← Book details Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 13 OF 120

Sashe 13

Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Baba Ahmed ma jin yayi yana zubarda hawayen farin ciki sbd yana cikin gararin rashin aikin yi shima sai wahalar rayuwa yake sha shiyasa kunyar su Abdul din ta hana ya fito ya taimakawa rayuwarsu.
#MAMUH
#LIMBAS
#ZADEENS
#BESTLOVE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
10
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*******
Lawyer ne a gaban kowa yayi drafting komai da yawan adadin kudin da date da cikakken sunansa ABDULAZIZ AYOUB LIMBA sai sunan Saad din da baba Ahmed kowa ya saka hannu.

Anan aka saukesu suka baro gidan dan uwan baba Ahmed akai musu Kyakkyawan sauka wanda anan gidan ne aka gane Ummita mace ce dan haka umman gidan taiwa ABDULAZIZ din karfin halin rabasa da Ummitah ta dawo da ita cikin gida gurinsu.

Sosai suka ringa kulawa da Ummitah da tattalinta babu qyama tareda siya mata yan kayan sakawa aka gyara mata hujin kunnanta da harya rufe.

Satinsu hudu a abuja suka tattara suka dawo duk yanda Saad yaso ABDULAZIZ ya zauna anan abuja cewa yayi aa sbd makaranta da zai tafi bazai iya barin ummita anan dinba ya tafi karatu yabarta a gurin wainda bai saniba.

Bayan tafiyarsu suna dawowa gida da kwana biyu yaje ya sanarwa mama sakina karatu zai tafi.

Tashi hankalinta yayi mummunan yi sbd batasan tayaya ABDULAZIZ din zaiyi tinanin tafiya da Ummitah karatu ba har nesa dan ita batama san lagos din ba a baki suke jinta.

Shi kansa ABDULAZIZ din yana cikin tsananin damuwa da tashin hankalin yanda zaiyi sbd shi kansa bazai iya zuwa da ita inda yasan ba tsaro ba gwagwarmaya me kalubalen gaske.

Damuwar hakan ce ta sakosa gaba ya koma kalar tausayi damuwa me karfin gaske ta shigesa,
Daga karshe yafara tinanin fasa tafiya karatun sbd Ummitah sbd ta fi masa karatun zai zauna ya reneta.

Wannan shawaran daya yanke ta fasa karatun ya hakura dashi ya saka mama sakina shiga damuwa me tsananin data sake dagula dan zaman datake a gidan baba ila tsangwamar dayake mata tai yawan data saka ciwo kwantar da ita sedai ta kasa samun Sassaucin damuwar datake ciki na fasa karatun ABDULAZIZ din dan haka dataga babu sauyi ABDULAZIZ din ya hakura da karatunsa harya fara aikinsa kwana tayi tana kukan data kasa riqewa tana tina fatima da gatan da aka haifi a Abdul din a cikinsa har safe tana kukan daya sakata qarasa ficewa hayyacinta karshe ta hakura ta sadaukar da aurenta tayiwa baba ila maganar zata karbo Ummitah ta dawo da ita hannunta ABDULAZIZ zai tafi karatu.

Sadaukarwar datai da shahadar masa magana tasan ta tashin hankalin da zata fuskantace tareda Ummitan a gidan dan ko abincin da zasuci ta sani sedai ta fara nemar musu shi da kuma kaurace mata da kila baba ilan zaiyi gaba daya daman ya dade da kaurace mata kumata shirya hakan dan haka tai sadaukarwartai masa magana sedai babban abinda bata zata ba shine kai tsaye tana kai karshen zancenta yace ya saketa saki uku ta tafi can gaba tayi riqon Ummitan.

Dagowa tayi da jajayen idanuwanta na kukan data kwana yi ta zuba masa tsawon mintina tana kallansa harya wuce daga kofar dakinta ya fice daga gidan.

Wasu hawaye ne masu tsananin zafi da ciwo suka gangaro mata ta rintse idanuwanta tana kasa dagowa saiga wani irin kuka me ciwo ya kufce mata zube a gurin tanayinsa ba sauti.

Ta jima a gurin kafin ta miqe ta shiga dakinta ta tattaro yan kayanta da duka buhu daya ne zai dauke mata su sbd ko katifa batada ta siyar tin gurin taimakawa su fatima dan haka tabarmace kawai tsohuwa sai sanin shimfida daya da kayan sawarta da basu fi kala uku ba sai kwanonin da tini suka mutu tin na aurenta shekaru kusan ashirin harma da dori dan haka tana hada kayanta a buhu ta fito taje kuryan gidan tayiwa yan gidan bankwana ta fito suna gulmanta ta fice.

Kai tsaye gidansu ABDULAZIZ din ta nufa.

Basa nan dan haka tinda gidan ba kofane dashi ba ta shiga ta ajiye kayanta ta nemi guri ta zauna.

Sai yamma sosai suka dawo Ummitah na ganinta tazo gurinta da gudu ta rungumeta tana cewa

"Maama"

ABDULAZIZ kayanta ya kalla ya kalli fuskanta take ya fahimci abinda yake faruwa dan haka baice komaiba sannu da zuwa yai mata yana fada mata abinda suka tsaya yi sukai yamma.

Ummita kallan Maman tayi tana cewa

"Mamah anan zaki kwana??

Murmushin karfin hali da boye damuwa mamah tayi tana cewa

"Eh yanzu na dawo dake zan ringa kwana kullum muna rayuwa sbd Baabanki ya tafi karatunsa,
Ai zaki yadda ya tafi ko??

Juyawa tayi ta kallesa yana alwala a natse kafin ta dawo da kallanta akan maman tace

"Eh zan yadda sbd BAABAH na son karatu ya fada a waya naji"

Ajiyar zuciya maman ta sauke sbd tasani idan Ummitah tace bata yaddaba to har abada yabar karatun.

Yana gama Alwala masallaci ya wuce sbd maman na tareda Ummitah.

Baa cika ganinsa masallaci ba sbd acan gurin aiki yake wuni dan haka a masallacin can suke sallah magriba kuma koda yake isowa gida anyi wani lokacin kuma jam'in waje yakebi sbd Ummitah sallar asuba kuma a gida yake binta sbd ba tsaro ya fita yabar Ummitah sbd akwai bata gari ko barayi.

Ayau ganinsa masallaci ya saka kawunninsa mamaki sedai ko alaman ganinsu baiyiba sbd bayama gane kamanninsu sbd rabonsa da ganinsu yama manta tin yana karaminsa.

Saida yayi ishai ya dawo gida sbd saida yayi karatun qur'ani.

Koda ya dawo maman ta dafa musu shinkafa da mai da yaji dan haka ya zauna a tsakar gidan sukaci suna gamawa yayi kwanciyarsa a kofar dakin da tabarman maman datazo da ita ya kunna maganin sauro guda biyu ya zagaye kansa dashi yabar musu dakin sbd gidan dakin daya ne tini ya rage sauran sun zube.

Washe gari gurin aiki ya tafi yabarsu gida ummita nata murna sbd mama zata zauna dasu.

Se dare ya dawo sbd baya tareda ummita daman sbd ita yake dawowa da wuri.

Tuwo ya samu anyi sbd yanada abinci a gidan sukaci suka koshi a daren ne sukai magana tace ya tafi karatunsa ita kuma zata koma gida gurin innarta da Ummitah sbd idan ma sun zauna anan zaaita tsangwamarsu ne hakama tinda an rena gidan ba kofa a bude yake idan bayanan zaaita musu sata ko wani abin ma dan haka zata koma can garin gashi a hade yake da local government.

Naam yayi da hakan shika tareda samun nutsuwa da zancenta dan haka ya amince sbd yasan kaunar da ummansu zataiwa Ummitah dama wadda batai mataba maman tanai mata dan haka zai tafi yayi karatu da nema dan inganta rayuwarsu su biyun da Ummitah da maman wadda a yanxi itama ta zama tasu nauyinta ya hau kansa kaman yanda na uwar data haifesa zai hau kansa.

Washe gari yafara shirin tafiya makaranta wanda ba wani shiri bane kudadensa dayake tarawane kawai da wanda ya bawa me gidansa na baya ya zuba a shago yaje ya karba ya dan yiwa su Ummitan siyayyar omo da sabulun wanki da mai se panties da vest da brush da macleans daya siya musu sai kuma abimci daya shiya musu me dan dama dama.

Kwana biyu suka gama shirin komai suka nufi garin mahaifiyarsa wanda shine garin mama sakinar.

A gidansu sakina koda suka iso baba ila tini ya kawo zancen tareda duka munanan illoli akan sakina wanda ya saka yam gidansu dayake gidan taro tsanarta tin kafin ta iso ita da 'yartata wanda kowa ya sani ba wanda ya isa ya rabata da ita tinda ansan irin yanda take da fatima dan haka ba wanda ma zaice zai rabata da jinin fatima sedai kuma kwata kwata basuyi maraba da dawowanta ba.

Innarta kuwa da tsufa ya kama sosai kusan batada karfin komai amma ita kam tayi maraba da 'yayan fatima sbd kaunar dake tsakanin fatima da sakina tasan daga Allah ne hakama Allah ne kadai yasan dalilinsa na hanawa sakina haihuwa yabar mata yayan fatima.

Koda suka iso kai tsaye bayan angama gaisawa da jamaa bangaren inna dayake dauke dauke da dan qaramin tsakar gida da daki daya sai bandaki da rumfar girki sai dakin kiwon kaji da yar tinkiyarta suka shige.
Chapter 13 · 0% Book details