Sashe 45
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jannah din ta zubawa ido tana jin yanayi kaman na sani akan jannah din sedai kuma bata taba ganin fuskanba dan haka jikinta na sanyi ta amsa gaisuwan tana mata godia akan kawo falaq din asibitin.
Jannah dataji tsananin tausayi da mutuncin Dattijuwar ya shigeta girgiza kai tayi ahankali tana sunkuyar da kanta daga kallan fuskan maman data cika mata ido da yanayi me sanyi da kauna haka kawai idanuwanta na cikowa da hawaye ta juya da sauri tana maidasu.
Acan gida mama na fita motar data daukosa daga airport tana shigowa dan haka suna shiga securities suka sanar dashi maman ce ta fita yanzu da mota.
Shiru yayi batareda ya dagoba daga wayar dayake dubawa sedai ya dakata daga abinda yake.
Sayd ne ya kalli gurin ajiye motacin gidan yaga babu motar Falaq da ake fita da ita yace
"Falaq fa?
"Ms Falaq sun dade da fita itada Fid"
Sai a lokacin LIMBAn ya dago idanuwansa ya kalli Sayd wanda take ya ciro wayarsa ya saka kiran wayar mama wadda taketa ringin bata daukaba.
Ciki sika qarasa kai tsaye bangarensa ya nufa ya ajiye wayoyinsa ya fada wanka dan sauya kayan jikinsa.
Bai jima ba ya fito sanye da sweatset Off-white na Prada qamshinsa na na tashi a hankali ya dauki wayarsa ya saka kiran maman da kansa.
Ringing ta fara harta yanke baa daukaba.
Ajiyar zuciya me dumi ya sauke ahankali yana kallan time idanuwansa na sauyawa a natse.
Rayuwarsa abu dayane kowa ya sani ya tsana kuma yakewa tsananin qi wato ya kira na gida aki daukan wayansa sbd da hakanne aka boye masa ciwon Ummitah data rasu batareda yazo ya ganta ba,
Ummitah ta dade tana ciwon da aka boye masa wanda ya saka idan ya kira baa dauka sbd kada ya sani,
Hakama Ummitah ta rasu kowa ya dena daukan wayarsa sbd kada a sanar masa har Ummitah tai kwanaki da rasuwa yana duniya da rai da lafiya amma bai taho ga koda gawarta bane duk akan rashin daukan wayansa hakanne ya saka duk duniya baida abin qi da mafi tsana irin ya kira aqi daukan waya sai kuma Nigeria daya yanke zuwa gaba daya sbd baida komai da kowa a cikinta.
Dan hakanne ya saka kwata kwata duk wanda ya sansa baya wasa da rashin daukan wayarsa,
Business koda na billions ne idan ya kira kaki dauka to ko waye kai ya gama Business dakai koda zai rasa billions din shima kuwa shiyasama kwata kwata bai cika kiran mutane ba sedai a kirasa kokuma Sayd da kusan shine yake kulawa da duka calls dinsa sbd sunsha rasa manyan kudaden gaske akan wannan akidar tasa da kuma dole kowa yake binta.
Kaf duniya mama ce kadai take masa rashin daukan waya batateda fushi ko bacin ransa ya bayyana sbd kasancewanta uwa dan haka yanxu dinma bai sake kiranta ba
Wayar Sayd ya saka kira.
Sayd dayake fitowa wanka yana ganin kiransa ya daga yace
"Yes"
"Ina buqatan location na inda Falaq Aziz take zan daukota da kaina" ya fada a taqaice yana kashe wayar ya ajiye gefensa.
"Ok yes" sayd ya fada yana nemo numbern Fiddausi ya saka kira.
Fiddausi na ganin kiransa kanta y sara ta dafe goshinta jikinta na sanyi ta daga kiran sbd bata isa qin daukan wayarsa ba tana aiki a karkashinsu kuma kiransa kaman kiran LIMBA ne da kansa dan shine yake isar da sakon duniya kowanne iri ne na LIMBA.
Tana dauka ta bude baki zatai magana ya katseta da cewa
"Turomun location naku right now LIMBA is coming"
Dago jajayen idanuwanta tai ta kalli mama wadda take zaune ta zubawa jannah idanuwanta cikin nutsuwa tana kallanta sedai damuwa ce a zuciyarta fal gashi tana kallan kiran AZIZ ta kasa dauka sbd batasan ta sakasa damuwa kuma tasan rashin daukan waya shine babban asalin bacin ransa.
Kashe wayar sayd ya saka dukkanin jikim Fiddausi sanyi ta tura masa location din sbd batada yanda zatai kuma dai ciwon Allah ne ya kawo kaddarars koma menene daman tsoronta kada ace ganganci tai bata iya bawa falaq din kulawaba.
Tana tura masa ta kashe wayarta ta ajiye gefe tana dafe goshinta tareda sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare.
Sayd na samun location din cikin mintina kadan ya shirya ya fito qamshinsa me tsada yana tashi sanye da three quarter da riga na Burberry milk da key a hannunsa da wayarsa.
Fcap LIMBA ya fito da ita sanye yana kashe wayarsa gida dan bawa falaq time dinsa a hanyar dawowansu gidan duk da zuciyarsa gaba daya tana karban rashin nutsuwa ne da falaq din kawai yake buqatan gani.
Sayd sam bai lura da location dinba saida suka shiga mota ya tayar yana budewa yaga asibiti ne.
Shiru yayi tareda juyowa ya kalli AY dayake shigowa a natse ya zauna.
Jan motar yayi baice komaiba suka nufi asibitin.
Saida suka shiga asibitin yayi parking tukuna AY ya dago ya kalli asibitin kafin ya kalli Sayd kafin yayi magana idanuwansa suka sauka akan motar Falaq sai kuma ta mama duk a guri daya.
Baici komaiba aka bude masa motar cikeda girmamawa ana cewa
"Welcome boss"
Ryan ne drivern Falaq din dayake zaune a cikin damuwa shima yana ganin motar ya taso.
Kafafunsa ya ziro waje yana fitowa Sayd ma fitowan yayi yana rufe motar suka nufi ciki Ryan na cewa
"Ms Falaq Aziz is...
Bai fada abinda zai fadaba Sayd yayi masa alamar yayi shiru kawai sbd LIMBAn da yasan a yanzu daya riga ya gama sanin Falaq ce a asibiti baya buqatan jin bayanin kowa saina likitoci kawai.
Fiddausi da mama ne suka juyo a tare suna kallan hanyar daya sako kai sbd qamshin BLACK VIOLET daya ratso gurin cikin sanyi take suka san shine yake tahowa
a natse ya tinkarosu sayd na gefensa Ryan ba bayansa.
Sunkuyar da kai Fiddausi tayi cikin girmmawa tana bude bakinta a natse tai masa barka da dawowa.
Mama fuskansa da kowannensu ya kasa karantar halinda take ciki ta kalla tana cewa
"Barka da dawowa,
Sayd ta kalla dayake gaidata ta amsa gaisuwansa tana maida kallanta akan AZIZ din daya gaidata kai tsaye ba tareda bayyanar da yanayin komai da komai dagewanka bazaka iya cewa ga yanayinda yake ciki ba ya wuce kai tsaye gurin likitan daya bude kofar emergency room din yana fitowa
Nufarsa kofar yayi daidai da juyowan Jannah dake waya tin dazu a natse da murynata mara hayaniya.
Tana juyowa yana kawowa gefenta wanda qamshinsa ne ya fara shiga hancinta daya sakata dagowa daidai isowansa gap da ita sedai ko alaman yasan da mutum a gurin baiba sbd fararen idanuwansa dake akan dr din daya fito ya rabeta ya wuce.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
36
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494
***************
Kasa motsawa tai daga inda take tsayen hakama iskan qurin ta sauya gabaki daya da qamshin data tabbatarda nasa ne sbd shine ya doki hanci da fuskanta a lokacinda ya wuceta batareda yasan da akwaita bama,
A rayuwarta kaf tinda ta taso bata samun kanta a inda aka taba nuna baasan da existence nataba,
Idan baa kulata da bata kulawa tareda nuna mata mahimmanci ba sbd Sunan familynta to zaayi sbd dukiyar datake dashi kokuma sbd kyau da daukan ido datake dashi amma a karo na biyu an nuna baama san da matsayinta n yar adamba kuma duka daga mutum daya.
Tsananta bugawa zuciyarta keyi hakama ta kasa juyowa ta kalli bayanta da dukkaninsu suka nufa dan bin bayansa zuwa ga doctor.
Muryansa daya ambaci sunan doctor dashine a wani irin nutsuwa ya saka numfashinta fita da wani irin tsananin sanyi daya sakata juyowa ahankali sedai ta kasa kallansa sbd yanda zuciyarta ke bugawa.
Juyawa tayi tabar gurin tana fitowa harabar gurin sbd jin tai tana suffocating.
Tana ji wayarta na ringing kuma tasan Ammar Zad ne amma bata iya dauka sbd nunfashinta toshewa yake haka kawai sbd bugawan da zuciyarta keyi.
Ringing wayar taci gaba dayi amma sam bata iya ko dauko wayar daga handbag dinta.
Taxi ta tare ta fada tabar asibitin ta koma saloon sbd motarta nacan ta baro.
Doctor kuwa kallan AZIZ din yayi yana sauke ajiyar zuciya me tsananin sanyi da nutsuwar abinda yake son fada masa kafin ya bude baki yace
"Muna saka ran zata farfado kowane time sedai a abinda muka bincika ya kawo mata collapsing shine ta samu bugawan zuciyan da yayi triggering matsalan datake dashi a zuciyanta wanda muna jiran fitowan sakamakon duka binciken da muka fara yi mata na dan abinda muka gani tukuna.""
Jannah dataji tsananin tausayi da mutuncin Dattijuwar ya shigeta girgiza kai tayi ahankali tana sunkuyar da kanta daga kallan fuskan maman data cika mata ido da yanayi me sanyi da kauna haka kawai idanuwanta na cikowa da hawaye ta juya da sauri tana maidasu.
Acan gida mama na fita motar data daukosa daga airport tana shigowa dan haka suna shiga securities suka sanar dashi maman ce ta fita yanzu da mota.
Shiru yayi batareda ya dagoba daga wayar dayake dubawa sedai ya dakata daga abinda yake.
Sayd ne ya kalli gurin ajiye motacin gidan yaga babu motar Falaq da ake fita da ita yace
"Falaq fa?
"Ms Falaq sun dade da fita itada Fid"
Sai a lokacin LIMBAn ya dago idanuwansa ya kalli Sayd wanda take ya ciro wayarsa ya saka kiran wayar mama wadda taketa ringin bata daukaba.
Ciki sika qarasa kai tsaye bangarensa ya nufa ya ajiye wayoyinsa ya fada wanka dan sauya kayan jikinsa.
Bai jima ba ya fito sanye da sweatset Off-white na Prada qamshinsa na na tashi a hankali ya dauki wayarsa ya saka kiran maman da kansa.
Ringing ta fara harta yanke baa daukaba.
Ajiyar zuciya me dumi ya sauke ahankali yana kallan time idanuwansa na sauyawa a natse.
Rayuwarsa abu dayane kowa ya sani ya tsana kuma yakewa tsananin qi wato ya kira na gida aki daukan wayansa sbd da hakanne aka boye masa ciwon Ummitah data rasu batareda yazo ya ganta ba,
Ummitah ta dade tana ciwon da aka boye masa wanda ya saka idan ya kira baa dauka sbd kada ya sani,
Hakama Ummitah ta rasu kowa ya dena daukan wayarsa sbd kada a sanar masa har Ummitah tai kwanaki da rasuwa yana duniya da rai da lafiya amma bai taho ga koda gawarta bane duk akan rashin daukan wayansa hakanne ya saka duk duniya baida abin qi da mafi tsana irin ya kira aqi daukan waya sai kuma Nigeria daya yanke zuwa gaba daya sbd baida komai da kowa a cikinta.
Dan hakanne ya saka kwata kwata duk wanda ya sansa baya wasa da rashin daukan wayarsa,
Business koda na billions ne idan ya kira kaki dauka to ko waye kai ya gama Business dakai koda zai rasa billions din shima kuwa shiyasama kwata kwata bai cika kiran mutane ba sedai a kirasa kokuma Sayd da kusan shine yake kulawa da duka calls dinsa sbd sunsha rasa manyan kudaden gaske akan wannan akidar tasa da kuma dole kowa yake binta.
Kaf duniya mama ce kadai take masa rashin daukan waya batateda fushi ko bacin ransa ya bayyana sbd kasancewanta uwa dan haka yanxu dinma bai sake kiranta ba
Wayar Sayd ya saka kira.
Sayd dayake fitowa wanka yana ganin kiransa ya daga yace
"Yes"
"Ina buqatan location na inda Falaq Aziz take zan daukota da kaina" ya fada a taqaice yana kashe wayar ya ajiye gefensa.
"Ok yes" sayd ya fada yana nemo numbern Fiddausi ya saka kira.
Fiddausi na ganin kiransa kanta y sara ta dafe goshinta jikinta na sanyi ta daga kiran sbd bata isa qin daukan wayarsa ba tana aiki a karkashinsu kuma kiransa kaman kiran LIMBA ne da kansa dan shine yake isar da sakon duniya kowanne iri ne na LIMBA.
Tana dauka ta bude baki zatai magana ya katseta da cewa
"Turomun location naku right now LIMBA is coming"
Dago jajayen idanuwanta tai ta kalli mama wadda take zaune ta zubawa jannah idanuwanta cikin nutsuwa tana kallanta sedai damuwa ce a zuciyarta fal gashi tana kallan kiran AZIZ ta kasa dauka sbd batasan ta sakasa damuwa kuma tasan rashin daukan waya shine babban asalin bacin ransa.
Kashe wayar sayd ya saka dukkanin jikim Fiddausi sanyi ta tura masa location din sbd batada yanda zatai kuma dai ciwon Allah ne ya kawo kaddarars koma menene daman tsoronta kada ace ganganci tai bata iya bawa falaq din kulawaba.
Tana tura masa ta kashe wayarta ta ajiye gefe tana dafe goshinta tareda sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare.
Sayd na samun location din cikin mintina kadan ya shirya ya fito qamshinsa me tsada yana tashi sanye da three quarter da riga na Burberry milk da key a hannunsa da wayarsa.
Fcap LIMBA ya fito da ita sanye yana kashe wayarsa gida dan bawa falaq time dinsa a hanyar dawowansu gidan duk da zuciyarsa gaba daya tana karban rashin nutsuwa ne da falaq din kawai yake buqatan gani.
Sayd sam bai lura da location dinba saida suka shiga mota ya tayar yana budewa yaga asibiti ne.
Shiru yayi tareda juyowa ya kalli AY dayake shigowa a natse ya zauna.
Jan motar yayi baice komaiba suka nufi asibitin.
Saida suka shiga asibitin yayi parking tukuna AY ya dago ya kalli asibitin kafin ya kalli Sayd kafin yayi magana idanuwansa suka sauka akan motar Falaq sai kuma ta mama duk a guri daya.
Baici komaiba aka bude masa motar cikeda girmamawa ana cewa
"Welcome boss"
Ryan ne drivern Falaq din dayake zaune a cikin damuwa shima yana ganin motar ya taso.
Kafafunsa ya ziro waje yana fitowa Sayd ma fitowan yayi yana rufe motar suka nufi ciki Ryan na cewa
"Ms Falaq Aziz is...
Bai fada abinda zai fadaba Sayd yayi masa alamar yayi shiru kawai sbd LIMBAn da yasan a yanzu daya riga ya gama sanin Falaq ce a asibiti baya buqatan jin bayanin kowa saina likitoci kawai.
Fiddausi da mama ne suka juyo a tare suna kallan hanyar daya sako kai sbd qamshin BLACK VIOLET daya ratso gurin cikin sanyi take suka san shine yake tahowa
a natse ya tinkarosu sayd na gefensa Ryan ba bayansa.
Sunkuyar da kai Fiddausi tayi cikin girmmawa tana bude bakinta a natse tai masa barka da dawowa.
Mama fuskansa da kowannensu ya kasa karantar halinda take ciki ta kalla tana cewa
"Barka da dawowa,
Sayd ta kalla dayake gaidata ta amsa gaisuwansa tana maida kallanta akan AZIZ din daya gaidata kai tsaye ba tareda bayyanar da yanayin komai da komai dagewanka bazaka iya cewa ga yanayinda yake ciki ba ya wuce kai tsaye gurin likitan daya bude kofar emergency room din yana fitowa
Nufarsa kofar yayi daidai da juyowan Jannah dake waya tin dazu a natse da murynata mara hayaniya.
Tana juyowa yana kawowa gefenta wanda qamshinsa ne ya fara shiga hancinta daya sakata dagowa daidai isowansa gap da ita sedai ko alaman yasan da mutum a gurin baiba sbd fararen idanuwansa dake akan dr din daya fito ya rabeta ya wuce.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
36
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494
***************
Kasa motsawa tai daga inda take tsayen hakama iskan qurin ta sauya gabaki daya da qamshin data tabbatarda nasa ne sbd shine ya doki hanci da fuskanta a lokacinda ya wuceta batareda yasan da akwaita bama,
A rayuwarta kaf tinda ta taso bata samun kanta a inda aka taba nuna baasan da existence nataba,
Idan baa kulata da bata kulawa tareda nuna mata mahimmanci ba sbd Sunan familynta to zaayi sbd dukiyar datake dashi kokuma sbd kyau da daukan ido datake dashi amma a karo na biyu an nuna baama san da matsayinta n yar adamba kuma duka daga mutum daya.
Tsananta bugawa zuciyarta keyi hakama ta kasa juyowa ta kalli bayanta da dukkaninsu suka nufa dan bin bayansa zuwa ga doctor.
Muryansa daya ambaci sunan doctor dashine a wani irin nutsuwa ya saka numfashinta fita da wani irin tsananin sanyi daya sakata juyowa ahankali sedai ta kasa kallansa sbd yanda zuciyarta ke bugawa.
Juyawa tayi tabar gurin tana fitowa harabar gurin sbd jin tai tana suffocating.
Tana ji wayarta na ringing kuma tasan Ammar Zad ne amma bata iya dauka sbd nunfashinta toshewa yake haka kawai sbd bugawan da zuciyarta keyi.
Ringing wayar taci gaba dayi amma sam bata iya ko dauko wayar daga handbag dinta.
Taxi ta tare ta fada tabar asibitin ta koma saloon sbd motarta nacan ta baro.
Doctor kuwa kallan AZIZ din yayi yana sauke ajiyar zuciya me tsananin sanyi da nutsuwar abinda yake son fada masa kafin ya bude baki yace
"Muna saka ran zata farfado kowane time sedai a abinda muka bincika ya kawo mata collapsing shine ta samu bugawan zuciyan da yayi triggering matsalan datake dashi a zuciyanta wanda muna jiran fitowan sakamakon duka binciken da muka fara yi mata na dan abinda muka gani tukuna.""