwatanta radadin da zuciya ke shiga a lokacinda ta rasa makusanci da kake kauna...
Yasan tana cikin radadin rashinsa tinda ubane a gurinta wanda suka taso a cikin zunubi da haqqin rayukan da suke kansu sbd kaunarsu gareta amma ya tabbatarda radadin dasukeji qalilan ne akan wanda yake ciki har yau akan rashin rabin jikinsa da sune suka rabasa da ita,
Baiso zuciyarsa ta kasance me tausayawa Ko mutum daya daga cikin ahalin nasu ba sbd halin da suka sakasa tareda ciwon dayake tattare dashi wanda har abada bayajin zai warke sai lokacin da Allah ya kaddari zaibi Yar uwarsa da iyayensa,
Kuka sukeyi da jin azababben radadin rasa mutum daya da sukai a cikin su da sukeda yawa,
Shi kuwa Ita kadaice dashi a duniyarsa kaf baida kowa bayan ita amma suka rabasa da ita..
Zareta daga jikinsa yayi ya kwantar yabar falaq ta rufeta ya fice daga dakin sbd a duk lokacinda wani zaiyi kukan rashi nasa radadin rashin dayayi ne yake dawo masa sabo tin daga kan mahaifinsa da Mahaifiyarsa zuwa kan Ummitansa da rashinta yake jijjiga rayuwarsa haryanxu.
Su mama ma sanyi jikinsu yayi wanda ya saka kowa ma gidan jikinsa sanyi.
Bacci tayi sosai na nutsuwar gangar jiki amma bana zuciya ba dan haka karfe uku tana farkawa Babu kowa a dakin ta kasa tashi tana neman wanda zai taimaka mata saiga Fiddausi tazo dubata sbd falaq na toilet.
Itace ta qaraso da sauri ta kamata ta rakata har toilet ta fito tabarta.
Ruwan zafi sosai ta gasa jikinta dashi wanda ya saka ta samu kuzari tai alwala ta fito ta shirya cikin doguwar Turkish Abaya tai sallah tana idarwa yana shigowa a shirye zai tafi janazah din da zaayi karfe hudu.
Kallo daya tayi masa ta dauke kanta wanda ya sanasa fasa fadar abinda zai fada ya juyawansa ya fice.
Yana ficewa ta miqe ahankali ta nufo kofa bayan ta zari key din motarta.
Ko data iso palo ashe bai riga ya fice ba dan haka bata tsaya kallansa ba ta nufi kofa kokarin ficewa ya bude baki a natse yace
"Ba inda zaki bakida lafiya so ki koma dakinki"
Taso wucewa ta kasa tankasa sai kuma ta tina da idan taje gate ko zata mutu idan bai bada umarniba bazasu bari ta fita ba dan haka ta juyo ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawaye ta maida idanuwanta kan mama sbd bama zata iya masa magana ba ta bude baki muryanta na rawa tace,
"Mama inason na tafi gidan dan Allah"
Mama da duk tausayinta yake sake rufeta kama hannunta tayi tana karban key din hannunta da kulawa tace
Dad da maheer idanuwansu sunyi jajir dad wani irin tsalle zuciyarsa keyi kansa na tsananin sarawa hakama maheer mimi kuwa duk ta rikice damuwa na qarar mata.
Motarsu n shigowa asibitin da gudun gaske saleem ya iso emergency din da ita da gudu aka rufu kansu ana fiddosa hadda Sayd wanda fuskansa ke rufe sa facemask sbd Abraham da Ken na gurin.
Yanda aka daukosa akai ciki dashi ne ya saka zaadens din gabaki dayansu shiga matsananciyar damuwar datafi ta farko sbd koda aka iso asibitin Rai ya riga yayi halinsa sedai hakuri.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
78
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*************
Mummy ganin yanda aka shige dashi itama taji kafafunta sun sare ta durqushe gurin tana fasa wani irin kuka mai tsananin gaske.
Itama Mimi kasa tsayuwar tayi tai baya Saleem da hannuwansa ke rawa ne ya tareta jikinsa yana rungumeta sosai jikinsa tana fasa kukan datake cikinsa duk tsawon lokacin nan da rayuwar Ammar take neman lalacewa.
Dzad ma Maheer ne ya riqesa da sauri a lokacin da Dr Abraham ya fito da sauri yana kallansu idanuwansa jajir sbd shima daddy mahmoud familynsa ne tinda ya dade da zama family ga zaadens,
Cikin tsananin ciwon abinda zai fada kansa qasa yace
"Sir Mzad ya riga ya tafi sai hakuri"
Wani Rikitaccen kuka me tsuma zuciya mummy ta sake hakama Anny datake jin zata zare cikeda tsoro da tashin hankali.
Mimi sake qanqame Saleem da hawaye ke gangaro masa itama tai.
Maheer ma rawa jikinsa yakeyi gabadaya idanuwansa sukai jajir suna masa wani irin radadi me ciwon gaske hawaye na cika cikinsu amma basu saukoba.
Dzad halinda daya shiga ya saka akai gaggawar yi kansa dan basa taimako kar ayi biyu sbd ba qaramar kauna me karfin gaske ce ba a tsakaninsa da dan uwansa da suka taso tare cikin gwagwarmaya ba uwa ba uba sai junansu da qanqarsu data fara tafiya tabarsu yanzu shima ya tafi ya barsa a lokacinda yake tsananin buqatansa sbd masifun da zuriarsu ke shiga batareda da sunsan ta inda abubuwan ke bullowaba.
Asibitin kuwa kusan tsit tayi sbd masu ita sunyi mummunan rashin daya girgiza ahalin gabaki dayansu,
Mummy kuwa Maheer ne ya dawo dashi da Mimi akanta suna kokarin ganin bata zare ba sbd yanda take kuka sosai kaman ranta zai fita.
Koda akai awa daya da rasuwar tini labarin ya fara gauraya koina anata sanarwa a kafafen yada labarai cikeda jimami da Alhini ga zadeens da akasan yanda suke tsananin kaunar junansu fiyeda sauran families.
A hanyar isowa gida Sayd ya kira AZIZ ya sanar da LIMBA Mahmoud Zad ya rasu.
Shiru sukai dukkaninsu batareda kowa yace komaiba sbd basu dauka Allurar anny zata kashesa ba a yanda tsarin yake idan taxo alluranta qarasa paralysing nasa zatai bazai iya magana ba tsawon lokaci to amma basusan wace alluran bace tai masa data kashesa duk da sunsan ba imani ne da Anny dinba amma bai taba dauka zata iya kashe wani daga familyn nasu ba.
Ahanya bude baki yace
"Allah ya masa rahama"
"Amin" Sayd ya furta yana qarasowa gidan.
Koda ya iso gida yayi parking ya fito a bakin Latif yaji labarin rasuwar ya kallesa da mamaki sai a lokacin ya fahimci labarin rasuwar ya yadu kenan.
Ciki ya iso ya wuce su mama a palo ya nufi palon AZIZ din yana isa ya sanar masa labarin rasuwar harya fita Jannah zata iya gani......
Sai a lokacin ya dago da idanuwansa ya kalli Sayd din.
Ajiye wayar hannunsa yayi tareda miqewa ya fice daga palon kai tsaye ya nufi bedroom din jannah wadda ya ajiye yabaro tana kukan batason nan gidansu takeso.
Yana isa dakin kai tsaye ya bude dakin ya shiga daidai lokacinda ta miqe tsaye da waya a hannunta kafafuwanta na daukan rawa kafin ganinta ya dauke ta saki wayar...
Taku daya yayi ya dakatar da ita daga faduwan da zatai yana kamo fuskanta da hannunsa daya dayan kuma yana zagaye da ita a karan farko daya bude bakinsa ya ambaci sunanta a natse yana dan girgiza fuskanta.
Bude idanuwanta da sukai jajir tayi tana kallansa ta fashe da wani irin kuka mai tsananin ciwo tana fixge jikinta daga nasa har tana baya da qarfi zata fadi ya sake dawo da ita jikinsa yana rasa abin fada mata sbd kukane takeyi sosai me sauti.
Falaq ce da suka samu labarin itama ta nufo dakin da sauri ta taddata tana wani irin kuka me tsananin tsuma zuciya.
Rasa ya zaiyi mta yayi gashi bakinsa baida abin fada dan haka ya matseta jikinsa a hankali yana jin yanda take turesa da karfi tana dukansa amma bai saketaba har saida ta gaji ta qamqamesa tana sake fasa sabon kukan dayake jinsa har cikin kansa.
Falaq ma qarasowa tai ta rungumeta ta baya tana hawayen tausayinta da kuma tausayin Daddy mahmoud din daya rasu dukda bata san radadi da zafin rashi ba sbd koda ta taso batasan mamanta ba daddynta dasu mama ta sani kuma haryanxu bata rasa ko dayansu ba amma duk da hakan tana kwatanta zafin da akeji sbd idan ta kwatanta rasa dayansu jin takeyi kaman bazata iya daukaba.
Tsit gidan limbas din yayi sbd jimamin tausayin Jannah da kukanta ke tashi a gidan cikin tsananin ciwon rashin datai sbd itama batasan radadin zafin rashi ba sai akan Daddy mahmoud din,
Zuciyarta a cikin wani irin radadi da ciwo tareda qunci take daman shiyasa kukanta ya kasa daukewa.
Ganin ta gaji da tsayuwar duk da a jikinsa take saiya zauna da ita tana jikin nasa tana cigaba da kukan falaq na gefenta tana shafa bayanta cikin tsananin tausayi da kauna me tsafta datake mata.
Shiru sukai aka bata damar kukan har tayi ta gaji karfinta ya qare ya ciro wayarsa ya saka kiran Dr Sameera wadda tazo ta bata magani tai mata allura jikinta ya sake a cikin nasa alamar bacci ya dauketa.
Sai alokacin ya dago fuskanta ya xuba mata idanuwansa yana kwatanta radadin da zuciya ke shiga a lokacinda ta rasa makusanci da kake kauna...
Yasan tana cikin radadin rashinsa tinda ubane a gurinta wanda suka taso a cikin zunubi da haqqin rayukan da suke kansu sbd kaunarsu gareta amma ya tabbatarda radadin dasukeji qalilan ne akan wanda yake ciki har yau akan rashin rabin jikinsa da sune suka rabasa da ita,
Baiso zuciyarsa ta kasance me tausayawa Ko mutum daya daga cikin ahalin nasu ba sbd halin da suka sakasa tareda ciwon dayake tattare dashi wanda har abada bayajin zai warke sai lokacin da Allah ya kaddari zaibi Yar uwarsa da iyayensa,
Kuka sukeyi da jin azababben radadin rasa mutum daya da sukai a cikin su da sukeda yawa,
Shi kuwa Ita kadaice dashi a duniyarsa kaf baida kowa bayan ita amma suka rabasa da ita..
Zareta daga jikinsa yayi ya kwantar yabar falaq ta rufeta ya fice daga dakin sbd a duk lokacinda wani zaiyi kukan rashi nasa radadin rashin dayayi ne yake dawo masa sabo tin daga kan mahaifinsa da Mahaifiyarsa zuwa kan Ummitansa da rashinta yake jijjiga rayuwarsa haryanxu.
Su mama ma sanyi jikinsu yayi wanda ya saka kowa ma gidan jikinsa sanyi.
Bacci tayi sosai na nutsuwar gangar jiki amma bana zuciya ba dan haka karfe uku tana farkawa Babu kowa a dakin ta kasa tashi tana neman wanda zai taimaka mata saiga Fiddausi tazo dubata sbd falaq na toilet.
Itace ta qaraso da sauri ta kamata ta rakata har toilet ta fito tabarta.
Ruwan zafi sosai ta gasa jikinta dashi wanda ya saka ta samu kuzari tai alwala ta fito ta shirya cikin doguwar Turkish Abaya tai sallah tana idarwa yana shigowa a shirye zai tafi janazah din da zaayi karfe hudu.
Kallo daya tayi masa ta dauke kanta wanda ya sanasa fasa fadar abinda zai fada ya juyawansa ya fice.
Yana ficewa ta miqe ahankali ta nufo kofa bayan ta zari key din motarta.
Ko data iso palo ashe bai riga ya fice ba dan haka bata tsaya kallansa ba ta nufi kofa kokarin ficewa ya bude baki a natse yace
"Ba inda zaki bakida lafiya so ki koma dakinki"
Taso wucewa ta kasa tankasa sai kuma ta tina da idan taje gate ko zata mutu idan bai bada umarniba bazasu bari ta fita ba dan haka ta juyo ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawaye ta maida idanuwanta kan mama sbd bama zata iya masa magana ba ta bude baki muryanta na rawa tace,
"Mama inason na tafi gidan dan Allah"
Mama da duk tausayinta yake sake rufeta kama hannunta tayi tana karban key din hannunta da kulawa tace